0% found this document useful (0 votes)
1K views171 pages

Matar Aure Complt 1

Uploaded by

habar012006
Copyright
© © All Rights Reserved
We take content rights seriously. If you suspect this is your content, claim it here.
Available Formats
Download as TXT, PDF, TXT or read online on Scribd
0% found this document useful (0 votes)
1K views171 pages

Matar Aure Complt 1

Uploaded by

habar012006
Copyright
© © All Rights Reserved
We take content rights seriously. If you suspect this is your content, claim it here.
Available Formats
Download as TXT, PDF, TXT or read online on Scribd
You are on page 1/ 171

❤️MATAR AURE ❤️

STORY

UMMY AYSHA
11️⃣22️⃣ 1 &2

WRITER OF

ALMAJIRIN GIDANA
AURAN YARIN TA
WAYA CAN-CANTA
ZAMAN TASHA
AURAN USTAZ
TAYA ZAN GANE SHI
ƊAN DAKO
ƊIYAR SHEKH
SADAKIN AURE
BA MARAYA
AN NOW
MATAR AURE.

BISSIMILLAHI RAHMANI RAHEEM.

DA SUNAN ALLAH MAI RAHMA MAI JIN KAI.

https://chat.whatsapp.com/IjmsWNr38lt6SrpkIyGVn3

WANNAN LABARIN YANA KUNSHE DA AL'AJABI SOSAI,YANA DAUKE DA NISHADI ZALLAR SOYAYYA
DA BABU ALGUS ACIKI CAKWAKIYA MAI WUYAR SHAANI,KUBIYONI KAWAI DANJIN YANDA ZATA
KAYA.

*Fuska a yalwace da farin ciki suke sakkowa cikin natsuwa daga saman step din,ido
kawai yake zubamata yana ganin yanda take cikin walwala da annashuwa da ya dade
baiganta aciki ba, daga ya mata alkawarin komawa makaranta islamiya dake bayan
layin su.

Akan makeken palon daya kawatu da kujeru na alfarma ya zauna ita kuma ta zame kasa
ta zauna fuskar ta nata fitar da Annuri.

Lokaci daya na zubamata ido dan tantance wacece ita?

Masha Allah itace kalmar data fito daga bakina ganin ta so masha Allah, Fara,
kyakyawar matashiyar macace da ashekaru batafi 20 ba,shikam saurayin shima hadaddan
gay ne wanda daka gani kason naira ta zauna a jikinsa tayi luff,duba da yanayin
shigar jikinsa kaɗai da kuma Murzaza fatar sa,shikan sa fari ne tass amma baikai
taba.

Yah Sadam Wai yaushe zamu je gida ne ? ta tambaya tana zubamai mayun idonta da suka
kasance masu kyau da sheki."
Kema kinson Abinda hajja tace ai,karmu saki mu doshi gida sai in' kin kusa haihuwa.

Da sauri ta dukar da kanta wanda hakan yasashi ɗago kanshi ya kalleta da sauri kuma
ya dauke kai yana taɓe baki.
Cikin siririyar muryarta mai cike da daɗin amo tace "To Yanzu haka zantazama bazan
sanya umma na a ido ba Ya Sadam,Danmi bazaka fadamasu abinda ke ranka ba.

Tsawa ya bugamata yana murtuke fuska kamar bashi ya gama murmushi ba,cikin fushi da
zafin zuciya ya nunata da hannushi yace" ba'ayima Sadam haka wallahi,ba'ayi macen
ba,wacce ta fikima bata isaba balle ke karama yarinya dake mai kwalwar kifi,Harni
zaki zauna kina so ki titsaye? To bazakiba babu gidan ubanda zaki ,kuma wallahi
kika sakemun magana zuwa gida makaranta bazaki ba,Daga yau ɗaya na sakar miki fuska
shine har kin samu saken da zakimun raini, lallaima yarinya.

Rawa jikinta ya dauka sosai lokaci daya hawaye masu zafi suka biyo kuncinta gabaki
daya ,Hannuwanta dake rawa ta hada waje ɗaya ta hau bashi hakuri amma ko kallon ta
baiba saima tashi da yayi ya fita a fusace yana banko kofar.

Ga kujerar ta kife kanta tana sakin sabon kuka,murya na rawa tafara magana"miye
laifina,yanda akama haka akaiman,miyasa ka kasa hakuri mu tallabi rayuwarmu da
hannu biyu yanda tazomana,miyasa ni ina mace na hakura da Abinda iyayen mu
sukaimana amma kai namiji ka kasa,miyasa kake kyamatata,minaima? mike garan
takarasa cikin ihu tana gwara kanta ga hannu kujera.

A ɓangaran Sadam kau yana fita harabar gidan dakeda masifaffan faɗi ga security
kota ina yashiga wata blakc Benz ya zauna yana buga tagumi,Allah ma shedane bai son
Yarinya nan,kawai wani abun yanamatane saboda mahaifinta,tabbas ta cika mace tako
inah ga kyau ga sura amma yahi duk baya gani ,bata taɓa burgeshiba,uwa uba yarintar
ta yake gani sosai ,ina ta isa aure inba tsabar jaraba ba ta ubanta,da yason haka
zai kasance da bayyi fatan sanin Dr lukman ba Har karshen Rayuwar sa.

Tsaki yaja tare da Ɗaukar wayarshi ya shiga phone ya gano wata number da akayi save
da Sugar ya latsa kira.

Hellow love .
Naji ance daga dayan ɓangaran.

Kina ina yafaɗa yana tsuke fuska.

Gani a gidan mu kwance zuciyata da gangar jikina suna cike da kewarka.

"Hmm yayi ki sameni office yanzu,yana fadin haka ya kashe wayar.

Ihun dadi tayi ta kashe wayar cikin lokaci ta tashi ta dauki wasu magunguna ta bude
dan fridge din dakin ta fiddo ruwa tashasu, Tare da tale kafafuwanta ta kwaso ruwan
kwaro dake cikin flaks mai tsananin Kauri ta gwalama gabanta kana ta zira wasu
kananun kaya daga brah sai pant masu kyau dasukabi bakar fatarta suka lafe ta zurma
katon hijjob ta fito .

Amira ina zaki naji muryar wata mace mai tsananin kama da ita ta fada .

Baki ta turo kana tace "Gidan su Rafi'a zan karɓi sako.

Ok to sai kindawo bari nima in dan fita gidan Maman muhammad inyi fira.

Ok sai kindawo tafada tanajin dadi rashin matsawar uwar Tata gareta, kana ta fita
da sauri har tana tuntube.

Kai tsaye ta tsaida Napep tamai kwatancen inda zai kaita , Ba musu ya amince
tashiga suka dauki hanya har office dinsu inda ya kasance manager ne na siyar da
kayan plamber irinsu heater sit bathtub da sauran su, Ma'aikatan wajen duk sun son
costumer shi ne shiyasa da tazo ba'a hanata shiga take silalewa ta shige.
A kwance ta sameshi akan kujerar yayi rigingine ya zubama sama ido ,taya zai iya
cire wannan kaddararran Auran ba tare da Dr ya saniba,iska ya cika bakin shi dashi
yana fesarwa.

Ta dade tana kallon shi baimason da shigar taba kamin tasa hannu ta cire hijjob
dinta ta ajiye gefe, tare da karasawa wajenshi tana juya manyan cinyoyinta tayi
tsaye gaban shi tana kwarkwasa tare da juyamai ido tace" Loveee".

Da sauri ya juya ya zubamata ido yana bin bakar fatarta dake sheki da
ido,Arayuwarshi yanason bakar mace sosai,harda abinda yasa ya tsani yarinya nan
farin ta,Amma yana ganin da bakace da Zai iya daurewa Yayi maleji da ita.

Murmushi tayi tana shafa sajen shi tace" kamar baka cikin farin ciki ? ko kaida yar
kwaila ka ne tafada fuskarta na bayyana kishi.

Kamar kinsani inason samun farin ciki daga gareki sugar yace da ita yana zubamata
idon shi.

Murmushi tayi tace karka wani damu ina sonka babu abinda bazan ba a kanka,tana
fadin haka ta mike ta shige toilet dinshi mai kyau tayi wanka kana ta cire kwaron
daga jikinta tayi tsarki da ruwan ɗumi, tana saka hannunta taji gam ta saki
murmushi tace naira hamsin ɗina ta biyamun bukata.
Shape-shape ta kammala komi kana ta fito ba komi jikinta.

Tinda ya ganta haka yafara juyi yana kama wandonsa gam ya rike cike da wutar jaraba
dake cinshi.

Ahhh Baby karki karni ya faɗa yana jawota da hannushi , Tare da fara bata kiss a
zafafe yana murza madaidaitan breas ɗinta dake cike gam.
Zansha, ina so ,abunane ko? yafada yana kafa bakinsa kamar tsohon maye , Yayin da
ita kuma take ta bankaromai kirjinta tana murza sumar kanshi.

Sun,shafe awa 30 mnt suna aikata iskancin da suka kware akai kana suka kwanta ba
tare da sun tsarkake jikinsu ba bacci yayi gaba dasu.

Sai bayan la'asar suka tashi su duka babu wanda ya gabatar da Sallah, kuma babu
wanda ya damu a cikinsu saida taja ya kara kusantar ta kana ya tashi yayi wanka
yayi sallah ya fiddo 10k ya bata a wulakance kana ya buga tagumi.

"Sadam" takira sunan shi bayan ta karɓi kuɗin da yabata.

Ina jinki yace yana ɓata fuska.

Miyasa kaki yarda muyi aure, bayan nason kana son kasancewa dani akoda yaushe?

Tsaki yaja kana yace" bazamu taɓa samun zaman lafiya da junan mu ba muddum mukayi
kuskuran yin aure,zan zargeki kema haka zaki iya zargina, Kana Hajja bazata Amince
da Hakan ba nasani saboda Wannan yarinya da aka likamin, Dan haka kima bar wannan
magana kawai yafi kitashi kitafi sai na sake neman ki.

Cikin bacin rai ta mike batare da tayi wanka ba ta zira kayanta kana tafita tana
bankomai kofar.

Banza kawai yar isa yace yana kiran Yaron shi akan ya kawomai abinci yanajin yunwa.

Bayan ankawomai abinci yaci ya koshi kana ya mike ya doshi hanyar gidan shi dan 5
suke tashi.

Koda yaje fess ya iske palon kamar koda yaushe.


Ahankali ta fara sakkowawa tana zubamai idonta masu matukar kyau, duk da sun
kunbura sakamakom kukan da tasha,kasa ta zauna gefen shi tare da cewa sannu da zuwa
Yah Sadam .

"Uhm" kawai yace yana fiddo wayarshi ya hau daddanawa yana chart da Amira.

Yah Sadam...

Meye ya katseta tin baiji ta bakinta ba.

Wallahi yah Sadam ina son mugina rayuwa mai dadi acikin gidan nan,dan Allah koda
baka sona kayi hakuri muyi zaman amana,ka kula dani amatsayina na ya mace mai yawan
rauni,kabani shawara amatsayinka na yayana kuma jigona,bani da kowa ayanzu sama
dakai,kajani jikinka kabani farin ciki koda kwatankwacin cikon cokaline.

Wata irin dariya Yayi cike da iskanci yake karemata kallo sama da kasa.

Yace jinan Husnah,Na taba zuwa kofar gidan ku nace a kirawoman ke da sunan muyi
taɗi ko soyayya?

Kai ta gilgiza Alamar A'a.

Yace' To wajibi ne ki shirya ɗaukar duk abinda idonki zasu ganemiki.


Na farko dai wallahi billahi bana sonki bana kaunarki kyanki baidameniba ,,Hasalima
kama kikeman da mayu,
Na biyu kuma banason farar mace dan ban shirya karar da azzikinaba akan
laulayinta,na ukku bakincikin yanda kike cinyemun abinci bana karuwa dake nike
wallahi.

Cikin rawar murya ta mai shirin kuka tace kayi hakuri Yah Sadam to karabu
dani ,Tinda ina cutama daka kasance da abinda bakaso kwara rabuwar mu.

Tsawa ya dakamata sosai harta fadi tsabar tsoro kana ya nunata da yatsanshi
bakinshi na ɓari yace "Ba rabuwa tsakanin mu har abada,saboda ubanki yamun abinda
som bai cancanci haka daga gareniba,wanda wallahi da baya zata dawo gaba da zan
kasance taƙadari agareshi ,ta yanda sai ya tsane ni yaji baya sha'awar haɗa zuria
dani,amma inah nariga na makaro,yaga wallena Tinda har ya iya cusaman ke .

Ni wallahi kwarama in'saki makaranta inbar ganinki gabana ya fada yana mikewa ya
fita.

Kuka tasa sosia tana dafe fuskar ta, Innalillahi wa inna ilaihi Raji'un,Abbah kaga
abinda kajaman kau,kaga adalilin kamasa halacci ya butulcema ko, Abbah bayasona
baya kaunar ganina Abbah, inama ace kaganema idonka yanda akema Yarka haka, ta
karasa tana rushewa da kuka.

Yana fita kai tsaye makarantar dake bayan gidanshi ya taka ya shiga,lokacin duk an
tado dalibbai.

Saida ya bari sungama tafiya kana suka gaisa da Headmaster makaranta yace Malam ina
son inkawo iyalina makarantar nan ina fatan akwai ta MATA'n AURE?

Yace" kwaraiko akwaita asati suna iya yinta so biyu wasu kuma sunayinta so hudu,
Alhamis, Juma'a, Asabar, Lahadi, yadai danganta ga irin hidimarka kason mai aure ta
banbanta da budurwa.
Yace hakane amma naso ace duka ranakunne wallahi .

H/M Yace mai ai ba komi saika ɗaukar mata na kwana hudun.

Bashi da xaɓi sai haka anan ya tambayi time yace mai zata iya zuwa karfe 9 na safe
zuwa karfe 1 wasu kuma sukanzo goma dan dama goma muke farawa.

Yace ba damuwa nagode anan ya fadamai kalar kayan da zaimata ya karbi form ya
cikemata kana ya juya ya tafi yanajin takaici tare da fadin dama ta yan'matan na
saki shegiya, da har tahfiz sai kindinga zuwa da kiyi zaune ki cinyeman abinci bana
karuwa dake..

Saida yaje wani shagon Abokinsa mai sayar da kayan Hijjob dake kusa da wurin ya
yankarmata aka Ɗinkamai kana ya dawo gida, tana zaune kan abin sallah tayi shiru.

Da karfi ya tillamata kayan suka daki fuskar ta.

Azabure ta mike tanamai sannu da zuwa.

Yace gasunan na maki komi jibi Alhamis ki shirya kitafi,kuma takwas nikeso kibar
gidan nan ko bakwai kije ki share masu azuzuwa.

Gabaki daya damuwarta ta nema ta rasa tsabar farin ciki, shekarata daya agidan bata
taɓa fita ko kofar gida ba, bata da hurumin fita ko harabar gidan saboda ya hana,
Amma gashi yanzu cikin ikon Allah zata fara fita itama taji iskan Duniya.

Zubewa tayi kasa tahau yimai godiya da sanya albarka baice komiba ya haye sama.
Anan ta shiga duba kayan taga daidai jikintane ihun murna tayi tasanya Hijjob din
ta ganta har kasa, farin cikinta kawai zatana fita ta hadu da mutane amma kullum
cikin gida ita daya kamar mayya, ko waya bata da ita saboda yana takaicin ya
saimata ta samu abokan fira ko Takai korafin sa wajen dangin ta Abinda baya fata
har Abada.

Kagare take ranar da zata fara zuwa tayi ta shirya tabi santa.

Shikam bayan yashiga dakinshi yayi alwallah yayi sallah shi daki yana idawa ya
ɗauki wayar shi tare da kiran Amira, Bayan ta ɗauka yace" meerah yaufa ina son
ganin kin kwana a gefena dan yau kinyi dadi na musamman miye sirrin?.

Tace'' Hmm Sadam kenan, ina ita matar taka da kake fadin haka?sanan bakasona da
aure amma kana sona da iskanci,kana babu inda zanje takashe wayar.

Ranshi ya ɓaci harshi zata kashema waya Sai kace kyauta yake cinta, hakan yasa ya
mike afusace ya fita ya ɗauki Titi har Hamada hotel inda yan iska maza da mata ke
taruwa yayi parking motar shi, yana zubamasu ido,matane gasunan da maza cikin
shigar banza,in namiji kakeso in mace kakeso duka dai gasunan kowa juyi yake yana
rausayawa.

Jin an'kwankwasa glass din kofar sane yasa ya zuge glass din tare da kalan wata yar
gajera mace Black beauty tasha gashin doki har wajen kugunta, tana sanye da bakar
riga body hug da dan mini sket daya fiddo tafka tafkan cinyoyin ta.

Cikin fari da ido da karairaya tafara magana"Sunana Zuma abar lasawa ga kowa Ɗan
saurayi,dan haka in ba damuwa muje Alasama kamar Akasaba lasama maza masu aji irin
ka.

Kai ya ɗagamata kamar tsohon maye yana buɗe mata gaba tashigo tana yauki tare dayin
ƙass ƙass da chingum ɗinta, taɗan karkace tana bude cinyarta wanda sauran kaɗan ya
saki stearing motar ya daki motar gabansu ya taka burki da karfi yana sauke ajiyar
zuciya.

Hmm kabi sannu zaka lashi Zuma kaji ko, inma kwana zanyi dakai bani da matsala
saidai ni mai tsadace duk kwana daya 50k ne kacal ,inka Amince, saboda kudin da
nike kashema wajen kenan duk sati na duniya kaga kau dole yayi tsada.

Ba malatsa yace yana kara gudun motar.

Yah haka Malam, nasa hotel zamu tafaɗa tana kallon shi.

Aa gidana zamu yace mata kai tsaye,kagare yake su isa yaci banza dan daga ganinta
zatai zaki.

Ido taɗan fiddo tace baka da matane?.

Atakaice yace" ina da ita amma ba matar so bace, bani ita akai dan haka ina da
right din yin yanda nikeso agidana tinda ba na ubanta bane .

Murmushi tayi dan hakanan gayen ya burgeta daga ganin sa tsaye yake da kafar sa
kuma wanine Acikin manyan masu hannu da shuni.

Suna isa mai gadi ya buɗemai gida yayi parking suka fito.

Palon ya buɗe suka shiga daidai lokacin da Husnah ta fito hannuta rike da kular da
tayi taliya da manja dan baya mata cefane Yanzu Sunkai wata Ukku kullum sune cimar
ta, Garin kwaki, Taliya, manja, shinkafa .

Ganinshi da wata mai shigar banza ya daga hankalinta, hakan yasa har turgudewa tayi
garin kallon shi.

Itakau zuma murmushin kissa ta saki tana sake bankadomai breas dinta da sukakai kan
jariri girma.

Lafiya kika zubaman ido kina kallona? yace a fusace.

Yah wace wanna? ta tambaya bakinta na rawa.

Karuwatace ya bata amsa batare da yaji ko ɗar ba.

Wani duhu ya mamaye idonta wanda yasa lokaci daya ta tafi tafadi tim kasa.

Shikam tsaki yayi yace allah yasa ki mutu Yal'bura uba in huta,inba iskanci ba kiyi
kishi da wanda bai damu dake ba,har abada ahaka zaki dawwama Bazaki son daɗin
Kowane namiji ba jarababba kawai. .

Zuma kau tace" Baby wannan Yar Teddy bear ɗin taka akwai kishi, toko Tinda ta wuce
kamin ta dawo hayyacinta muyi abunmu anan palo? Takarasa tana Ɗagamai gira ɗaya
damai juyi da idanuwan ta.

Ba musu ya dagamata kai yana cire rigar shi.

Wannan littafin 300 ne gamai buƙata Yaman magana ta wannan layin 07038423451

❤️ MATAR AURE ❤️
NA
❤️UMMY AYSHA ❤️
3️⃣4️⃣ 3️⃣&4️⃣
""Tik sukai a palon ba tare da tsoro ba ko farga ba, kana ya fara wasanni da ita
inda taga baison komiba akai ta tunkuɗashi kasa ta haye kanshi tafara gigitashi da
siddabarun su na Yan duniya."wani irin ihu yake yana rike kanshi jin duniyar na
juyawa dashi tana shawagi dashi tsabar masifar daɗi dake ratsashi kota ina.

Ko alama ya manta inda suke dagewa yayi yadinga kwarara ihun da mai gadinshi kanshi
saida yaji ,Sadda ya doso palon ne yaji yana faɗin "kinfi amira daɗi, lallai
kincika zuma wayyo yau nasha zuma ganima a cikinta, cigaba zuma, kiyi yanda kikeso
dani zumatahh Yakarasa yana jah da karfi alamar yana cikin shaukin abun.

Kai kawai mai gadin ya gilgiza yana fadin "Allah ya shirya kana ya koma bakin get
ya cigaba da sama redio sa batter.

Tinka akai ko ina yafara wani irin dripping tsabar balai,jin jijiyar shi zata
tsinke yasa ya hankadata zai haye kanta ta watsar dashi ta hau kanshi tana kama
jijiyar sa tafara sukuwa akai.
Ya salam .

Wani furgitaccen ihu yafara wanda yasanya Husnah falkawa a zabure tana kallon Inda
take a zube ƙasa kusa da Dinning , Ga abincin data ajemai duk ya zube akai.
Azabure ta juya jin wani sabon kuka da sukeyi na daɗi su duka.

Da sauri ta dauke kanta jikinta na daukar rawa dan tinda take a rayuwarta wannan ne
karonta na farko dataga mace tsirara da namiji..

Da sauri ta mike har tana faduwa tayi kiching,tana shiga ta zube kasa ta fasa kuka
tana dafe kanta dake barazana fashewe,"Yau ni Asma'u miye zangani haka,wanda ke
matsayin mijina yake zina da wata agidana adakina akan tsarkakan
kujeruna,Hazbunallahu wani imal wakeel,Abin naka yah sadam har yakai haka? Tinda
Nike dakai bantaba ganin kayi waya da wata mace ba amma yau gaka dakina kwance kana
saduwa da wata ni gani agidan ka amatsayin MATA AURAN ka ta sunnah,wani irin zafi
da turirin bakin ciki ke fizgarta,Layin da wukakenta ke kai ta zubama ido,inda
takeji aranta inama tana da karfin zuciyar da zata iya tashi ta ɗauki wukar nan Ta
Dinfare su,da saitaimasu lahani su duka, Tinda take da Sadam bata taba jin tsanar
shi aranta ba kamar yanda takeji a yanzu ,ita dai tason cewa baya sonta bata sonshi
an'dai masu aure ne kawai amma bata taba tinanin cewa abin nashi zai iya kawoshi
haka ba,ita ko rashin kulata da bayayi uzurin da tamai na tason yana matsayin Yayan
tane bazai iya cewa zai kusanceta ba, Amma abin takaici gashi kwance da wata karuwa
agabanta baya kojin kunyar Allah Balle ita banza Wofi.

Saida tasha kukanta ta koshi, Takai karfe goma na dare kana ta bar jin ihun su,anan
ta lallaɓa ta fito daga kichin ɗin indama suke bata kallah ba tasamu a Daddafe ta
haye sama ta shiga katafaran dakinta mai dauke da tangamemen gado tasamai key ko
kaya bata cireba ta fada akan gado tanajin yanda zuciyar ta ke bugawa da sauri da
sauri.
Lumshe ido tayi saida takai wajen awa biyu Kwance kana ta mike ta shiga toilet tayi
wanka ta dauro Alwallah ta fito.

Rigar ta kawai tasa ta fesa Turare ta ɗauki hijjob ta hau kan Dadduma ta fara
sallah tana neman sassauci awajen Allah game da irin abinda takeji a cikin zuciyar
ta.

Sai ƙarfe ukku saura na dare ta sauka daga kan Abin sallah nan,kamar an tsikareta
ta tashi ta isa ga tafkeken mirron dake Ɗakin Tayi tsaye.
Rigarta ta cire ta yar tare dayin tsaye gaban mirron tana kare ma kanta kallo
Tin'daga saman fuskar ta Har ƙasa, Dan tanaso tagano naƙasun dake Tattare da ita,
wanda som baya burge Sadam Har yafara kula karuwai yana kawo su Gidan Ta..
Farar fuskarta mai ɗauke da Siririn hanci har baka ta zubama ido,ga bakinta ɗan
karami mai shafe din kwai, lips dinta pink yarr masu haske sosai kamar ta shafamasu
janbaki,girarta cikakka kamar yanda fuskarta take acike, dan ita dai ba ramamiyar
bace acike take damdam masha Allah, kuma Ƙibar ta bamai yawaba dai-dai misali dai
babu inda ba tsoka a jikinta.

Breas dinta dake cike dam masu gindin tasa ta zubama ido,A tsaye suke dam gasu da
fadi sunyi curr a kirjinta, Farare tass dasu matsu tsananin taushi ,Tafkeken Hips
dinta dake bude ta kallah tasake dubawa Dan faffaɗane so masha Allah,fatar ta kadai
abar sone ga namiji mai hankali dan a murje take tass sai sheki take .

"Miye na rasa tafada tana sakin kuka tare da sanya hannu ta tattaro dogon gashinta
madaidaici dayake har saman kafadarta ta tufke.
Yah Allah kafini sanin abinda ke gaba a wannan zaman AURAN namu, Allah ina rokonka
ka bani mafita cikin sauki, Allah ina rokon ka kabani Dan gana daga sabon halin da
Sadam ya ɓullomun, Allah ka bani ikon yima mahaifina biyayya dan zatinka
Allah,Allah ka haneni saɓonka kakuma tsarkake gaɓɓai na daga saɓama,Allah ubangiji
kafini sanin Yanda nike kyamatar Zina a rayuwata ,ALLAH kayi naka ikon Akaina karka
bama Sadam Damar sha'awata ko watan Wata rana.

Rigarta ta mayar tana lafewa bisa gado,Ta daɗe ido biyu kana Tayi Addu'a ta kwanta,
Asubar fari ta tashi tayi Sallah tayi azkhar kana ta sakko kiching dan jin yanda
yunwa ke ɗibar ta dan tin jiya bataci komi ba.

Gasarar koko na kanti dake cikin wata leda ta ɗakko ta dama ɗaya kana ta zuba sugar
ta haura sama har lokacin idonta bai sauka ga inda suke ba.

"Ke" Sadam ya kirata a tsawace.

Ko ba'afaɗamataba tason da ita yake.

Ubanmi kikema Ɓuruntu tinda safe mayya Abinci, tashin farko ki ɗauki abinci ki
dannama cikin ki Aciciyar banza, kin'wani zo kin tadamu muna bacci ya fada a
fusace.

Kasa ta zame ta zauna batare data kalleshi ba tace" ina kwana.

Ke ɗago kanki ki kalleni ko kifasa zuwa makaranta nan gobe wallahi ,uban'miye kike
wani Sissina da kai kamar munafuka, ko dan kinga naci wata shine kike kishi ? Ashe
ke dabbace da zakiyi kishin wanda bai damu dake ba, To miye ribar boyemiki,wakkahi
kwara inji kunyar yarana na office da inji kunyarki,da in'dinga Taushe yaran mutane
office dina kwara in'kawosu gidana inyi abinda nikeso, ke kinson bana tsoronki bana
shakkar ki ko? infact ma banajin kunyar ki, Kedai din ce bana sha'awa zan iya
holewa da kowa agabanki,kema in kina da bukata kiyi magana akawomaki wanda zai ciki
banza kawai mai suffar munafukai.

Tinda ya fara magana bata dago kai ta kalleshiba sai a kalmarshi ta karshe.*kema
inkina da bukatar wanda zai ciki kiyi magana asamo miki* "Innalillahi wa inna
ilaihi Raji'un Yah sadam ni kake fadama haka tace jikinta na rawa.

"Na fada karya nayi ,ba Baƙin ciki kikeba ina ciyar da ita daɗi amma ke banbaki Ba?
To nafi karfinki, nafi karfin wannan banzan ƙugun naki.

Dariya zuma ta saki tana sake shigewa jikinshi tasa hannu ta warware ɗan towel din
daya ɗaura tare da tusa hannuta cikin jikin shi .

Atare suka lumshe ido yana karkata kanshi ta hannu damar ta ya kamo Na shanunta
guda ya wullah a baki yana sakin nishin daɗi.

Da sauri ta mike ta haye sama zuciyarta na kara tsanar Sadam sosai, Tsanar da bata
taɓa tinanin akwai wanda takemashiba duk duniya..
Afalo kau ɗan wanka dayayi da niyyar yayi sallah saida ya lalace dan saida suka
sake aikata masha'arsu kamin su zube ƙasan carpet suna sauke numfashi.

A'hankali ya juyo ya zubamata Jajayen idanuwanshi dake cike da fitina.

Gira daya ta dagamai tare da fadin" Yadai Sweet?

"Zaki iya zama dani a cikin gidan nan ? Dan bana bukatar kowa ya sake wata
mu'amullah dake saini kaɗai, zan baki ko nawane ,zan miki duk abinda kike so in'kin
amince,nasha mu'amullah da mata kala kala amma bantaba samun wacce nike gamsuwa da
itaba sama dake...

Murmushi tayi tana kallon sajen shi dake burgeta takai hannu ta shafa wajen ta ce
"Na amince indai zaka cika alkawarin da kamin na ɗauke bukatuna Banda matsala da
hakan.

Kai ya jinjina yana jawota jikinshi ahaka sukai bacci ba tare da damuwar da ko
sallah Asuba da basuyi ba.

Dakyal Husna tasha Kokon ta tana gamawa ta kwanta take baccin da bataiba ya
ɗauketa,koda ta tashi zuciyarta duk ba dadi wanka tayi kawai ta gyara dakin da baya
da datti ta zauna ta ɗauki Alkur'ani tayi karatu sosai kana ta ajiye Ta shiga
Addu'a neman kariyar Allah daga irin zalincin da Sadam ke mata.

Karfe 2:30 suna kwance makale da juna wayar shi dake gefe ta shiga ring.

Cikin bacci ya jawota ya Ƙanga a kunne batare daya kula Da mai kiran ba ya ɗauka
"Hellow"Yace yanayin shuru.

"Hallo Sadam, kaga shegen mai gadin nan naka da kanshi kamar Allon Ƙirya ya taremu
bakin get nida uban matar ka wai bari afaramana iso kamin mushiga, Sadam nida gidan
jikana ? Nice fa Hajjan ka sai kuma Dr Lukman Uban matar ka, shida gidan yarshi sai
ace sai an nema mai iso,Bafa daga nan kusa mukeba fa...

Ai tinda ta faramagana ya zabura ya mike yana Ɗaɗama Zuma duka. azabure itama ta
mike.

Hallow bakajina wai shege inata zuba kamar Futsarin Arne kayi shuru sai nishi
kakeman kamar kwarto?.

Cikin rawar baki yace Hajjo kun shigo garin ne inzo in Ɗaukeku ya fada a rikice.

Garin ubanka ina fadama gani harabar gidan ka amma wayan'nan bakaken yan iskan daka
ajiye sun hanamu shigowa musamman wannan mai gadin naka dake da karamin kai.

Innalillahi wa inna ilaihi Raji'un ya ce a rikice tare da mikewa ya kashe wayar ya


ɗauki kayan shi daya cire jiya ya mayar afusace yace da zuma "maza kwashe kayanki
ga dakina cen dakin hau Upstair hannuki na haggu kishiga in kin shiga ki kulle kuma
ki shige cikin wadrop ga Kaka ta nan.

Fuska ta yatsine zatamai magana ya dakamata tsawa tare da faɗin" kiyi abinda nace
Kaka tace da mahaifin yarin yarcen ko so kike asirina ya tonu?

Batare data damu data sanya ko towel ba ta mike tana tafiya tana juyamai mazaunai
tayi hanyar step din, Nan taga dakin shi ta shige abinta ta rufe tare da
kwanciyarta kan makaken bed ɗinshi ta fara baccin ta cikin natsuwa.
Shikam duk jikinshi rawa yake dakyal ya bude kofar ya fita.

Anan yaga Hajjo nata nuna Baba mai gadi da hannu tana fadin saita tsinkamai mari
kuma ya gama aiki A gidan jikan ta Bari dai ya fito.

Mai gadi hakuri kawai yake Bata a rikice danshi yason ba Alkhairi zata iskeba in
tashiga kuma shima Sadam ɗin zai iya korar sa inya gansu kwatsam.

Murmushin yake ya kakaro yamata yana haɗe hannuwansa duka biyun yace "Affuwan
Hajiyarta sannuku da zuwa ina Abban yake ?

Harara ta watsamai kana tayi tsaki tayi cikin gidan tana kiran "Asama'u,Mau,
Husnene .

Shikam kai ya sosa ya isa wajen Abbah dake zaune cikin Katuwar jeeb dinshi cikin
kamala fuskar nan tashi daka ganta kaga Husnah, kyakyawan Dattijon bafulatani mai
cikar haiba da kwarjini gami da kamala,kana ganinshi kaga kwanciyar hankali da
natsuwa a tattare dashi.

"Abbah sannu da zuwa Sadam ya fada kanshi a kasa yana budema Abbah mota.

Ahankali ya zuro ƙafarshi ya fito cikin wayewa da kuma farin ciki ya bashi Site hug
irin na cikakkun yan boko nan, Tare da kama hannushi daya yace" Sadam kuna lafiya
ko,Kaga mun dako muku sakko ko,kason Hajja akwai matsawa wai jiya tashiga da
daddare take ceman tayi mafalki Husnah na kuka tana kiranta wai tana cikin
mawuyacin hali inyi shiri muzo.

Nace mata Aa sharrin mafalkine kawai aini nason inda na bayar da yata dan haka ko
bayan raina Banda matsala.

To shinefa ta matsa akan mudaizo to anan na gane kawai so take ta ganta..

Murnushin yake yayi jikin shi na rawa wanda saika kula zaka gane kana yace" Abbah
tana nan lafiya ka shigo.

Atare suka shiga palon Ɗaya daga cikin security ya karɓi key Abbah ya shigo mai da
motar sa har compound ɗin gidan.

Abbah ya zauna akan one sitter dake wajen yana dan kishingiɗawa tare da burin
ganin yar tashi da yayi tsawon shekara daya baisata ido ba.

Hajjo kau bayan ta gama kwalamata kira taji shuru ta nufi sama.

Husnah dake kwance taji ana kiranta kuma kamar murya data sani hakan yasa ta fito
da sauri.

Suna hada ido da Hajja ta daka tsalle ta rungumeta tare da fashewa da kuka da
bazata iya cewa kona miye ba.

Arikice ta fara faɗin" miye,, ni dama raina yabani kina cikin matsala wallahii
minene na kuka keda zakiyi murna yar nan.

Hawaye ta share tana kama hannuta suka shiga ɗakin ta dan bata fatan sakkowa palo
taga Sadam.

Hannun Hajja ta murza kana ta sanya hannu ɗaya ta share hawayen ta tace "Hajja nah
ina kwana, ina kukane na farin cikin ganin ki,kullum kewar ku nike ina kewar gida
ina kewar Umma nah, Ina kewar Abbah nah, Ina kewar Aunty meenah da Aunty Aysha da
Dan Autan mu Saleem.

Hajja ma kuka ta fashe dashi tana kama gefen mayafinta ta sharce hawaye tace" nice
nan najamaki Husnah danace sai kinzo da goyo ,ki yafeni kinji gashi nagama har
yanzu cikin naki kamar Bayan Randa ashafe yake ko alamar ɗagawa baiba balle musanya
rai, anya lafiya kuwa? Kodai bashi da lafiya Sadam ɗin, ko kuma tsanki gareki?.

Kasa tayi da kanta tana murmushi tare da kawar da zancen tace "Ya Abbah nah yana
lafiya Hajja?..

Ido ta gwalo tana kama hannuta tace "muje kasa yana cen nama manta dashi ne fa
mukazo.

Ai'jin mahaifinta yazo gidan yasa aguje ta mike tama riga Hajja sauka tana sauka
suka hada ido, Wani irin rauni da bege gami da kewa ta dirama ta lokaci ɗaya,
hakann' yasa cikin wani Azababban gudu tayi kanshi bata tsaya komi ba ta faɗa
jikinshi ta fara rera kuka sosai kamar an aikota,duk wani kunci gami da damuwar da
take cikin gidan nan suka fara dawomata, kuka take sosai Abbah na shafa bayanta
yana kuma jin kukan nata har cikin jikin shi.

Am sorry! am sorry Husnaty Abbah kinji,kiyi hakuri kinji daina kuka ke yanzu kin
girma,daina kar saleem yasanu labari ya miki dariya kinji yar albarka, Yi shuru
in'kuma so kike intafi shikenan bari in'tafi.

Nadaina Abbah ta fada tana ɗagogo fuskar ta dake cike da hawaye, karaf idonta ya
sauka a cikin na Sadam daketa mazurai hankalinshi tashe, gani yake shikenan Asirin
shi ya tonu,kai inama amfani duk basu tashi zuwaba sai jiya dataga abinda yake
aikatawa kiri kiri, Allah kasa ta rufamai Asiri kar ta tonashi ya shiga Ukku ya
lalace a wajen Abbah da wane ido zai kalleshi? .( Sadam Allah yakamata kaji tsoro
ba mutum abokin halittaba Allah ya shirya).

Abbah kau ganin kallon da takema Sadam kamar na tsanane yasa yace Husnaty lafiya?..

Da sauri tayi ƙasa da kanta tana zamewa ta zauna tace" Abbah nah ina kwana.

Amsawa yayi yana tambayar ta ya gida.

Tace lafiya kalau.

Wata ajiyar zuciya Sadam ya sauke, wanda Hajja mah dake zaune saida ta kalleshi
tace "kai lafiya.

Lafiya kalau yace yana zazzare ido...

Anan suka shiga gaishe gaishe da tambayar bayan saduwa.

Mikewa Husnah tayi tace. "bari akawo maku ruwa .


Hajja tace" ke Husnah babu ruwan da zaki bani maza shiga kiching kwasoman ko abinda
kuka ragene in'sama bakin salatina,tsabar jaraba da kuma son ganin ki yasa bansama
cikina komi ba tin safiyar yau haka muka kamo hanya daga Jigawa har KATSINA ..

Kallon sadam tayi wanda shima bakinshi rawa yake ga kuma irin kallon dayaga tana
aikomai na yabasu amsa yasashi gyaran murya tare da cewa.

"Hajja bari in fita in samo miki,Dan yanzu gidan namu ba kamar da bane,Tinda Allah
yasa ta samu ƙaruwar juna biyu wata biyar daya wuce ta daina cin komi sai kayan
kwalama su taliya koko ko tea batasha,to kuma cikin na wata hudu Ta damo kokonta
datakesha ba dare ba rana taga kyankyaso ta zame ta fadi mafari ya fita kenan
saidama akamata wankin ciki ,Dan saidama na biya wata Sister makwabciyar mu da
batajima da tashi ba tazo gida tana kulaman da ita, Dan batamafi sati ɗaya da
komowa Normal ba, to har yanzu dai ban fara ajiye kayan ba Dan naga bata sha'awa.

Ai nace ba damuwa yanzu za'a iya kawomiki ko Husnah? yace yana kallon ta..

Tinda ya fara danno karyar shi take kallon shi cikin tsananin mamaki yanda yake
fesa ma iyayenta karya a gabanta *Ciki fa*
Kai lallai duk inda take tinanin Sadam ya wuce nan.

Guɗar da Hajja ta sakine yasata dawo hayyacinta ta kalleta anan taga Tsohuwar ta
dage tayi sujjada godiya ga Allah.

300 gamai buƙata yamun magana ta Whatsapp number nah 07038423451

❤️ *MATAR AURE* ❤️
*NA*
*UMMY AYSHA*
5️⃣6️⃣ 5️⃣&6️⃣

""Wasu irin siraran hawaye suka zubomata saboda yanda yakecin amanar ta abayan idon
iyayenta masu sonshi tsakani da Allah,yanzu koda zata shekara cewa Sadam fasikine
babu wanda zai yarda acikin su.

Kiyi hakuri Husnaty Abbah Allah zai baki wani kinji ko,Kiyi hakuri wani rabon na
kusa insha Allah.

Da sauri Sadam yace.

" Yawwa Abbah dan Allah ka sake faɗamata wallahi kullum lallashin da nike mata
kenan amma taki daina kuka, shiyasa ko office bana zuwa ina gida saboda banason ta
shiga damuwa in bana nan.

Hajjo data ɗago kai ta washe baki tace.

" Kai Amma Wallahi duk wata yunwa da nikeji ta yaye Sadam naji daɗi dakazama ɗan
halak ga mahaifin matarka,naji daɗin Yanda na sameku kuna zaman lafiya, Atoh zaman
lafiya manah tinda gashi har ciki yashiga tsakani ,dan ma babu rabon asamu karuwa
kusa ya ɓare,to Dadai naso tafiya dake amma tinda an'kula dake kiyi zamanki ɗakin
ki inta sake warwarewa kamin asamu wani saika kawota gida taga iyayenta ko?

Da sauri ya ɗaga kai yace insha Allahu Hajja, wannan dama ajene insha Allah, fatana
dai Allah ya maidomun da walwalata kamar dah, Wallahi gabaki ɗaya banajin daɗin
gidan yanzu da kuma yanayinta, Husnah amanatace duk inda nike hanklina awajenta
yake, shiyasa kawai na ajiye aikin sai bayan tasamu lafiya.

Abba daya kara ganin girma da mutuncin sadam a idonsa cikin kamala da bada umarni
kai tsaye yace .

"Ba haka yakamata ayiba Sadam,kaga kuna hidimar asibiti anata cin kuɗi, yazama
wajibi ka fita ka nemo dan duk yanda jinya tayi tsanani abar wasa da sana'a kaji
ko?..

Kai ya dagamai yana fadin .

"Insha Allah Abbah, dama gani nike bata da kowa sai ni,Nine gatan ta agarin nan
dole in'tsayamata akan komi, Danma in samu saukin damuwar Tata na samo mata wata
makaranta dake bayan layinmu jiya jiya, nason in'tana fita tadan samu sukuni
yakarasa yana mikamasu form da uniform din daya kawomata.

Sosai sukaji daɗi suka kara yabawa da halaccin Sadam din wa Husnah.

Key ɗin mota ya ɗauka yana fadin.

" Dan Allah Abbah ina zuwa mnt kaɗan.

To yace mai yana gyara zamanshi tare da zubama Husnah ido dake wasa da hannuta
zuciyarta na azalzalarta data fadama mahaifinta gaskiya , Wata kuma na kwabar ta da
ta sirrinta Zaman AURAN su watakil ya gyara.

"Husnah akwai damuwane? Abbah yace yana binta da kallo.

"Aa Abbah tace tana sakeyin kasa da idon ta.

Hajja ta mike dan basu wuri tace.


" Bari in watsa Ruwa Kamin la'asar tayi mudauki hanya garin akwai zafi Alhaji
Lukman tinda komi lafiya lau ko?.

Yace shikenan Hajjah ki huta nima zanga wani Abokina ne yanzu zan wuce.

Tashi tayi ta hau step har ta Nufi ɗakin Husnah saikuma taji kamar motsi.
Cikin mamaki ta saurara taji of course motsi takeji Ɗakin Sadam, hakan yasa cikin
fusata irin tasu ta tsahhi tace.

"Au dama bakatai samo muna komi ba makaryacin banza dakinks ka daw.....

Kasa karasawa tayi sakamakon yin karo da tayi da Zuma da tasha bacci ta koshi tayo
wanka tazauna ba ko pant ta zazzaga kwalliya mai kyau da ɗaukar hankali, idon nan
nata yasha lashes Karuwa sak.

Ƙullam yusibana illah ma katamalahu lana huwa maulana, fa'ala lahi falyata wakkalul
mu'uminin Hajja tace jikinta na ɓari.

Arazane itama Zuma ta ɗago idonta ta saukesu alan Hajja, wani masifaffan tsoro ya
diramata take suka fara zaroma junan su ido.

Hajjah kau cikin rawar dari tace" Bil'adama ko Bil'jinni?.

"Biljinni ce Zuma tace tana ɗaukar janbaki a fakaice ta laftama hakoranta suka koma
kamar tayi haɓo jajur..

Hufufuuuu Hajja tace tana kokarin fita amma ta rikice saidai ta buɗe kofar toilet
ta shiga.

Zuma dataga haka tabita tana yamutsa hannuta tare da buɗesu kamar zata ya kusheta
tana juyamata ido tare da fadin .

"kinga dakin nan maishi yakai wata bakwai bai shigoshiba, dan haka kullum nida yan
uwana almatsutsai muke shagalinmu, amma shine yau kika katsemun hanzari to
zanmakantar dake inbaki rufe ganin kiba,zan kurumtar dake inbaki adana jinkiba,
tashi kifita kuma ina kallon ki inkika sanarma wani Abakin ran jikokin ki .

Wani Wawan Futsari ya kufcema Hajjah da idonta ke rufe.


Da hannu ɗaya Zuma ta fincikota ganin ta rufe yasata ta rakata har kofa ta turata
kana ta rufe ɗakin ta sanya key tana dafe zuciyarta dake barazana fitowa, lallai
kwartanci gidan mutane bala'i ne , Bayan ma tsohuwar ta kawo shawara cewa jinnu ne
da batason yazatayi ba.

Hajja kau tinda ta watsata waje jinta da ganinta suka dauke take ta sume dan ta
yarda Aljana ce yar Dukus da ita kamar batta Bobo.

A palo kau Abbah ya kalleta yana mai zamewa ƙasa ya zauna akan carfet ya kama
hannuwanta cikin kulawa yace

Asma'u.

Kanta ta ɗago da sauri don tason baya kiran sunan ta saida magana mai tsananin
mahimmanci.

"Na'am Abbah ta fada tana kallonshi.

Husnah sai inga kamar akwai damuwa a tattare dake,duk da mijinki ya shedaman cewa
kinyi jinya amma baidace ace jinyar da kikai tasaki wannan ramar ba,Husnah duk
cikin yarana kinfi kowa jiki mai kyau, kinfi kowa ƙiba da, amma yanzu duk kin
zube,ni mahaifinkine baki da tamkarni arayuwarki,shin kina da matsalane koko kina
da wani abun da kike bukata.

Kuka ta fara sosai zuciyarta na ingizata datafadama Abba irin zaman da suke.

A'hankali ta bude bakinta tace .


"Abbah dan Allah ka mayar dani gida wajen Umma nah, ina kewarsu kuma banajin...

Bummm aka turo kofar da kargi Wanda suduka saida suka furgita.

Sadam ne ya shigo a gigice ko ina na jikinshi rawa yake.

Abba ya mike azabure yana fadin" lafiya Sadam?.

Wayar shi ƙarama daya lallaba ya ajiye ƙasan kujera bayan ya kira da babbar tashi
yayi picking call ya kallah dan anan yakejin duk maganarsu Mafarin shigowar shi
aguje kenan karta tonamai Asiri.

Wallahi abbah sauri nike nason kunsha yunwa shiyasa duk ba cikin natsuwata nike ba
yakarasa yana kallon Husnaty datayi kasa da kanta..

Wani kallo ahbah yamai kamar na rashin yarda kamin yace

"Shikenan ai da baka wahalar da kankaba saidia ita Hajja ya kamata ta Taso taci
abinci maza Husnah kirawota.

Mikewa tayi cikin tafitarta mai sanyi ta haura sama, bakin kofar dakinshi taga
Hajja zube azabure ta isa inda take ga jikinta sai zarnin fitsari yake dan da
alamama wani takara.

Abbah!!!

Taita kwalama Abbah kira .

Abbah ya kalli sadam yace lafiya naji kiran matar ka.

Da sauri ya mike ya haura sama Zuciyarshi na bugawa fatanshi allah yasanya ba Zuma
suka gani ba.

Turuss yaja ya tsaya ganin Hajja zube ka bako alamar numfashi.

A Gigice yamatsa yana fadin minene miyafaru da ita?

Cikin kuka tace haka na ganta dan Allah Hajja ki tashi karki tafi kibarni daga zuwa
kawomin ziyara , Hajjah tah dan Allah kitashi.

Abbah dakejin hayaniyar su ya hauro saman saboda Sadam tamkar Ɗa yake a wajenshi ba
wata kunyar surukuta a tsakaninshi dashi .

Innalillahi wa inna ilaihi Raji'un yace yana fadin samomun ruwa.

Ruwa aka samomai yamata yan dubarunsu na manyan likitoci saigata ta warsake tana
sauke ajiyar zuciya tare da fadin "Lukman muyi mubar gidan nan dan Allah,Wallahi
akwai Aljana A gidan nan, Dan Allah mutafi nafasa baccin nan da wankan m,tashiga
basu labari saida ta gama kuma ta zabura tana fadin wallahi tace kar in fadama kowa
dan Allah mubar gidan nan.

Zuma kau duk abinda ke faruwa tanaji kuma tana ganinsu hakan yasa ta tattara komi
nata ta shige wadrob tayi luff abinta tana Dariya ƙasa ƙasa.

Gaban sadam na bugawa yace .


"A ina Hajjah? gaskiya sai dai in idonki gizo yakemaki, Ya mike tsaye yana ɗan
leka dakin shi da waiwayowa dan karwani ya biyoshi,ganin ba kowa ya shiga toilet
nan ma babu kowa.

Yace Abbah dan Allah shigo kagani tsoratane kawai Hajja tayi , Amma ta ina wani
zaizo gidan nan.

Abbah yace A'a Nasani Sadam wallahi..

Husnah kau tsaf ta fahimci komi amma bata da bakin magana sai gefe data koma ta
buga tagumi.

Kama Hajja sukayi itada sadam har dakin Husnah suka kaita toilet tayi wanka ta fito
ta kwanta bisa gadon Husnah tana sauke numfashi.

Husnah ta shiga ta wanke mata kayanta tass ta zagaya baya ta shanyasu.

Bayan ta dawo sadam ya shigo hannushi ɗauke da take away da flat ya juye fride rice
din daya siyomusu da kazar datasha gashi sai kamshi take.

Nan Hajjah ta warware ta bigi dadinta kamin ta buga gyatsa sai bacci.

Husnah ya kallah ganin yanda tayi kasa da kanta batama koson ganinshi cikin kasa da
murya yace.

" Wallahi billahi kika fadama wani wani abu saina ɓatar dake daga doran ƙasa,dan
kinson zan iya fiye da hakan, zan iya kasheki in binneki babu ubanda ya sani tashi
muje.

Jiki na rawa ta mike tabishi suka sakko kasa inda Abbah ke zaune yana waya da
abokinshi Alhaji Bilal.

Ganin sun sakkone yasashi mikewa yace Husnah babu wata damuwa ko?.
Tace eh Abbah babu.

Yace masha Allah bari ni zan wuce zuwa anjima zandawo in dauketa mukoma.

Kai ta dagamai alamar gamsuwa tanamai Allah yakiyaye hanya.

Sadam yace .

Abbah dan Allah kazauna kaci Abincin nan, Abbah abincin fa Ƴaƴan kane.

Murmushi yayi yace karka damu My son wata rana ai zanci , Yanzu sauri nike yana
fadin haka ya fita cikin kamala ya bishi yamai rakiya Yayin da ita kuma ta zame ta
zauna kasa tana auna maganganunsa a mizanin tinaninta, shin tsorata ta yakeso yayi
koko da gaske zai iya kasheta kamar yanda yace?.

Husnah yakira sunan ta yana zama kusa da ita.

Akwai wani sirri mai girma tsakanina dake wanda yake ɓoye kuma nikadai nason
sirrin, Dan haka karki wani damu da duk yanayin da muke ciki ni natsara abina, kuma
nikeso mu tafi a haka ina fatan kinfahimceni,inkika bini yanda nikeso wallahi zamu
zauna zama mai dadi,abinda nikeso dake kawai ki kawar da idonko akan duk abinda
zakigani,ki dauka cewa ke baiwace kudina na bada na siyoki,dan haka yazama wajibi
duk kan abinda nikeso inyi agabanki batare da kin tankaba,ki kawar da kanki,ki rufe
ganinki,ki toshe jinki inafatan kingane?.

Kai ta dagamai kawai .

Yace good karki manta gobene zaki fara zuwa makaranta.

Kai ta dagamai alamar gamsuwa.

A'hankali ya mike ya doshi dakinshi ya mayar ya rufe , Cikin kasa da murya yace ina
kike ne?.

Zuma da jikinta yayi lakaɓ da gumi ta fito tana zare ido, garin ta fito kanta ya
daki wani akwati take ya fado takardun ciki suka zame suka fadi.

Kwanciyarshi yayi akan gado tare da fadin" ki kwashesu kimayar muhallinsu, inaso ne
kimin tausa dan duk nagaji ba karamin fargaba nashigaba da ganin wayan nan bayin
Allah,kana taya akai kikai sakacin da har Hajjah ta ganki?

Zuma kau gabaki daya idonta nakan wata farar takarda jikinta har rawa yake ta dauka
ta saƙeta ga safar dake kafan ta.

Bakijinane ya fada yana mikewa ya zubamata ido.

Au sorry wallahi inajin kaina ne kamar babu daɗi sakamon dukan da akwatin nan
yamun, mikace ne tace tana kallonshi?.

Kamar bai yarda da irin yanayin taba amma ya koma ya kwanta yana mai sake
Maimaitamata abinda yafada.

Da sauri ta mayar kana tabashi labari sukai dariya tace" bari in rage marata inzo
ta fada tana fadawa Toilet, ta kara gyara gashin dokin ta kana ta fiddo takarda ,ta
Duba sosai tasaki murmushi tare da fadin" kazo hannu Yaro,Zanyi amfani da wannan
damar wajen juyaka kamar waina A tanda..

Tsaf ta mayar da ita tafin kafarta kana ta fito anan ta fada kanshi daganan yanayin
nasu ya sauya salo.

Wayarshi daya bari tashiga ring.

Ahankali Husnah takai hannu ta ɗauka ta duba, ganin ansa meerah sugar yasa ta ajiye
wayar tana mai lumshe idonta daganan bacci yayi gaba da ita.

Sai karfe hudu saura kwata Hajjo ta mike ta sauka tana salati ,kana ta banka toilet
tayi wanka tayi alwallah ta zauna ta buga tagumi tana tinanin abinda ya faru
dazu ,Tsoro ya kamata sosai hakan yasa ta fito da sauri, dai-dai kofar dakin sadam
ta dingajin nishinsu da kuma sukuwar da sukeyi wanda hakan ya tabbatar mata da
aljannune sukeso su cafkota aguje tayi kasa tana haki,Gudunta ya tada Husnah ta
mike takamata tace lafiya Hajja,?

Tace Husnah maza bani sitirata insanya aljannun gidan ku basu maraba dani wallahi,
dan Allah bani.

Zagayawa tayi baya ta dakkomata tabata anan palon ta sanya Abinta tayi sallah cikin
rashin natsuwa tana gamawa ta zaro wayarta tace ungo kiraman ubanki , zakiga ansa
Baban Sadam.

Karɓa tayi tana gilgiza kai ta kirashi yana dauka tamikama Hajjah .

Hallo Lukman kataho kuwa?

eh Hajja nakusa isowa, na tsaya saima jikanyar taki wayane gani nan kusa insha
Allah ki shirya.

Ai a shirye nike tafada tana kashe wayar tare da fadin ina Sadan Husnah.

Tace yana sama.

Cikin mamaki tace waiku lafiya kalau kuke zaune ne bakwajin iskancin aljannun da ni
nikeji.

Murmushi tayi tace Hajjah bari inkiramikishi ta tashi ta haura sama ta kwankwasa
kofar shi.

Jin shuru ga Hajjah na kiranta yasata tura kofar ta shiga, dai-dai lokacin da yake
juyema Zuma madararsa saman marar ta ,bakaramin razana yayiba ganin Husnah tsaye
ta juya kai.

Cikin tsawa yace miye minene kika shigoman daki kamar goɗiya babu izini.

Hajja na jiranka ta fada tana juyawa da gudu ta fita ta shige dakinta ta fashe da
kuka kana ta wanke fuska ta fito, dai-dai lokacin da hajjaj tasanya kafa da niyyar
barin gidan tana fada akan sunyi banza da ita daga kiranshi yaran yanzu basu da
kunya.

Husnah tace Hajjah.

Tsayawa tayi tana fadin nidai yau wlh gabaki daya na kasa natsuwa da gidan nan
dakuma kanku wallahi, inama amfani jibi idonki ,tinda mukazo kike kuka,shin Husnah
in kina da damuwa kina da wanda ya flmune,kidu ba tafiyayya da mukai daga jigawa
har katsina danke, amma ace munkoma zuciya babu dadi.

Kiyi hakuri Hajjaju tinda ta ganki ta cika da rauni yanzu haka kuka takeman saita
biku na bata hakuri, nason batada cikakkiyar lafiya da zata iya zama cikin mota
tsawon tafiyar kusan awa ukku , Dan Allah hajjah kiyi hakuri kiyi zamanki kema damu
sadam Ya fada yana kallon Husna da fuskar tausayi.

Hajjah ta gwalo ido tace" A'a Allah ya kiyayeni kudai aka amincema zama ni kunga
tafiyana tafada tana fita suka biyota dan mata rakiya, Husnah ta ɗauki Hijjob inta
tafito danyin bankwana da Baban ta, itama Hajja tsayawa tayi suna magana data
shafesu wadda duk nasihace game da zaman takewar aure dakuma hakuri da rukon amana
da takeso yama Husnah.
Yace ya amince Insha Allah zai kara akan wanda yakeyi.

Abbah kau gidan gaba ya bude mata yace tashigo ba musu ta shiga tana kakalo
Murmushi.

Yace Husnaty azahirin gaskiya ban amince da yanayinki ba,amma bazan tilastakiba
watakil sirrin gidan kine, saidai ki sani shi aure yana tattare da kalu balen
rayuwa.

Dan haka dan Allah ki kara biyayya dakike awajen mijinki kinji ko,kudi yazaro mai
yawa 200k ya mikamata yace karɓa ki boye abinki banaso kizama layin matan dake da
yawan bani bani awajen miji , Dan hakan ma yana taka rawa lalacewar zaman AURE
sosai,wannan kuma ya mikamata wata ƙatuwar leda yace kayan ciye ciyene gasunan dai
yanzu abokina yabanisu in kawomiki Alhaji Bilal mai canji mutumin kirkine mun hadu
dashine last year danaje Umara bayan bikin ki , To shiyasa yau na kawomai ziyara
Tinda nashigo gari.

Wannan kuma wayace,gatanan mai kyau ta zamani na siyomiki duk da bansaniba ko


ra'ayin mijinkine bayaso ,nadai maku katsalanda inaso kisamu natsuwa kikuma sami
abinda zai debe miki kewa kinjiko.

Wani irin farin ciki taji tashiga yima mahaifin nata Godiya , Babu abinda takeso
arayuwarta sama da waya dan tason abune mai ɗebe kewa.

Ahankali tace Abbah dan Allah ka sanar mai da kai kabani banaso ne yaganta karyace
na roke ka.

Kai ya jinjina tare dajin babu dadi aranshi hakan ya tabbatar mai da sadam kenan
bai ra'ayi tarike kila shiyasa bai siyamata ba.

Hajjah ta karaso wajen motar tace mutafi ko Karmuyi dare.

Abbah ya fito yana mikama sadam hannu yace "my son nama karanbani duba da yanayin
da take ciki na kadaici yasa yanzu na ɗan siyamata waya dan allah ayi hakuri inba
damuwa ta samu abinda zata gaisa da yan uwanta.

Wata irin kunya ta rufeshi Hajjah kau Fada ta rufeshi dashi na rashin kyauta da
yayi na hanata rike waya.

Dakyal ya bude baki yace wallahi Hajjah ni gani nike damuwa zata shiga in tana waya
da yan gidan,kamar zatai ta ƙagara zuwa gida, bayan ga yanda kikace.

Tace'' magana banza da Tinanin kifaye kenan, agidan ubanwa zataji daɗi..

Hakuri Abbah yabasu kana suka dauki hanya suna masu Allah ya kiyaye.

Suna tafiya sadam yace to ga waya nan anbaki amma wallahi kika zabi tonaman asari
ƙudirina akanki ba fashi. .

Kai ta ɗagamai cikin farin ciki tace insha Allah nagode yah Sadam.
Kallonta yayi ganin duk ta rude da Murna ,ita abu kadan sai Taita murna har mamaki
take bashi, baki ya tabe kana ya haura sama Ɗakin shi ..

❤️ *MATAR AURE* ❤️
*NA*
*UMMY AYSHA*
7️⃣8️⃣ 7️⃣&8️⃣
""Kwance yasame Zuma hakan yasashi janta jikinshi bacci ya kwashe su cikin jin
daɗi.

Husnah kam tana shiga ta daka tsalle ta faɗa kan gado, Taba warware wayar Tata data
kasance Android Infinix Smart 5 sabuwa ƙar abinta.

Hannu ta ɗaga sama tace yah Allah yasanya Abba nah Aljanna, yanda ya faranta Mun
Allah ya faranta Masa, Allah kasanya in Rikeki da Alkhairi.

Charge ta sanya kana ta buɗe ledojin taga kayan ciye ciyene na Yan gayu, cake,
biscuits, chocolate, sweet, Da sauran su.
Cake ɗin taci kaɗan ta ajiye kana tama kudinta muhalli mai kyau ta adanasu ta dawo
ta rungume wayar ta abinta tanajin farin ciki.

Washe gari karfe Biyu ta kammala aikin gidan baki ɗaya kamar yanda ta saba, zuwa
2: 30 tayi wanka ta shafa mai tare da sanya kwalli kadan ta sanya lips stick ko
powder bata shafaba ta dakko kayan nata da suka kasance maroum ta sanya rigar da
hijjob din da bai kai mata kasa ba.

Kallon kanta tayi A madubi tanajin wani nishadi da farin ciki har cikin ranta,
gabaki daya ta manta da damuwar wani Sadam, ga wayarta ga kudinta batada wani abu
yanzu sai butun ganinta aji.

Cikin natsuwa ta fito Ɗakin tana zagayawa cen bayan kofar Ɗakin Sadam, inda daganan
kana iya hango benen makaranta da farfajiyar wajen ta cikin glass ɗin wurin.

Murmushi tayi tace .


"Yau ina nan iso wa Insha Allah.

Ke mikike anan ko sai kin'makarane Sadam yafada yana rike da hannun Zuma daketa
narkemai.

"Aa Yah kaidama nikejiran kafito zan wuce tace tana kallon gefe .

"Wai Sweety baka koyama yarin ya nan girmama nagaba da itaba ko batason matsayina a
wajenka ba.

Kamin ma yace komi Husna tace" Ina kwana, tana fadin haka ta shafasu ta wuce suka
bita da kallo.

Ahankali take sauka daga step ɗin ta sauka kasa ta ɗauki wayarta da form din data
cike kana ta fita zuciyar ta fess.

Security suka bita da kallo suna gaisheta cikin mutunci da kuma tausayawa.

Fuskarta a washe ta mayar masu da gaisuwa kana ta fita.

Mai gadin ya kalli wani dakeken Kato dake kusa dashi yace.

" Gaskiya Yarinya nan akwai hakuri Dumba,jibi yanda ake shigomata da yan iska amma
bata ko damuwa.

Ita taso yafada yana rufe get din ya koma cen baya ya zauna.

Husnah kam tinda ta fito ta shaki wani ni'imtaccen iska mai daɗi da ta daɗe bataji
irin shiba.

Hannu damarta ta kallah taga gida hude ne tsakaninsu da makaranta.

Cikin natsuwa tacigaba da tafiya har ta karaso ta shiga da sallama.

Bata samu kowaba sai wata Dattijuwa tana share Share, Ashekaru bazata wuce 55.

Inna ina wuni ta fada Cikin siririyar muryar ta.

A'hankali matar ta ɗago kai .


Wai masha Allah nace dan ganinta kyakyawa duk da ta fara tsufa amma wannan dagani
Yan matancin ta anyi kyakyawar budurwa.

Fuskar ta cike da murmushi tana bude fararan hakoranta wanda suka kasance fess
Babu alamar goro aciki tace.

" Sannu da zuwa yau ke kadai kika fara zuwa ko ukku fa bata idaba...

Kai ta ɗagama ta kana tace .


"Ni ai yau na fara zuwa,kawo Tsintsiyar na tayaki.

Haɓa takama tana faɗin" A'a wallahi kibarshi Allah ya miki albarka,nima inayin
wannan aikin ne dan kar jikina ya mutu inshiga ukku in lalace ɓarin jikina ya
shanye barni in motsa jiki Tinda babu Abinda nike na karfi.

Cikin tausayinta Husnah tace.


" Inna miyasa kikeson wannan aikin bayan lokacin hutun kine yanzu? ya kamata kibar
Duƙiya kodan bayan ki.

Dariya tayi tana gyara zaman Tsintsiyarta tace .

" Akwai jikana shine malamin ku anan ajin, Yayi Yayi in daina nikuma nakiya saboda
inason in samu lada, Babban malamin makaranta duka har 3k yakebani duk wata nace
bazan karɓaba ,HABIBIEEE ya tsayawamun akan komi wallahi...

Husnah tace" to Allah yabaki ladar.

Ameen tace tana kwashe sauran sharar kan ta juye cikin babban durom din da ake jiya
sharar tana gamawa ta wanke kafarta kana ta kalli Husnah Da Murmushi tace" jikata
zantafi gida kinga dai har yanzu babu wanda yazo ko, HABIBIEEE ma bacci yake bai
tashiba yanzu zan koma in tashesa yaje yayi wanka ya taho, kibari kidingayin
baccinki sai 4 ki fito,ko banan unguwar kike ba?

Husnah tace nan nike na matsu inzo ne Inna..

Dariya tayi tace.


" To shikenan nima gidana na jingine da makaranta nan.

Da sauri Husnah ta mike tace muje ingani sai inyi sallah nah a cen.

Tsintsiyar ta ajiye tace.


" Yau nayi Jika ni Maryamu, to muje .

Tare suka fita daga makaranta,gidanta shine karami mai ɗauke da baranda daga waje
ga shago karami na provition .

Da sallama suka shiga tabi gidan da kallo, karamine sosai , Ɗaki biyune tall,sai
ɗan kiching da kuma Toilet suna kallon juna .

Shigo Ɗiyata Inna tace tana bude dakinta dake shafe tass ba komi ciki sai tabarma
da filo da kuma redio,sai jikkar dake nuni da kayanta amma gidan fess ko ina tsaf
ba kazanta.

Kinga ɗan muhallin namu ko jikata tace tana kallon Husnah dakebin karamin dakin da
kallo.

Murmushi tayi tace "


Ni tinda aka kawoni Inna banfitoba shiyasa yau danazo komi yazamemun sabo kiyi
Hakuri.
. Cikin mamaki tace ko kece amarya gidan SHIKAƊAI?

Cikin mamaki tace "waye SHIKAƊAI?

Innah ta ce ga gidanan daga nan gidan gida ukkune tsakanin mu wani Babban
gida,wallahi koni nasha zuwa dan mugaisa da matar gidan amatsayin mu na makwabta,
amma sai yasanya wayan nan kattin su koroni,nikuma ina ganin nice Babba a cikin
layin nan namu yakamata in jawoku jiki,nidai bani da kowa sai HABIBIEEE shiyasa
nikeson yara amma baya barin kowa ya shiga gidan sa shiyasama ya Ajiye Wannan
kattin bamuson nufinsaba,kila bayaso kinayin mu'amullah da Talakawa ta karasa tana
Murmushi.

Wata irin kunya da takaici suka kama Husnah tace.


" Yanzu dama haka aka samai suna,kiyi hakuri Innah zan dinga shigowa ni ina ganin
ki daga yau, kiyi hakuri Dan Allah.

Da naji dadi kau tace, daganan suka shiga fira Inna ta tashi ta fita tashiga wancen
dakin ta fito kana ta kawo masu ɗan wake, Husnah ba kyamata bakomi dan bataga abin
gudu daga Inna ba, akwano daya sukaci suka koshi Tana santin Ɗan waken
Tsohuwar,,karfe huɗu saura tayi sallah Innah ta mike ta ce muje in kaiki to.

A tare suka fito suka shiga makaranta dai-dai lokacin ɗalibbai yara nata shigowa
Yan tahfix kaɗai, kai tsaye wani aji dake gefe tanufa da ita tace.

" Shiga ki zauna har yanzu dai basuzoba sai yaran aka fara turowa .

Kai ta jinjinamata kana ta zauna tanabin madaidaicin ajin da kallo.

4:15
Mutum ukku sukazo suka kama su hudu bayan ta gaishesu tayi shuru.

Daya daga cikinsu ta Mikamata hannu tace" sannu bakuwarmu, ni sunana Hafsah kefa?

Ahankali tace Husnah sunana.

Hafsah tace "to in'babu damuwa inaso muzama kawaye ina fatan anan unguwar kike dan
yawancin yan ajin duk nan muke kusa ?
Anan ta kwatantamata gidan ta,stell itama cewa tayi gidan SHIKAƊAI? nan fa Husnah
ta cika da mamakin mugun sunan da akema Sadam, ashe shiyasa har mamaki abinda wayan
nan kattin sukemai take , Ashe dansu wulakanta mutane ya ajiye , Kai Allah ya
shiryamatashi.

Hafsah tace, karki damu zamuyi zumunci, koda bamushiga gidan juna ba, ai ga
makaranta natsan matsala mijinki kinji?.

Cikin kunya ta ɗagamata kai .

Wani Malami ne ya shigo suka gaisheshi yace "H/M ɗinku na neman bakuwar da tazo yau
taje ta bashi form din data cike..

A'hankali Husnah ta mike tabi bayanshi suka fita gabanta na wani dakan ukku ukku
har suka isa madaidaicin office din malam man , Da Sallama, Yayin da ita kuma tayi
tsaye bakin kofa tana jiran amata iso

Wani fitinan nan kamshin turarene mi tsananin daɗi da sanyama mutum natsuwa takeji
yana fitowa daga ajin.

BISSIMILLAHI Malama wanda yakirata yafaɗa yana katseta daga tinanin da take.

Da sallama ta shiga tare da kallon office din,su biyune tall dayan wanda ya kirata
sai wani kuma da kanshi ke duke yana rubuce rubuce.

Ahankali ta gaishesu wanda ya kiratane kawai ya amsa shikau wancen hannu ya dago
kawai alamar ta bashi yacigaba da duba rubutun da yayi..

Rissinawa tayi ta bashi tana mamakin dagawa da izza irin tasa...

Kamar yason Tinaninta A'hankali yashiga ɗagowa.

Karaf idonsu ya sarke dana juna


Atare zukatansu sukayi wata irin fitinanna bugawa Dam Dam Dam!!!

Masha Allah tafaɗa azuciyar ta,ganin madarar kyau da zalla wayewa irin ta Addinin
musulunci Da natsuwa a wajen Kyakyawan shehin matashin Malamin.

A'hankali ya sauke idonshi yana mai Tazbihi da istigfari asaman jajayen labban sa.

Husnah kau wani masifaffan rawa jikinta ya ɗauka, wanda bata da burin daya wuce ya
sallameta ta fita daga ajin nan tadaina ganinsa ko tasamu natsuwar zuciya..

"Kije" yafada a takaice cikin sanyin muryar sa.

Da sauri ta fita daga office ɗin ta koma ajinsu tanajin yanda zuciyar ta ke bugawa
akanshi,mikenan mike shirin faruwa ? Babu wanda yason wannan amsa kodai kau ita da
kanta ne.

Hafsah tace ga malam nan matso mu duba Littafina kamin ki siya.

Ok tace ta matsa suka buɗe Alkur'anin shafin Suratul Taubah.

Da Sallama ya shigo ajin..

Gabaki ɗaya suka haɗa baki suka gaishe sa ya amsa yana zama akan wata kujera .
A'hankali ya kai idonshi karaf suka tsarke dana Husnah akaro na ba adadi,.

Da sauri ta kawar da kanta tanajin rashin daɗin kamata Dayayi tana mai kallon
kurullah.

"Na'am"
Yace Yana mai lumshe Ido wanda hakan yabama Husnah damar karemai kallo.

Farine tass yama linkata haske Sosai,ga wani zankadeden hanci daya dace da
kyakyawar fuskar shi,wani kalar lips garai pink yar masu Tsananin kyau, gasu yan
madaidaita sai shining suke ,Yalwataccen sajensa dayama fuskarsa ƙawanya yafi komi
tafiya da Husnah,Tabbas Sadam nada saje amma ko alama baikai na Malamin taba,
danshi Malamin ta tsaf zaka Iya kiransa Balarabe, dan ko sumar kansa ka kalla kason
cewa bata cikakken Bahaushe bace duk da ya sanya rawani yanai irin ɗaurin nan
kamar na kallabi choge amma bayan luf luf yake abinsa.

Abinda Husna bata saniba kamar yanda take karemai kallo haka shima yake karemata
kallo,Yanajin yanda zuciyar sa da ke Fitinannan bugu,aduk sadda yaganta ya kasa
ɗauke idonsa daga kanta

Jin Yan ajin sunyi shurune yasashi buɗe ido shi da suka canza launi dga farare zuwa
wasu kalar zaiba zaiba suna sheki da kuma ruwa ruwa tamkar na Hawaye.

Bai tsaya buda Alkur'ani ba ya fara musu ƙari cikin muryarsa mai masifar dady da
sanyi.

Wanda yasanya Husnah lumshe ido tanajin wani natsuwa na musamman a


Tattare da ita har yakammala akai kai yana kallonta itama in ta Ɗago kai suka haɗa
ido sai kuma suyi saurin kawar da kai Suna Istigfari.

Yana samu yakai karshe ya Mike da sauri yace" Hafsah kirawa Malam Abdallah ya muku
Bulugul maram dan Allah, ina da wani uzuri yana fadin haka ya fita

Maimakon ya koma office dinsa,Kai tsaye ya fita daga get din, gidan da su Husnah
suka fito ya fada ya shiga A har gitse da sallama akan labban sa.

Inna dake zaune da murhun gawayi tana talgen tuwo tace.


" kai HABIBIEEE yau lafiya ko 5 fa bata idaba har ka shigo ko kayi mantuwane?

Kallon ta yayi yama rasa mizaice A'hankali yace" Malam Abdallah zai karasa musune .
Baijira cewar taba ya shige ɗakin dake kallon nata.

Rawanin dake kanshi ya cire ya jefar tare da Hargitsa Yalwatacciyar sumar sa mai
matuƙar yawa, Ɗakin ba komi kamar na Inna, sai tabarma da filo saiko tarin littafi
masu yawa na addini sai abin sallah da jikkar kayansa guda biyu.

Zirga zirga ya fara yana mai mayar da hannuwansa baya.

A'hankali ya fara hararo surar ta,da kuma kyan da Allah ya mata,gami da natsuwar
ta,uwa uba yanda tayi masifar kyau lokacin data furgita Da ta ganshi.

Murmushi yayi yana lumshe ido, Tare da furta Wace kuma kaddara Rayuwar ce tashigoma
Habib B Adam.
Kamar kuma an tsikarai ya zabura yana faɗin" Innalillahi wa Inna ilaihi Raji'un
*MATAR AURE* cefa.

Rawa jikin shi ya ɗauka sosai wanda ya rasa dalilin jin kunci da damuwar tinani
Husnah a Mizanin *MATAR AURE*.

Hannu ya daga sama yace .


"Yah Allah masani yau da jiya, Allah ina kara kusanta kaina gareka,ka hana idona
ganin abinda yafi karfinsu, Allah ka hana zuciyana abinda ya haramta gare ta, Allah
ka hana idona ganin haramun, Allah ka toshe kunnena daga jin abinda bai halatta ba
A gareni.

Husnah kau tinda yabar ajin ta samu sukuni, malamin ya shigo yayi musu ya fita suka
dan taɓa labari da Hafsah kamin shidda tayi aka tashesu suka fito.

HAfsah tace "kije cen office din kice SHEKH Habib ya rubuta muki abinda zaki siya
duk da yana saro su ya siyar.

Kai ta jinjina mata kana ta fita ta tambayi malam Abdullahi, yace ga gida nan kusa
damu to kishiga anan ma yake ajiye su in akwai saiki karɓa wajen Kakar sa.

Fitowa tayi ta faɗama Hafsah yanda sukayi, tace ok akwai kudin hannuki ko sai
gobe?.

Kai ta ɗagamata dan daman da zata fito ta zaro 5k cikin kudin da Babanta ya bata.

Suna fitowa hafsah ta gwadamata gidan Inna tace gashinan gidan, ni kuma kinga
wannan daga na Inna mairo sai namu.

Cikin mamaki tace "ashe kema kusa muke ina nan zuwa .

Ɗan Rungumeta Hafsah tayi tace" Shikenan sai kinzo, ta shige gidanta yayin da itama
ta shige gidan Innah da sallama.

Maraba lale har kindawo yar jikata , Sannu ku an'daisha karatu ko.

Ɗan murmushi tayi akan fuskarta tace eh Inna Alhamdulillah munyi,dama akace inzo
nan ana siyar da littafi shine na shigo abani zan siya.

Tace tabbas hakane HABIBIEEE!!!!

Ta shiga kwala kira.

A'hankli ya fito daga dakin karaf suka sake hada ido da Husnah, da sauri ta ɗauke
kanta dan yanzu ya canza daga farar jallabiya zuwa wasu kananun kaya rigar polo
sheet orange, sai wandon baki kanshi babu wula sai tarin sumar kansa datayi luff
luff abinshi.

Kallo daya yamata ya ɗauke kanshi yanajin buguwar zuciya ,wanda ya rasa dalilin da
yasa duk sadda zasu samu kusanci yakejin haka daga yau daya da ganin ta .

Kimai bayani mana Ɗiyata wai yama sunan ki Inna tace?.

"Husnah".

Ta bata amsa.
Da sauri ya ɗago kai yace" Husnah Bakin sa Har rawa suke idonshi kuma na kaɗawa
lokaci ɗaya zuwa jajaye yarr.

Cikin mamaki take kallon shi da kuma yanayinsu su duka..

A'hankali tace Lafiya Yah SHEKH?

UMSAD MAKENTOSH

*Makentosh*
*Makentosh*
*Makentosh*

Ina macen da ta isa takejin takai Hajiyar gayu.

*HMMM DA SAURANKI HAJIYATA INDAI BAKYA AMFANI DA MAKENTOSH*

Matso kiji hajiyata

Kamar yanda kuka sani UMSAD INCENSE ta sake zomuki da wani sabo sahihi mai suna
MAKENTOSH

MAKENTOSH wani sirrine nasu na mutan Maiduguri,yana da masifar kyau yana hade mace
gam koda haihuwa goma tayi,ina uwargida ina amarya ina budurwa ina zawara duka dai
gudun'muwace daga mai kishinku har kullum UMSAD INCENSE.

Ina baku shawara da ku nemeta dan magance matsalolin da suke faruwa damu tsakaninmu
da mazajenmu dan gyara shinfiɗarmu kai tsaye.

Ni Ummy Aysha shiyasa na kasance shalele awajen mai gidana saboda gabaki ɗaya
sirrin gyaran jikina yana Tattare da gudun muwar UMSAD INCENSE shiyasa koda yaushe
muke cikin walwala da farin ciki da mai gidana🥰.

Dan neman farin ciki akoda yaushe tsakanin ki da mijinki ki tuntuɓeta a wannan
layin dan ba iyanan ta tsayaba akwai Humra kwalacca turaran wuta da sauran su

Sayen nagari maida kudi

UMSAD INCENSE 080 288 27241

❤️ *MATAR AURE* ❤️
*NA*
*UMMY AYSHA*
9️⃣1️⃣0️⃣ 9️⃣&1️⃣0️⃣

""Jajayen idanuwanshi ya Ɗago ya zubamata kamin kuma cikin kuzari ya juya ya shige
Ɗakin sa.

Wani wahalallan kuka ya kufcemai wanda ya dade bayyi irin saba, Yanayi yana yamutsa
sumar kansa yana hargitsa ta.

Acen waje kam cikin Sanyi Inna ta Ƙaƙaro murmushi tace "Kina da sunan mahaifiyar
sane, Duk duniya yana daraja mai wannan sunan, Sannan yana tunamai da abubuwa da
dama daga mai sunan ,yanzu haka na tabbata kuka yake, tsaya kiga in'samu in
lallashe sa tafada tana mikewa Tayi Ɗakin sa.
Jikin Husnah kam duk babu daɗi,Kasa daurewa tayi ta bita amma ta tsaya daga bakin
kofa.

Da Sallama Inna ta shiga ta zauna kusa dashi tace

" Habeebullahi dan Allah, Da manzon sa ka girma hakanan ,ka dinga amfani da
iliminka wajen yin tawakkali,ka kasance mai tawakkali akowane hali, Habeebullahi
kabarwa Allah,kuma wallahi ni nason yarana basu mutu ba, inajin wannan ajikina,
Amma mubarwa Allah komi zai wuce inda rabo.

Inna shekara 10 ba kwana goma bane,taya zan'mata da wannan bakar kaddara data
afkamana ta rabamu da martabarmu, Inna inda za'a gansu wallahi da tini an'gansu,ni
nason iyayena sun'mutu ,Inama zanga Gawarku ko wayanda suka binneki yakara
yanasakin kuka kamar mace.

"YAH SHEKH"

Husnah Dake tsaye tana kuka ta faɗa.

Da sauri ya dago kanshi ya kalleta kamin kuma ya fara share hawayen sa da


sauri,cikin wata murya mai nuni da rauni yace .

"Dan Allah kije gobe na Dubamiki littafin.

Kai ta jinjina kana ta fita zuciyarta cike da damuwa Rashin bata damar da Yayi,Ga
wani tsananin tausayin su da kuma bukatar shiga cikinsu Da taji tana so, Da kuma
son sanin su waye ,da kuma sanadiyyar rasa iyayen nashi da Yayi,lokaci daya taji
tasake aminta da Inna, takumaji kaunar ta mai tsanani tana shiga cikin kowane lungu
da sako na jikinta, Tanaji kuma zata iya faɗamata matsalar ta itama, Dan Babu wanda
ya Dace ta ɗauka Amatsayin Uwa kamar Inna.

Tana shiga gida ana fara kiran mangariba.

Da sauri ta isa Palon ta ta buɗe Dan gabatar da Sallab Saidai me?.

Saddam ne kwance kasa tsirara Haihuwar uwarsa, Yayin da Zuma ke kansa sunata gurza
juna suna ihu kamar karnuka.

Wata zuciya da ɓacin rai suka zo mata lokaci ɗaya Jin Ana Kiran Sallah,Mazan
kwarai na tafiya masallaci Mijinta kam na zina, Hakan yasa a fusace tace Sadam!.

Azabure ya watsar da Zuma ya mike Dan Tinaninshi Hajjah ce .

Ganin Husnah ne yasashi fusata Yayo kanta Ba komi jikinsa Tsabar balai baima da
natsuwa Sanya koda Wando .

Bai tsaya komi ba yasa hannu ya kwasheta da mari, Yana sake kaimata wani ta gefen
damar ta.

"Yaushe mukazo nan dake,Yaushe kikaga fuskar da har mukazo lokacin da zaki faramun
tsawa ?Kina mun kira kamar Ɗanki,Ni zakikatsema jin Daɗi na, ,Bance ki daina
kishina ba,Karamar Yar iska kawai,haka zakiyita kallona amma wallahi baki ba wannan
yafada yana kama gabanshi tare da gilgizashi kana ya saki murmushin mugunta yace,Na
fadamiki da gidana bazan iya zuwa Hotel ko office ba, Anan, agabanki zanci duk
wadda nike so, Dan fatana zuciyarki ta buga in rabi da Ƙaya,Ki wuce kibani waje
tinkamin in halbeki,..

Wani irin rawa da bari labbanta suke cikin bacin rai tace "Akan Karuwa,akan wannan
kake Dukana ina matsayin matar ka Sadam,,Akan Yar...

Iya karfinshi yasanya hannusa ɗaya yakaimata bahagon naushi gefen fuska Yana Huci.

Take ta faɗi awajen tana sakin kuka jin wani duhu Dall daya mamaye idonta...

"Banza jaka nizaki kira Sadam kai tsaye har so biyu, kina iya kiran ubanki da
sunansa Lukman,ko saini da kika raina,Nidama nafi uwarki da ubanki matsayi tinda
nike amsa sunan miji awajenki,ina baki ci inbaki sha,badan ina amfana dake da komi
ba jaka sai dai kici kiyi kashi .

Zuma daketa kallonsu ta saki murmushi tace" Common Sweet karta ɓatamun ranka kayi
Halin Alayyahu wato ka Lafkace, Kaga duk ka batama palon kamin Asarar ruwan Daɗin
ka .

Wajenta yayi suka cigaba daga inda suka tsaya.


.

Husnah kau mikewa tayi bata sake kallon inda suke ba tayi Ɗakinta tanajin yanda
idonta ya kunbura Sasur kamar zai Faɗo.

Gaban mirro ta tsaya taga yanda wajen yayi mugun jah Alamar kwanciyar jini, idon
kuma ya kankance Sosai Yayi jawur.

Allah kamin sakayya ta faɗa cikin kuka, ta shiga tayi wanka ta gasa fuskarta ta
Ɗauro alwallah ta fito ,ta samu wuri ta zauna dakyal ta iya sallah koda ta ida
zazzabi duk ya sakkomata haka ta kwanta ko sallah bataiba tana rawar sanyi, Sai
tsakiyar Dare ta samu A Daddafe tayi sallah isha,taso karawa da nafila amma bata
iyawa anan tayi kwanciyarta tana mai Lulluɓewa da Hijjob Inta.

Karfe 11pm zuma ta kalli Sadam tace" Sweety gaskiya ni banajin daɗin sayen Abincin
da kake muna,Nafiso kana yo muna cefane waccen Yarinya tana aikin dafamuna, Da
Taitacin naka abanza ai kwara ace tana muna aiki ko an ƙaru da ita.

Kai ya jinjina yace Hakan ya yi, Da safe zanyi cefane.

Wani makirin murmushi ta saki kana ta Ɗakko mai Drinks ɗin power horse ta bashi
yasha.

Yana gamawa bacci ya kwasheshi.

Da sauri ta mike ta Zaro wayar ta Ta hau yimai Photo bayan ta cire Gajeran wanson
sa,Tana gamawa ta ɗakko farar takarda nan da Taima ɓoyo sosai kana ta suri key din
motar shi ta fita daga gidan , Kai tsaye Wani club ta nufa matattalarsu ta hadu da
wani Hamshakin Alhaji da kawarta tamata kamu Bayan taci ta rage,Yana ganinta ya
ware mata hannu a guje tayi kanshi ta fada jikinshi nan ta fara rikitashi dakyal
suka iya shiga mota yaja suka shiga cikin Harabar katsina motel din Dake cikin
G.R.A.

Gidan su YAH SHEIKH kuwa dakyal Inna ta lallasheshi yayi shuru kana ya mike ya fita
yayi alwallah yazo ya fita masallacin dake kusa da gidan, inda yajasu Sallah, koda
yagama gefe ya koma yana azkhar, A'hankali ya fara Tinano Husnah dakuma abinda ya
cemata, Da irin yanda tabar gidan cikin sanyin jiki kamar bataji daɗi ba.

Am sorry Mommah ya furta akan laɓɓansa.


Bayan sungama Isha ya fito ya shiga gidan su, anan sukaci tuwo da Inna akwano ɗaya
kamar yanda suka saba, kana ta ɗan faramai fira yana ɗan kadamata kai danma shi ba
mai yawan magana bane, kawai yana ƙoƙarin ɗebe mata kewa Saboda bata da kowa sai
shi.

HABIBIEEE kason mene ya faru kuwa?.

A'a yace yana mayar da hankali shi a kanta .

Tace" kason Husnah Matar SHIKAƊAI ce.

Cikin rashin fahimta yace waye haka ?

Tace" kai haba ga Babban gida nan kusa damu kana gani ,inda kattin nan masu gadi
suke , Ashe MATAR gidan ce, wallahi Habeebullahi kallo daya namata naji ta shiga
raina, kana ina tausayinta dan daga gani tana cikin matsala,sabodafa murna Tin 2:20
ta shigo makaranta, ka kauga inda lafiya ai bazata fito haka ba..

Cikin sanyi Yace" Allah ya kyauta yakarasa yana fita ya rufe gidan, kana ya dawo
Yace Inna sai da safe ko.
Tace "Au yauma bazaka bude shagon ba?..

Fuskarshi ya Yamutsa kana yace" eh sai Allah ya kaimu kana.

To tace kana ya shige ɗakin shi ya fiddo babbar wayarshi ya fata latse latsen daya
kasa gane komi,Dan gabaki ɗaya photon Husnah ne ke masa gizo A Screem ɗin wayar.

Wannan Al'amari ya fara damunsa gaskiya,Yana malami masani wanda yason hukuncin
Rashin dacewar tinanin MATAR AURE dayake duk yinin ranar.

A'hankali bacci ya kwasheshi akan tabarmar sa.

Karfe Ukku ya tashi a Gigice duk ya haɗa gumi.

Tashin hankali wanda ba'asa masa rana yafada yana mikewa a zabure tare da rarumo
wayarshi ya Haska gaban wandon shi.

Gabaki ɗaya idonshi ya zaro ganin wajen jigif,Gashi har lokacin yana Tsatsafo da
Ruwa..

Releasing akan MATAR AURE Ya faɗa a Gigice Cike da tashin Hankali Mabayyani...

UMSAD MAKENTOSH

*Makentosh*
*Makentosh*
*Makentosh*

Ina macen da ta isa takejin takai Hajiyar gayu.

*HMMM DA SAURANKI HAJIYATA INDAI BAKYA AMFANI DA MAKENTOSH*

Matso kiji hajiyata

Kamar yanda kuka sani UMSAD INCENSE ta sake zomuki da wani sabo sahihi mai suna
MAKENTOSH
MAKENTOSH wani sirrine nasu na mutan Maiduguri,yana da masifar kyau yana hade mace
gam koda haihuwa goma tayi,ina uwargida ina amarya ina budurwa ina zawara duka dai
gudun'muwace daga mai kishinku har kullum UMSAD INCENSE.

Ina baku shawara da ku nemeta dan magance matsalolin da suke faruwa damu tsakaninmu
da mazajenmu dan gyara shinfiɗarmu kai tsaye.

Ni Ummy Aysha shiyasa na kasance shalele awajen mai gidana saboda gabaki ɗaya
sirrin gyaran jikina yana Tattare da gudun muwar UMSAD INCENSE shiyasa koda yaushe
muke cikin walwala da farin ciki da mai gidana🥰.

Dan neman farin ciki akoda yaushe tsakanin ki da mijinki ki tuntuɓeta a wannan
layin

Sayen nagari maida kudi

UMSAD INCENSE 080 288 27241

Data service available


1gb 250
2gb 500
3gb 750
4gb 1000
6gb 1500
8gb 2000
Account number 1479603206
BANK name ......
BANK account jaiz bank
Phone number 09064260199

❤️ *MATAR AURE*❤️
*NA*
*UMMY AYSHA*
1️⃣1️⃣1️⃣2️⃣ 1️⃣1️⃣&1️⃣2️⃣

""Iya Tashin Hankali Habib Ya shiga a wannan daran, Baccin da ya gaza komawa
kenan,wannan wane tashin hankaline da kaddara keson yimasa kutse cikin lamarin
sa,Zai iya Rantsuwa da Rabon da Yayi mafalki har ya manta,Amma Rana ɗaya Yayi, Kuma
Abin takaici akan MATAR AURE, wannan kalma tafi komi Ɗagamasa hankali inya tuno
Igiyoyin Auran Husnah dake kanta kuma yakejinta a ranshi. .

Dakyal ya mike ya fita dan Yayi wanka , Wata irin kunya na kamashi, gani yake kamar
duniya zatai Allah wadai da wannan halin daya shiga A matsayinshi na shehin malami
da kaf unguwar tasu ta Malali quaters ake alfahari dashi,Dattakon shi da kamun
kanshi yasa aka Ɗaukeshi daga ajin yan mata aka mayar dashi na matan AURE, saboda
an'son zai iya control dinsu amatsayinshi na masani sosai dakuma tsantsar kamewa da
yake da ita,Ya zaki Ɓaman tarbiyya dana ginu da ita Tsawon shekaru ?
Mamana,karkimin haka Dan Allah,karki shigo rayuwata dan gurɓata sauran ɗan farin
cikin daya ragemun adoran ƙasa, yafada A bayyane kana yayi Addu'a ya shiga Toilet
yayi wankan tsarki Ya wanke kayan shi ,ya haɗo da alwallah ya fito yana tako dai-
dai, wanda zaka ɗauka duk kasaitace kesashi haka, amma naturally haka yake..
Inna kau tin sanda yake zuba ruwa ta leko ta window Cikin Tsoro, Cikin mamaki take
kallon Habeeb ɗin ganin yanda ya ke zuba ruwa sosai a boket tare da jefa cup aciki
dan ya taimakamai,tana tsaye har ya fito agaban idonta ya shanya kayanshi daya fito
dasu.

"Danƙari"

Tafaɗa tana mai komawa ta zauna,Azahirin gaskiya HABIBIEEE na tausayamaka


sosai,saboda duk mai shekaru irin naka mai jini ajika Kamar ka yana bukatar
Iyali,Amma banson ta inda zan baka wannan goyan bayan ba, Baka da fari baka da baƙi
sai wannan koyarwar,sai ko shagon ka wanda shine rufin asirin mu, Gabaki ɗaya
dukiyar cikin sa batawuce 30k to aure kam bazai yiyu a'haka ba Sai dai mukara
Hakuri muga abinda Allah zayyi..

Cikin tausayin shi ta kwanta tana fadin "Allah yabaka mafita yaro na.

YAY SHEKH kuwa yana shiga ɗakin shi ya hauyin na Filfili yana mai tsananin jin
kunyar mahaliccin shi akan abinda yafara,ya kwana da tinanin MATAR AURE har ya iya
mafalki mai girma da ita,mai girma man tinda har ya iya saduwa da ita acikin baccin
sa Har ya gamsu.

Yana zaune har huɗu da rabi tayi kana ya fita yatai masallaci, bai shigo gidan ba
saida rana ta fito.

Da sallama yashigo Inna dake gefe tana Hura garwashi ta kawar dakai kana ta
am'samai.

Dam yaji gabanshi ya fadi da yaga kayan daya manta akan igiya, azabure ya kwashesu
ya wullah Ɗaki dan kartagani,Baison duk motsin sa akan idonta ba.

"Inna ina kwana.

Ba tare data ɗago ba tace Alhamdulillah Habeebullahi an'tashi lfy?.

Kai ya jinjina mata kana ya shige Ɗakin shi ya kwanta , Anan ma saida ta faɗomai
arai ,A tsorace ya iya baccin yana Addu'a Allah karya maimaitamai abinda yagani
jiya.

Husnah Kam Gari na wayew ta tashi fess taji sauki saidai Jan da fuskar Tata yayi,
Yayi kuma duhu sosai, Yayin da jini kuma ya kwanta cikin kwayar idonta,da sauri
tayi wanka ta gasa jikinta kana tayi sallah, tana gamawa tayi azkar kana ta Tashi
tadan tsinci abinda ta samu taci cikin kayan Abbah daya bata.

Saida taje ɗauka ta tino da wayar ta, Da sauri tayo palo ta Ɗauki jikkar dataje
makaranta da ita ta fiddo tabar kuɗin ciki intaje yau tasai littafin da suke,Cikin
jin daɗi tace "Dan bansaba ba shiyasa, Anan taga misscall Rututu na Numbobi
mabanbanta.

Da sauri ta fara checking Account balance,anan taga tana da 2k cash.

Hamdala tayi kana ta shiga number farko tana Addu'a Allah yasa ta Abbah ce dan taji
ya suka isa.

"Salamu Alaikum Husnah kece? Taji anfaɗa.

"Umma nah ta fada cikin shauki hawaye na zubomata, Umma nah dama kece?.

Cikin kamala tace "Nice Husnah lafiya tin jiya muke kiran wayarki shuru?.
Tace "Umma na manta da itane a jaka sai yau na ganta.

Anan suka shiga gaisawa cikin farin ciki tare da cewa abama Autan mu.

Umma tace" Yana masallaci anjima makiraki basu fitoba tukunna.


Daganan sukai sallama kana tabi sauran Number,ta samu Abba, ta samu Aunty Aysha.

Sunsha fira kamin sukayi sallama da niyyar da dare zata kirata.

Ɗayar Number takira amma bata samu ba.

Yan uwa masu daɗi duk sun debemata kadaici data kwana dashi.

Baccinta ta koma hankali kwance dan babu abinda zatai kuma batajin yunwa.

Sadam kau har 12 na safe bai tashiba gashi tsirara haihuwar uwar shi.

Zuma kau saida ta gama duk abinda zatai yabata makudan kudi tamai sallama ta isa
gidan su na karuwai dake Sabon layi, Ɗakin magajiya ta shiga wacce kuma itace
Aminiyarta uwar dikinta kuma .

Anan ta mallakamata farar takarda nan tare da turamata photon duk datama Sadam tace
"Ki ajiyemunshi inaso yazamemun hujja, Saboda Tsaro Badon Tsoro ba, Dan tin yau
nikeso in fara kamashi,Dan wallahi sai na mallaki Yaron nan,dan Arayuwa ina masifar
Son Azzalumin mutum,Inaso inyi mu'amullah da mutum marar tausayi,Koda kau nabashi
zuma daga farko daga karshe in karkace in sakarmai cizo kana in barshi, Duk zakinci
da yama Yarinya nan na hardace kuma sainamai wanda ya linka wanda Yake mata,Banason
a zalunci mace dauriya kawai nike in yana mata in kyale,amma zai gane kuransa,Ada
naso in ceceta ta fannin samun cima mai daɗi shiyasa jiya naso yafara siyomata
Abubuwa dan ta samu na sarrafawa to amma ina,tafiyar tamu bazatai tsawoba saboda
Dawowar Honorable yanaso inmasa rakiyane zuwa gana,So zanbi duk hanyar da zanbi mu
watse da wannan sakaran kamin kuma in waiwayoshi.

Dariya suka kwashe da ita Magajiya tace" kina kasheni da Salonki Yar ɗakina,Na
raineki amma kince kau nan bani wuri wajen iya tuggu da manakisa kin kereni,Zuma!
Zuma!! Ga zaki ga cizo.

Sun daɗe suna tsarawa da kullewa kana ta tashi ta fita taje ta ɗauki motarshi
takoma gidan shi, wanda dakyal ta iya gano kwanar tinda zuwan dare sukai, Allah dai
yataimaketa ta shiga bakinta alekum takuma dannama security kudi akan suyi shuru da
bakin su Akan fitar ta suka kuma Amince.

Koda taje bayan Sadam ta kwanta suka shiga bacci sai azahar ya mike yana hamma dan
baccin bai isheshiba, Tare da jawota jikinshi,ganin lokaci baisashi razanaba da
tinamai ko Asuba baiba kawai yajata jikinshi ya shiga wasanni da ita .

Bayan komi ya lafa ta kama jikinshi ta rike tana wasa tare da cewa" Sweet wai
bakajin komi akaina kamar yanda nikeji tin ganin farko danama?

Kallonta yayi kallon sama da kasa cikin fusata da tazame mai jiki kana yace" Kamar
Ya?,inda banajin sha'awar ki na kusanceki so ba Adadi?.

Fari tayi da kananun idonta kana tace "Ina nufin bakajin kana sona kana kuma son ka
mallakeni har abada ma'ana muyi *Aure*.

A fusace ya mike yana mata kallon ukku saura kwata kamin ya shiga nunata da yatsa
yace.

"Kull,ko kusa karki sake kawo wannan kidahumin tinanin a karamar kwalwarki,Nayi
miki Kama da mijin karuwa ne?..

Sosai ranta ya ɓaci hakan yasa itama ta mike tace'' Tabbas kama zarce kama kai din
dan Akuyane fasiki,kai har zaka guju karuwa baccin ranar da karuwa taima, Tinda ina
bajema Holl dina kanayin sukuwar duk da kaga dama,karuwa tama rana tinda ga matarka
ta sunnah amma ka zaɓi holl din karuwa,kai bari kaji karkayi tinanin iskancin da
kakema waccen yarinya ni zan iya amincewa kuma wlallahi wallahi saika aureni, ko
kaga abinda baka taɓa tinani ba Jaki Ɗan Bunsuru kawai.

Haɓa ya kama cikin mamaki shi wannan karuwar zatama butulci, Duk kudin daya
bata,duk killacetan da yayi ya rabata da kowa yamata Abinda takeso amma zatamai
butulci ,Lallai karuwa akwai ladabin kunama ,Saida ta tabbatar ya gama cika
account ɗinta da dukiya, kana zatamai Akuyanci da neman sakarmai ƙari,aiko zai
gwadatama Dan yana cinta bazai iya jurar iskanci ba tinda ba kyauta yakeyiba, Hakan
ya Tunzurashi Tsillai Tsillai yana reto yayi kanta ya ɗauketa da bahagon mari.

Kuttt jar bura'uba nika daka nika mara.

Wani irin ɗirkowa tayi daga kan gafon cikin shammata ta samu gabansa ta rike gam.

Gabaki ɗaya karfi da kuzarinsa suka kauce yashiga ihu yana lallashinta amma ina
idanuwanta sunjuye neman hallakashi kawai take .

Cikin Tashin Hankali da kuma ganin zata tsinkemai martabatai ya Rarumota ya dan
namata cizo ta cikin kanta ,azaba yasata sakinshi ta fadi gefe wanda hakan yabashi
damar fara jibgarta cikin fushi .

Ihu take gabaki daya ta rikita gidan.

Husnah dake bacci taji ihu daga dakin Sadam da gudu ta fito tazo dakin anan taga
abinda ke faruwa.

Saurin kawar da kanta tayi , tana mai shiga tsakiyarsu tana bashi hakuri.

Matsa daganan yar isa kamin in haɗa dake, Bance kibar shigoman ɗaki ba kai
tsaye,waike ni tsaran kine, Dan ubanki na taɓa ganin tsiraicin ki da ke kika zabi
ganin nawa kullum karamar yar iska,fita kamin in hallakaki ya ƙarasa a tsawace.

Zuma kau ganin Husnah tashiga gabanta tana bashi hakuri yasata kwasar jikkar ta da
wayoyinta da nashi tayi waje , A palo ta sanya rigar ta kana ta Bude wayar shi
tayi Sa'a babu security code,da aauri tasa number ta takira,jin tashiga ta ajiyemai
kana ta fita gidan tana kuka, Tare da kudiri kala kala akan Sadam na yanda zata
wulakantashi ta cimai mutunci kamar yanda yamata , Ya manta duk taimakon da Tamasa
na ɗauke buƙatar shi ba dare ba Rana.

Husnah kam baccin Zuma ta fita ta juya zata fito A fusace ya fizgota yana faɗin"
Yanda kika zabi kareman kallo,nima yau saina karemiki na keta mutuncinki,Nagaji da
wannan salon iskancin naki,ki sani bani da burin yin wata mu'amullah dake har abada
amma tinda kika zabi ganina wallahi yau saina fasaki yayi kanta Allah yabata Sa'a
ta fita aguje a palo taga kayan makaranta data cire jiya ta kwasa da jikkar ta dama
wayarta na hannu tabar gidan cikin tashin hankali .

Duk yanda yaso ya kamota amma ina, Dole ya koma sama yana faɗin" zaki dawo gidan.

Wanka yayi ya shirya kana ya rama sallolin da ake binshi ya tashi yayi shirin
office yana sakin tsaki kwana biyu baije ba akan Zuma gashi Yau tamai Butulci.

Yana fitowa ya samu wayar shi a Palo ya ɗauka kanan ya fita yaga har an Gogemai
motar da zai fita da ita,mai gadin ya kalla yace 'ina taje Yarinya nan?

Cikin rawar jiki yace" Yallabai nadaiga ta fita da sauri da kayan makaranta , Ina
ga ta shige makaranta ne Allah yakarama tsawan kwana...

Kanshi ya gilgiza kana ya shige motar yayi tafiyar shi.

Husnah kau a bakin kofa tasa Hijjob ɗin islamiya Tata kana aguje ta fita mai gadin
na kiranta ko juyowa bataiba, kai tsaye ta fada gidan Inna tana Haki .

Inna dake wanke yan kayanta taga shigowar Husnah a gigice ba karamin zabura tayi
ba.

A tsorace tace "lafiya Ma'u kika faɗo gida haka..

Bayanta ta kallah kana tace'' Inna shi.. shine.

Shine wa? tafaɗa tana fitar da hannuta daga robar tayo waje dan ganin waya biyo
ta,Har kofar gida Inna ta leka amma bataga kowa ba hakan yasata dawowa ciki.

Jin takon in'bahaka yakara har'zuƙa tsoron Husnah, Dan gabaki dayama ta manta da
Inna databi Sahun wanda ya biyota, hakan yasata daka tsalle ta shige dakin Habeeb .

YAH SHEKH kau yana tsaye ta window Tinda yaji an ambaceta yatashi daga baccin
dayaso sacewa yafara jiyo hayaniyar su,Duk yanda yaso kawar da zuciyar shi daga
ganinta kasawa yayi shiyasa yake tsaye ta window.

Agigice yaga ta fado dakinshi hakan yasashi mantawa da komi ya isa gareta cikin
Natsuwa dason kwantar mata da hankali yace" waya biyo ki..

Kamar jira take tayi bayanshi tana mai sanya hannuwanta ta rungumoshi ta dora
fuskanta bisa gadan bayansa kana ta saki kukan tsoro , A'hankali tace YAH SHEIKH
Dan Allah karka bari ya kamani,karka bari ya mayar dani gidansa,dan Allah kaji ,
Dan Allah,zai mun abinda yakematane, Zai lalata mutuncina da Ƙuruciyana , Bayan
shiɗin azzalumine , Dan Allah ka taimakamin Malami Na..

Inna ta kwalamata kira tana faɗin" Ma'u nifa banga kowaba kawai tsorata kikai ina
mijin naki?

Azabure ya zareta daga jikinshi yana zaunar da ita kana ya fita da sauri duk
jikinshi rawa yake.

Kallo Inna tabishi dashi kamin tace "Ina zaka bayan na leka ba kowa?.

Fita zanyi yafada yanajin shi duk a Diririce.

Zonan HABIBIEEE tafada tana shiga dakinshi yabi bayanta, Cen gefe ya zauna yana
kawar da kallonshi daga Husnah dake sauke Ajiyar zuciya..

Inna tace" Asma'u.

Idonta ta ɗago da sukayi jawur ga kuma dukan dake fuskanta ta kalle ta.

"Asma'u jiya kaɗai Allah ya hadamu dake,amma wallahi inajin natsuwa dake kamar
yanda nikejin natsuwa da Habib,ki Ɗaukeni matsayin kaka uwa kuma kawa,ki fadaman
matsalarki, Tinda kinson zan iya baki shawara tagari shiyasama nike da tabbacin
koma waye ya biyoki baki nufi ko inaba sai gidana saboda Amintar da kikai bazan
cuceki ba,miye matsalar ki.

A'hankali ta ɗago kanta ta sauke akan Habeeb daketa Istigfari da fararan yatsuntsa
ya juya kanshi cen yana kallon waje .

A'hankali cikin rawar murya tace "Inna,nima uwa na Ɗaukeki,,kuma Kaka kamar yanda
kikace, Inna mijina ne.

Saikuma tayi shuru.

Uhm inajinki,inasone kiyi maganar nan agaban malaminki Amatsayin sa na masani


watakil akwai shawarar da zai iyabaki dan haka karkiji komi ki daukeshi Yayan ki
kawai,waya biyoki kika shigo a har gitse?.

"Inna mijinane.

Inna tace mikikai masa?

"Saboda ya kawo karuwarsa gidana,, shine shine nima saikuma tayi shuru.

"Karuwa kuma? Habib ya furta cikin mamaki da Al'ajabi.

Eh YAH SHEIKH,kwananta biyu agidan,yau banson mene ya haɗasuba,naji ihunta,shine na


shiga ɗakin,sai yace dani nazo ganin sane daganan tayi shuru..

Wannan dukan na fuskar ki waya mikishi ? Inna tafada cikin mamaki.

Bigewa nayi ta fada? .

Asma'u waya dakeke a fuska,Bigewa daban duka ma daban Habib yafada cikin ɓacin rai.

Shine jiya dana koma na iskesu tare shine nayi magana sai ya dakeni tafada tanayin
kasa da kanta.

Kai amma wannan mijin naki matsiyacine inji Inna,waike miya kaiki auran sa,wannan
wane irin balai ne,bayaso bakyaso aka aura maku juna amma,Yoni ko a fim nataɓa
ganin wannan iskancin , Kawo karuwa gidanka ba tsoron Allah bare na matar ka Tsabar
rainin hankali da wayo gami da rashin sanin mutuncin Aure.

Inna dan Allah Kibani shawara,ko in koma gidan mu, Inna zai iya kasheni
wallahii,kana banaso yasamu kusanci dani ko kaɗan, Inna batani yakeba, Amma yau
ɗaya da tsiya sai ya rutsa farin cikina,Yanamun barazana da zai iya ɓatar dani in
natonamai Asiri ga iyayena.

A fusace Shekh yace "To wai wayasa kika Aure shi ne ,Mikikema sauri da kika faɗama
jahili wanda baison hakkin Aure ba,miyasa baki jiran...

UMSAD MAKENTOSH

*Makentosh*
*Makentosh*
*Makentosh*

Ina macen da ta isa takejin takai Hajiyar gayu.

*HMMM DA SAURANKI HAJIYATA INDAI BAKYA AMFANI DA MAKENTOSH*

Matso kiji hajiyata


Kamar yanda kuka sani UMSAD INCENSE ta sake zomuki da wani sabo sahihi mai suna
MAKENTOSH

MAKENTOSH wani sirrine nasu na mutan Maiduguri,yana da masifar kyau yana hade mace
gam koda haihuwa goma tayi,ina uwargida ina amarya ina budurwa ina zawara duka dai
gudun'muwace daga mai kishinku har kullum UMSAD INCENSE.

Ina baku shawara da ku nemeta dan magance matsalolin da suke faruwa damu tsakaninmu
da mazajenmu dan gyara shinfiɗarmu kai tsaye.

Ni Ummy Aysha shiyasa na kasance shalele awajen mai gidana saboda gabaki ɗaya
sirrin gyaran jikina yana Tattare da gudun muwar UMSAD INCENSE shiyasa koda yaushe
muke cikin walwala da farin ciki da mai gidana🥰.

Dan neman farin ciki akoda yaushe tsakanin ki da mijinki ki tuntuɓeta a wannan
layin

Sayen nagari maida kudi

UMSAD INCENSE 080 288 27241

Data service available


1gb 250
2gb 500
3gb 750
4gb 1000
6gb 1500
8gb 2000
Account number 1479603206
BANK name ......
BANK account jaiz bank
Phone number 09064260199
❤️ *MATAR AURE* ❤️
*NA*

*UMMY AYSHA*
1️⃣3️⃣1️⃣4️⃣ 1️⃣3️⃣&1️⃣4️⃣

"""Saurin datse halshen sa yayi jin zaibi umarnin Abinda zuciyarshi ta kitsamai,
Haɗi da kama Pink lips dinshi yashiga Ciccizawa da sauri sauri alamar zuciya ta
tuƙoshi.

"Inna ni ba yar nan bace a Jigawa muke,mu huɗu ne wajen iyayenmu,ina da Yayye biyu
mata, Aunty Aysha, Aunty meenah, nice ta ukkun su, sai Autan mu Saleem.

Mahaifina Babban Likitane na fannin mata wato Gany Doctor,mahaifiyata kuma Nursing
ce awajen aikima suka haɗu Har takaisu ga Aure.

Yah Sadam jikan Hajja ne wacce takasance makwabciyar mu,amma inba Asanar maba zaka
ɗauka ita ta haifi Abban mu, Dan duk safiya saiya shiga ya gaisheta hakama dare sai
ya shiga yamata bankwana kasancewarshi maraya ba uwa ba uba shiyasa ya ɗauketa uwa
ganin ta daukeshi Ɗa,Muma agidanta muke yini muna kwadama mun Ɗauketa dai kaka.
Munga Sosai Abba ya tashi da tausayin Sadam ganinshi karami ba uwa ba uba, inda ya
zamemai uwa uba komi shi yakemasa, mukuma muna girmamasa muna kiransa da Yaƴan mu
Tinda bamu da Babban wa namiji.

Ina shekara 12 Akayi Bikin su Aunty Aysha rana daya aka kaisu Ɗakin su kasancewar
dama ko Ashekaru basu da Tazara,Nikuma bayan biki aka kaini boarding school,Shima
Abbana ya Tura Yah Sadam karatu cen Gana.

Haka ya kammala karatunsa ya dawo gida cikin Aminci duk bisa jagorancin Abbah nah
nikuma Alokacin ina Ss2.

Bayan ya huta Abba ya sama mai aiki mai tsoka a wata ma'aikata amma ba agarinmu ba,
Anan cikin Katsina Take, inda yazama manager a wani katafaran Company wanda har
yanzu yake Akai,Sunbashi gida sun bashi mota .

Ganin Sadam ya girma kuma akwai bukatar yasamu cikakkiyar natsuwa dan wanzar da
aikinshi yasa Abba ya yanke shawara aka ɗaura mana Aure, Ni banmason mi akeba dan
ina matakin karshe na kammala Secondary school ɗina dan nashiga Ss3, Ranar Asabar
aka ɗaura Auran mu ,Washe gari aka dakkoni kai tsaye daga makaranta aka kaini
gida ,Wanka kawai nayi naci abinci aka mun kitso da lalle, Abba yamun nasiha da
fadamun ya hadani Aure da ɗan uwana,Nasha kuka na gode Allah, inaji ina gani aka
dakko hanya dani har Katsina.

Ranar farko na fara samun matsala dashi dan yan gidan mu na ajiyeni suka juya
bayan sun ajiyemun ledar tarkacen magani tinda ba'asamu mun gyara ba,kuka nasha zan
bisu sukace ina umarnin Abba ne tinda ba bare akaba niba Bai dace kowa ya kwana ba
suka tafi.

Bayan tafiyar su Yah Sadam Afusace ya turo kofar yashigo Yana dakaman tsawa, akan
in yaye lullubina ubanwa zan rufema fuska waye bakona?

Jikina na rawa na buɗe fuskana anan yatsareni da tambayar ni nasanya Mahaifina ya


auran manshi? Kana yataba cemun yana sona?

Kai na gilgizamai ina fadin" nima banson miya faru ba.

Duk yanda naso fahimtar dashi kasawa yayi Saima fita da yayi A fusace yana buga
kofar wanda saida ya kara tadaman hankali,ganin Yayana mai wasa da Dariya garemu
yau ya juyaman baya sa'idin da nike buƙatar lalashin sa,In yajemun visiting kamar
karmu rabu amma yau daya ya koma mun zaki.

Haka dai mukaita zaman ba daɗi har na cika wata ukku ,Abubuwan suka kara damewa
akuma lokacin Hajja tazo ganin mu ta shedamai da kar inyi kuskuran zuwa gida saida
ciki, shiyasa har'yau bantaba zuwa gidan muba,Kuma a yanzu naga ya hudo da wata
hanya wacce bazan laminta ba,Zata iya sanadin zaman Auran mu koda kuwa hakan zai
iya zama Abinda zanyi akarshen numfashi na .

Inna ta taɓa hannu tace" kai amma wallahi akwai butulu Wannan mutumin, haba inama
amfani Rashin Halacci.

Kai HABIBIEEE kabata sha'wara mana yanda zata gyara Auranta yafi wannan lumshe idon
da kake,Dan ni girki zan Ɗaura kamin mu zauna da ita takarasa tana mikewa ta fita
ta barsu su kaɗai.

Ƙasa ya sakeyi da kanshi yanajin nawin zaman su waje daya,to shiminene zaice?.

"YAH SHEIKH Inna tace Kamin Nasiha, kabani shawara dan Allah, kafadamin mafita
matsayinka na masani akan zamantakewar aure,Ina son in samu farin ciki kamar yanda
natashi naga mahaifiyata nasamu daga Abbah nah..
Karamin bakinshi ya tsuke kana ya dago kanshi ,duk yanda sukaso su kaucema haduwar
kwayar idonsu kasawa sukai,dan Dukkan su zaka'iya karanta abinda ke Tsatsafowa daga
zukatan su,Yah Shekh zuciyar shi na cike da rauni gami da bege da kuma son samun
abinda yafi karfinshi, wanda wannan alhakin zuciyarshi ne ta kaishi garin da bazaya
dawo ba,Tana neman kaishi kan Tsaunin da bazai iya sakkowa ba,tana neman sashi ya
halaka,tana neman Tusashi wajen da baidace dashiba, Tana neman sashi Dajin dake
cike da kayoyi masu Tsananin suka . .

Husnah kam kyau da zatin da rabbi yamai gami da kamala take ganin,ga tsantsa addini
da natsuwa,inama ace sadam nada natsuwar malamin ta da wallahi zata iya zama dashi
koda zata mutu baice yana sonta ba.

"Husnah ki gyara auran ki,kiyi duk abinda zakiyi wajen jawo da hankalin mijinki
akanki,zan iya cewa sakacinkine Ya jawo haka,taya kina gida kika bashi dama da wata
kofar kula matan banza a waje, Akwai abinda kika rageshi da shine?.

Inaso kije kiyi nazari, Tin'daga tsaftar gidanki, gyaran muhallinki,kuma dashi
kanshi mijin naki dole ki bincika kikuma gano gaskiya daga ina matsala take,Ai ba
kanku aka fara Auran Haɗiba,Kuma kuma kiga An'zauna lfy,An'kuma samu Albarka Aure
Ya karasa Cikin rawar murya yanajin zuciyarshi namai nawie da kalaman da yake
furtawa.

YAH SHEIKH,Wallahi ina gyara muhallina,Abinci kam dama bayacin irin cimar da yake
bani Tinda nayi wata ukku,nashi daban nawa daban,kanan dama ai baya cewa inje
wajen sa.

Afusace har yanamata tsawa tsawace yace "to sai yace ne ke ba mace bane? Dan haushi
yaji tanaso ta nunamai baya nemanta sai inshi yazo kenan.

Kanta ta langwaɓe tanayi Rau Rau da ido kamar zatai kuka ta kalleshi tana turo dan
karamin bakinta tare da shegwaɓe fuska wacce ta kasa sanin yama akai ta iya hakan
gaban shi.

Sosai kam yanda tayi ya daki zuciyarshi,Da sauri ya hade fararan hannuwansa yana
mai jujjuya kai yace "Affuwan Affuwan Mamanah bazan sake ba kinji Yakarasa cikin
wata murya mai sanyi da Tsayawa A rai.

Kai ta dagamai tare da faɗin" Nagode Yah Shekh.

Kai kawai ya jinjina mata ya fara kokarin mikewa dan ya fita shagonsa.

"YAH SHEIKH kabani book din kaga lokaci yakusa cewar Husnah.

Dawowa yayi byanta ya ɗauki jikkar da yake ajiye littafin sa ya zarosu duka ya
bata.

Nawane?

Kallon kanwa yakemata,awani gefen kuma kallon uwa, saboda sunan ta,awani gefen kuma
yana tsananin tausayinta Dan yarinyace mai kananun shekaru, Amma batai Sa'a mijin
da zai lalashetaba ya tarairayeta .

"Ki barshi ki adana kudin kya sayi wani abu dashi, yafada yana mai kokarin fita.

Da sauri tasha gabansa kamar zatai kuka ta mikamai duka 5k din tace "Dan Allah da
manzonsa ka karɓa,kaga saika sake siyo wasu,ni ina da kudi babu abinda zanyi dasu.
Jin yanda ta gamashi da Allah yasa ya karɓa yana mai zarar 2k yabata sauran.

Kai ta jinjinamai tana sakin wani murmushi dayasanya duka Dimple ɗinta guda biyu
loɓawa.

Wani masifar burgeshi tayi kuma hakan ya karamata kyau sosai.

Baison sadda ya karɓaba yana fadin" Jazakillahu Hubbul jannah.

Ameen ya hayyu ya qayyum tace tana fita da sauri tayi wajen Innah dake girkin
Taliya yar hausa.

Kayan Inna tashiga shanyawa bayan ta ajiye littafin abakin kofar Inna.

Duk yanda Inna taso ta ajiye kiyawa tayi saima kuka dataso samata dole ta kyaleta
tacigaba da tsince waken ta .

Lafiyayya taliya da wake da manja sukaci Husnah sai zuba santi take , Dan waken
kamar Hanta.

Husnahhh!Husnahhh!!

Taji kira daga waje wanda kuma nurya Shekh ne ya ratsa dodon kunnan ta,Tinda Allah
yasa tayi wayo bata taɓajin mutumin daya iya kiran sunantaba Cikin sanyin lafazi
Kamar Sheikh Habibbullahi B Adam.

Inna tace yana magana Allah yasa wata fatawar aka sake samu kamin inbaki nawa nima.

Hijjob dinta ta zura ta fita abakin kofarshi ta ganshi tsaye.

Batare daya kalleta ba yace" Ki kula da kanki da lafiyar ki,ki kula kisanya ido da
wayanda yake kawomaku,Idan son samune kiyi yaki dashi yadaina kawowa baki ɗaya duk
da abune mai wahala,amma in an jure za'acimma Sa'a,Idan kau ankiji baza'aki gani
ba,Dan Kwaya ɗaya zata iya zama ukku ,yana fadin haka ya fita cikin kamala tabishi
da kallo *miye" Kwaya ɗaya zata iya zama ukku*
Oho bata saniba,dole ta koma tayi alwallah kana tayi sallama da Inna ta shiga
islamiya da niyyar in ta dawo zata biyo.

Koda ta shiga ajin Hafsah kawai ta iske cikin wayewa suka gaisa tana janta da fira,
Kamin ta kalleta dakyau tace miya sameki k'awata ga Fuska?.

Dariya tayi tace bigewa nayi fa.

Ɗan murmushi tayi dan som bata yarda ba, ko mahaukacin yaga fuskar Husnah yasan
Mahangulɓa tasha,Amma bazata takurata ba tinda sirrin tane.

Hafsah tace "Wai Nikam ina wayar ki,bakya bani Number ki,ko chart mudingayi inba
islamiya tinda ba zuwa gidanki za'aiba , Ni inaso muyi zumunci sosai Wallahi.

Ido tadan waro tace "kiyi hakuri WALLAHI bana chart sai dai kisamun Number ki
kawai, banma iya budeshiba dana fara,Nifa duk banma son kar wayan ba,kawai dai
gatanan shekaran jiya aka kawoman ita.

Mamaki sosai yakama Hafsah, Nan ta karɓa ta shiga budemata Whatsapp,ta samata WPS
Office,Kana ta samata Hausa novel masu daɗi, Dan ɗebe mata kewa ,Daganan tasa
number ta da ta wasu yan ajin kana ta turamata app na karatutuka sosai dan duk ta
karu.
Wani irin runguma tayima Hafsah lokacin datake gwadamata abinda ta samata.

Murmushi tayi tace" Yiwa kaine yar uwa ,zanma sa asaki group group zaki karu.

To tace daganan malam Abdallah ya shigo dan gabaki ɗaya Sun rasa gane kan Yah
Sheikh,Dan ko kaɗan bashi da natsuwa indai zai ganshi gashi gata,akwana ɗaya ta
hargitsa tinanin shi wanda har tsoron tabbatar da abinda ke shirin faruwa dashi
yake shiyasa yama kanshi faɗa akan son rage samun kusanci da ita..

Bayan ya gama yafita suka zauna shuru baizoba sukayo murajia suka tashi .

Husnah a tsaitsaye tashiga gidan Inna tana sauri tace" Inna zan koma kamin yadawo.

Tace shikenan Husnah ki kara hakuri, Amma wallahi sai kin kiyaye , Dan Cututtuka
sunyi yawa,kibashi lokaci Allah ma yaga zuciyarki akan kaurace masa ,zakiyi ne dan
kare kanki da lafiyar ki daga cututtukan zamani,karki yarda ya dinga kusantar ki
wallahi inamaki dallah dallah har sai an tabbatar da lafiyar sa,kinji ko,Kuma
wallahi , Billahillazi duk sadda ya sake dukanki sai kinbar masa gidansa barazanar
sa ta banza, kidawo gabana ki zauna sai inma iyayenki waya suzo su ganema idonsu
kinji ko?.

Kai ta jinjina tana faɗin" Nagode Inna, Allah yakara girma kana tamata sallama ta
fita.

A tsorace ta shiga gidan inda ta samu tabbaci daga mai gadin gidan cewa Sadam bai
dawoba kana ta shiga .

Agulguje ta hayda duk abinda zata hada da zata bukata dan bama yunwa takejiba tayi
sama, Kana tasama
Ɗakin ta key tabarshi jiki tayi Sallah, Tayi azkar, Tana zaune har akayi isha amma
sadam bai dawoba .

Sadam

Tinda yabar gidan yaji ranshi bace miyasama tini bai haƙema yarinya nan ba, miyasa
ya tausayamata,indai har zayyi mu'amullah da wasu ai yakamata ya hada da ita, amma
wani tinaninsa na banxa yasashi kasa cimma burunsa.

Ahaka ya isa office dinsa sai dai zaman ya isheshi,duk yanda yaso ya daure kasawa
yayi, dan yana da fitinanniyar sha'awa baida jimirin zama ba mace kusa dashi ko
kaɗan ,Tin Gana ya riga yasaba mu'amullah da mata ,Gashi yanajin zafi akan Hajiyar
sa Dole yasamu Yayi abinda zai maidomai da kuzarinsa baki ɗaya .

Ganin bashi da mafita yasahi kiran Amira amma wayar kashe , Dole ya hakura amma
zuwa azahar mararshi ta cika ta kulle dole yasashi tashi ya fara zaga gari amma
baiga wadda Tayi kama da Karuwai ba, Duk mutanan kirki ne masu dogon Hijjob .

Mai gidanshi ya kirashi akan yana son ganin sa anan gidan sa dake cikin Goruba ,
dole ya katse komi ya tafi bai samu fitowaba sai yamma, Anan ma ya nema shuru
dakyal ya iya jan Motar sa yaje bakin Katsina motel inda yataɓa ganin zuma.

Yadade wajen kana wata tayo wajenshi tana kwarkwasa da hura hanci.

Dakyal ya tsaidata yace" kinson wata mai suna zuma anan kuwa?

Eh batajin dadi tana Ɗakinta sabon layi, a kwance batasami fitowa ba.

Ok ɗan bani address nata zanje indubata yafada.


Murmushi ta saki kana ta bashi ta wuce, Tana matsawa ta kwashe da wata kafurar
dariya tana fadin komi zai tafi dai-dai .

"Zuma"

Tinda tabar gidan cikin bacin rai taje tasamu aka dan Wanwankemata raunin dayamata,
Tare da bata magani kata ta wuce Sabon layi, Anan tabama Magajiya labarin abinda
ya faru, Tare da rantsuwar baza'a kwana ba saita rama , Saboda tason ta lasamai
zumar da sai ya nemeta da kansa,Har kudi ta ɗorama magajiya akan in'baizo nemanta
ba zata bata.

Hakan yasa Suka tsara yanda abun zai kasance, Yini guda Magajiya tayishi awajen har
sadda Sadam yazo kana taji daɗi ta turama Zuma text message akan yana hanya.

Duk Adress ɗin da aka bashi yabishi har kofar gidan su,Sanin ko ina ne yazo yasashi
shiga kai tsaye ba tare da neman iziniba,A tsakar gidan yayi tsaye yana karemai
kallo.

Madaidai cine mai ɗauke da Ɗakuna shidda sai bayi guda biyu.

"Mtsss Ashema matsiyaciyar anan take amma take nuna ita mai tsadace,Yau zanmaki
kaca kaca in tsallakeki inbarki shegiya yafada yana lalleka dakuna har yazo daki na
hudu.

Ganin manyan photina ya tabbatar mai da nata ne.

Hakan yasashi shiga yana karema Dakin kallo.

Katuwar katiface a ciki mai tudu,sai ko kayan kallo da sauran kayan buƙata.

Bakin shi Ya taɓe kana yace Karamar Yar iska,jibi Ɗakin kamar na agwagi.

Yaakai na uwar kane ɗan samari?

Yaji wata basamudiyar muryar ɗan Daba na fadi.

Da sauri ya juyo anan yaga katti sunkai su goma sai Zuma a gefen su tana sakin
Murmushi.

Tare da faɗin"Kuyi abinda ya kawo ku *MAKASHI*

UMSAD MAKENTOSH

*Makentosh*
*Makentosh*
*Makentosh*

Ina macen da ta isa takejin takai Hajiyar gayu.

*HMMM DA SAURANKI HAJIYATA INDAI BAKYA AMFANI DA MAKENTOSH*

Matso kiji hajiyata

Kamar yanda kuka sani UMSAD INCENSE ta sake zomuki da wani sabo sahihi mai suna
MAKENTOSH

MAKENTOSH wani sirrine nasu na mutan Maiduguri,yana da masifar kyau yana hade mace
gam koda haihuwa goma tayi,ina uwargida ina amarya ina budurwa ina zawara duka dai
gudun'muwace daga mai kishinku har kullum UMSAD INCENSE.

Ina baku shawara da ku nemeta dan magance matsalolin da suke faruwa damu tsakaninmu
da mazajenmu dan gyara shinfiɗarmu kai tsaye.

Ni Ummy Aysha shiyasa na kasance shalele awajen mai gidana saboda gabaki ɗaya
sirrin gyaran jikina yana Tattare da gudun muwar UMSAD INCENSE shiyasa koda yaushe
muke cikin walwala da farin ciki da mai gidana🥰.

Dan neman farin ciki akoda yaushe tsakanin ki da mijinki ki tuntuɓeta a wannan
layin

Sayen nagari maida kudi

UMSAD INCENSE 080 288 27241

Data service available


1gb 250
2gb 500
3gb 750
4gb 1000
6gb 1500
8gb 2000
Account number 1479603206
BANK name ......
BANK account jaiz bank
Phone number 09064260199

❤️ *MATAR AURE*❤️

*NA*
❤️ *UMMY AYSHA*❤️
1️⃣5️⃣1️⃣6️⃣ 1️⃣5️⃣&1️⃣6️⃣

"*Cikin mamaki da jarumta yace "mikike nufi,kamarya suyi abinda ya kawosu,kardai


ace wayan'nan Yan kwarin ni kika kawomasu,wai kina nufin dukana zasuyi shiyasa kowa
da makami a hannunasa? Hahahahaha ya kwashe da dariya tare da fadin " Yaro baison
wutaba saiya taka,to mazaje Bissimillah, ku daki sadam,yau iyayen ku da sai dai su
haifi wasu wallahi,Banzaye ƙazamau yayi tsaki zai fita cikin isa yake tafiya.

Tass tass!! yaji wani bahagon mari hagu da dama .

Cikin tashin hankali ya ɗago fuskar shi sukayi ido hudu da Zuma dake huci, Tace''
kai Harka isa kaci banza ,kana nufin duk dukan dakaman yatashi abanza,badai
takamarka duka ba kaiga babban kwaro,mazaje ku daki shege kota ina tafada tana
Tillamasu rafar kudi yan 200 .

Caaa sukai kanshi suka fara duka kamar zasu kashe shi.

Tin yana ƙoƙarin kare kanshi har ya gaza dole ya durkushe yana kuka.

Saida sukaimai jina jina kana suka fita dashi suka sanya a mota Zuma ta taja motar
har kofar gidanshi kana ta fita suka hau napep da samarin nan ta koma gidan su,
Suma suka shiga ɗakin data kama masu na tsawon wata biyar saboda tsaro .
Mai gadin Sadam ne yaga message ya shigo wayar shi hakan yasashi bude gida ya fito
da sauri,,jikinshi har rawa yake ya wangale get amma shuru Sadam bai shigo ba.

Hakan yasashi Matsawa jikin motar yace" kayi Hakuri Yallabai banji hon dinka
ba,jin'shuru kimanin mintina yasashi bude motar, acen baya yaga Sadam kwance
jikinshi duk ya ɓaci da jini sai nishi yake sama sama.

Ido ya zaro kamin ya bude yama sauran security magana suka fiddoshi Yanata nishin
wahala, Nan yan unguwa sukayi dafifi wajen amma duk kan wanda zai bude baki baya
cewa Allah yasawaka sai dai allayh yakara..

Cikin galabaita yace ku ajiyeni palo.

A palon suka ajiyeshi .

Mai gadin yace yallabai akaika asibiti mana jibi jinin daka zubar.

Aa barshi yafada yana sakin nishin wahala dan bayaso kowa yason abinda ya samai.

Fita sukai suka kyaleshi shikuma ya kwanta yana kiran Husnah ciki ciki.

Husnah kam tinda tagama komi ta haye gadi tafar chart dayan gidan su Da
Hafsah,bata sake motsiba har sai karfe 10 kana bacci ya kwasheta mai dadi .

Yah Sheikh

Rayuwa tamai zafi kunci yakaimai ziyara , Yana cikin wani mawuyacin yanayi wanda ke
bukatar ɗauki,Saidai ko mahaukacine shi baidace ya tinkari kowa da wannan maganaba
balle abashi shawara,A kullum zuciyarshi kara azalzalashi take ga kusanta kanshi ga
rayuwar Husnah,to amma taya,bayan ita din MATAR AURE ce.

Karfe 2 na dare yana juyi gabaki daya bacci ya kauracema idonsa, Duk yinin ranar
Kokon safe ne kawai acikinsa, Gabaki daya bayakin dadi,daga lokacin dayaji yanda
take zama agidan mijinta yafarajin yanajin wani masifaffan nawie a Zuciyar shi,"Dan
Allah karka cutarmun da uwa" yafada abayyane cikin rawar murya,Shi ba yaro bane
kana yakaranta yasani,duk wani nauin so ya sonshi,Dab ana masa shine dai baitaba
furta yana son wani ba,amma ko Ɗalibbanshi sunsha kawomai hari , Saidai ya kori
yarinya, Amma yanzu shine yakejin SO da kaunar MATAR AURE mai tsananin na ratsa
lungu da sako na jikinshi.

Ya daɗe yana saka da warwa kamin A'hankali bacci mai daɗi yayi nasara cafke shi.

Sadam kau ganin Husnah ba sakkowa zataiba yasashi Lallaɓawa dakyal yashiga dakin
dake kasa ya kwanta yana nishi sama sama, Idon shi na tsiyayar da hawaye inda suka
daka sosai,Babban tashin hankalin shi ko gani dashi bayayi sosai.

Wallahi saina kulleki yafada dakyal bacci na kwasheshi.

Washe gari takama Asabar, Husnah makaranta safe takeyi bata yamma ba ,Karfe takwas
ta kammala shirints ta buɗe jikkar kuɗinta ta kwashi 10k da wayar ta, ta sakko
cikin sanda aguje tabar gidan.

Sadam kau daya tashi dakyal ya iya bude ido duk yayi ruwa yayi kwantsa saboda ciwon
da suka jimai,dakyal ya lallaba ya shiga toilet yayi fitsarin sa daga tsaye bai
tsaya koyin tsarkiba balle Alwallah ba ya fito ya fada akan gado yana tsinema
Husnah, Tare da tinanin irin dukan da zaimata,ace suna gida daya amma takasa zuwa
duba lafiyar sa bayan tin jiya bata sakko ba.

Ga jikin shi wani irin tsami yakemai kota ina ciwo yakemai,yason in yace ya sanya
ruwa sai ya kusa mutuwa shiyasa ko alwallah yakasayi(Dama bata shama kaiba Ɗan
hegiya)

Wayarshi ya zaro ya kira Mai gadinshi akan yasa Dumba ya siyomai abinci.

To yace kana ya fadama Dumba,zuwa Yayi ya siyo ya dawo yace su kawomai daki.

Da sallama Dumba ya shigo dakin yana neman inda yake.

Dumba ganinan yafada dan yaji lokacin da aka turo.

Bin Ɗakin dayaji muryarshi yayi da ido kamin ya kutsa kai yana wani Bubbuɗawa yaja
yayi tsaye ba sannu ba komi sai hura hanci yake .

A fusace Sadam yace "Taimakeni intashi kaji katon banza,Haba sai cika kake kana
batsewa saikace bani na ajiyeka ba .

Wai oga wane dan yarinya ne ya taboka haka,wannan dagani majaujawa akai tayi dakai
cewar Dumba yana murmushi.

Tsaki yayi yace" Ni har akwai wani shegen da ya isa ya dakeni a garin nan, Babu shi
wallahi,kai ko kai da kake ganin ka kato wallahi baka isa ka kara dani ba,tashi
kabani wuri sai tsami kake kamar Arne.

Murmushi yayi yana hada hannuwanshi yace" sai oga,kai dai kawai arzikin ka ɗaya, Da
kake bamu na abinci amma wallahi ni har wanda yafika ina iya karawa dashi ,kuma
wallahi saidai akwashi mutum.

Tass! sadam ya ɗauke ƙatuwar fuska Dumba da mari mai shegen zafi .

"Kutumar jar bura'uba,Mene? nika mara ,aiko zaka gane banyi lalacewar da zaka iya
dukana ba wallahi in kyaleka, Nan ya Nannaɗe Sadam waje daya kamar kayan wanki, Ya
hayemai ruwan ciki tare da turamai wani karamin towel a bakinshi yashiga duka kamar
an aiko shi.

Saida yamai ligif baya ko motsi kana ya watsar dashi tare da tashi cikin bacin rai
ya haye sama inda ɗakin Sadam ɗin yake,saida ya bincika komi ya watso komi ya
kwashi tass kuɗaɗen dake cikin wadrop yasa a jikka, Tare da sakkowa yana mazurai
ya ɗauki key din motar sa dake kasa yace "Gida da mota saina kwasheka tass, gobe ma
in halinka ne ka sake Dukan wanda bakason ko waye ba Matsiyaci.

Motar sadam ya bude ya shiga neme neme amma bai samu kudi ba, sai wani akwati babba
wanda yake da tabbacin kayane.

Har yayi tsaki zai juya yace" Ai kwara ko kayan ne in ɗauka in siyar, Raba mugu da
makami ibadane, Ya sunkuci akwatin yayi waje yana tillamai mai gadi key ɗin motar
akan ya ajiyema Sadam.

Mai gadi na faɗin" Ina zaya?

Yace" aikenshi yayi zaije ya dawo.

Husnah kau tana fita daga gidan kai tsaye gidan Inna tayi da sallama .

Inna ta fito tana amsawa cikin fara'a tare da mata sannu da zuwa .

Har kasa ta durkusa ta gaida Inna, kamin ta tashi ta fara share mata gidan .
Inna sai cewa take tabari.
Cikin sanyi jiki ta ajiye Tsintsiyar tace" Inna in kina mun haka sai inga kamar
baki Ɗaukeni jikar da kike cewa ba, kamar baki haɗa matsayina dana Malami na
ba,minene dan namiki shara? Ina ci gidanki, ina sha,ina samun natsuwa,amma ace dan
zan'miki shara sai kin dakatar dani,shikenan Inna Nagode ta fada tana kwasar jikkar
ta da littafinta zata fita.

Yah Shekh da duk abinda ke faruwa yana kallo, Tun shigowarta ya zabura ya mike daga
zaune da yake ya zubamata ido ta window,Ganin zata fita yasashi fitowa da sauri
tare da tareta ya fara jujjuyamata kanshi,wanda shikan shi baison miyasa ya kasa
hana zuciyarshi tinkarar taba kai tsaye da son dakatar da ita.

Cikin sanyi da ko Inna batajinshi dan tinda taga Husnah na kokarin fita takirata
amma bata juyoba taga Habib ya tsayar da ita ta shiga ɗaki tana hawaye tason zai
lalasomata ita insha Allah..

"Dan Allah kiyi hakuri karki tafi, Dan Allah ki tausayamun,karkimin haka,kinkasance
mai debema Kakata kewa, Dan Allah karki barta,Kuskurene tayi bazata sake ba,kana
Inna wallahi batason anamata abu shiyasa kikaga duk aikin dazatai nike komawa gefe
in zauna, Dan Allah Mamana karkiyi fushi ki guji zukatan da suka aminta dake ,Tare
da baki amanar kansu kinji?.

Wani kuka ya kufcema Husnah cikin wani irin sassarfa tayo kanshi bata tsaya komiba
ta fada jikinshi ta kankameshi kana ta saki kuka tace "Malami na Inna uwata ce,,
Yayin da kai nike ɗaukarka ubana, Danmi duk abinda zanma Inna zata hanani?Atinani
na munyi shakuwar da yakamata ace Inna zatama jirani inzo inmata aikin komi koda
kau zan kwashe awanni banzo ba,Yarda daku yasa na fadamaku sirrin da wayanda suka
kawoni duniya basu sani ba, Ina barin komi inyo wajenku dan kun zamemun katanga
abin jingina,Yazan dinga tusa kaina inda aka kasa Aminta dani,Wallahi kwana nike
ina Tinanin ku,Na Aminta daku ta Yanda baki bazai iya furtawa ba Yah Sheikh .

Wani irin kuna da zafi yakeji acikin zuciyar shi,inama yana da damar da zaiyi kuka
koya samu saukin da zai ragemai azabar dake cinshi,zuciyarsa batai mai halacci ba,
Data dasamai abinda yayi nisa a gareshi, SO da kaunarta ke fuzgarsa,yama rasa da
minene zai misilta yanda yakejin Husnah a cikin zuciyarshi.

*Matar Aure cefa*

Wata zuciyar ta tinatar dashi.

Da sauri har yana neman faduwa ya zameta daga jikinshi kamin yayi baya ya jingina
da bango,kamin A'hankali ya fara zamewa yayi kasa yanajin kamar yafasa katon kuka
ko yasamu sukunin zuciya,Rawa sosai jikinshi keyi idonshi yayi jawur kamar zai yi
aman wuta.

"Am sorry Yah Shekh,Ban faɗaba dan bata ranka amma kamin afuwa kaji? .

Husnah ta fada tana zamewa ta zauna gefen shi ta fara rera sabon kuka .

Jin shuru yasa Inna dake hawaye fitowa tace" Husnah, Dan Allah kiyi hakuri, kana
kimin kyakyawar fahimta,wallahi ba nufina bane in katsemiki farin ciki A'a ,kawai
gani nike baidace da kinzo kihau aikiba,baccin ga matsala gidanki uwa uba ga halin
da kike ciki har yanzu idonki akwai jini aciki, Baidace ace kina aikin duƙiya
ba,amma kiyi hakuri Ɗiyata daga yau bazan sake cewa karkimin komi ba,zanma dinga
ajiye Miki aikin har kizo kiyi koda zankai goma na dare,Naji daɗi nagode Allah daya
bani diya mai tarbiya da natsuwa ,ina rokon Allah yaba HABIBIEEE nah mata mai
natsuwa da hankali kamar ki,nason zata soshi koda kau bashi da ko sisi,zatamai
biyayya duk da halin da yake ciki,kema Allah yagyara zaman auranki, ya daidaita
tsakanin ki da mijinki,inkuma babu Alkhairi a cigaba da zaman ku Allah yayi
gaggawar raba tsakanin ku.

Cikin kuzari Husnah tayi kanta ta rungume tashiga godiya kamar an aikota,Kamin ta
saki Inna ta naɗe Hijjob inta ta fara sharar gidan tass ,Tana gamawa ta kunna pampo
dan daga makaranta ana basu ruwa,Ta wanke simintin gidan tass ,tare dayin wanke
wanke kana ta mike tana murmushi tace Inna "zantafi saina dawo.

Hararata tayi tace" zonan kici ɗumame kamin ki wuce.

Zama tayi taci lafiyayyen tuwan masara dayasha miyar kuka mai wake yayi cakwai
kamar an'zuba nama.

Rayuwar su Inna na matukar burgeta,gabaki daya basu sama ransu cewa sai kana da
dukiya zakai farin ciki ba, A'a ako wane yanayi kake indai kana da rai da lafiya to
ka kasance mai am'baton Alhamdulillah,Sun son cewa da wanda zaici naman kaji ya
kwanta da wanda zaici tuwo yakwanta duka ɗaya suke, Dan zasu haɗu wurin shan ruwa.

Saida tagama tass kana ta fito,cikin mamaki ta kalki Yah SHEKH dake zaune bakin
kofa yayi shuru.

Matsawa tayi wajenshi tace" mike faruwa Yah Sheikh,dana Allah mike damunka?.

Kai ya jijjigamata yana sakin murmushin yake yace "bakomi kitafi ganinan zuwa.

Cikin sanyi ta mike har takai bakin kofa ta juyo suka haɗa ido dan ita yake kallo.

Idonta ta lumshe kamin ta daga hannuwanta tanamai bye bye.

Shima idon ya lumshe sosai girar idon tayi wani shar da ita ,kamin ya bude
rikitattun idon nasa ya sauke su akanta, kamin ya fara ɗagamata fararan yatsan sa
guda biyu.

Murmushi tamai kamin tace "Nagode malamina tayi waje tanajin zuciyarta wasai.

Cikin farin ciki ya tashi ya shiga wanka ya fito yaci tuwo, kana ya sanya
jallabiyar sa fara sol ya ɗauko tiraran sa na cikin kwalba ya murza a hannusa kamin
ya murje jikinshi, take ya fara kamshi kota ina,Rawanin sa daya kasance fari da ja
ya ɗakko ya ɗaurashi kamar yanda ya saba,Silifas dinshi ya sanya yace" Inna natafi.

Adawo lafiya tamai kamin ta kwanta dan tayi bacci.

Fita yayi yajamata gidan.

Yana shiga ajin ya iske Husnah da hafsah sai labari suke suna dariya.

Gaishe shi sukai ya amsa kamin yadan saci kallon Husnah yakuma dauke kai .

Hafsah tace "YAH Sheikh kwana biyu lafiya daiko,bama ganin ka.

Affuwan dan Allah,kumin uzuri.


Yace a gajarce Dan bai son mizai ceba kuma karya ba ɗabia'arsa bace

Tace shikenan dama fatan mudai ace lafiya Kake.

Aranshi yace ga damuwatanan kusa dake,Amma azahiri sai cewa Yayi Alhamdulillah.

Aranar dai yayi dauriya sosai dan shine ya yini dasu , Sai karfe daya saura suka
tashi,Kai tsaye Husnah gida ta wuce dan tabar Inna ta huta.
Sadam .

Irin dukan da Dumba yamai ko kwatar shi Yaran Zuma basumai ba,yakai awa biyu kamin
yatashi amma bai iya komi,dakyal ya kira maigadinshi ya shigo anan yake fadamai
abinda Dumba yayi mai.

Hankalin mai gadin yatashi .

Yace maza ka kiramun likita dan Allah mutuwa zanyi kar jinin Hancina ya kare dan
Ubanka.

Bakin Unguwar tasu yake inda keda wani Nursing daya bude shago,anan ya dakkoshi
yazo gida ya Duddubashi yasamai karin ruwa leda biyu.

Saida akayi Sallah azahar aka kwance,yasamu yaji kwarin jikinshi, tashi yayi ya isa
wajen mirro yafara karema kanshi kallo,gabaki daya sun'mai walmakalufatu,
suncanzamai kamanni.

Ranshi ya baci sosai da har lokacin Husnah batazo dubashi ba Tsabar iskanci kamar
ba mijinta ba.

Tinowa da makaranta yasashi fadin" zaki dawo yau dani dakene wallahi saina zaneki.

Yana ganin 12:50 ya fito palo tare da laɓewa cikin labule.

Cikin sanda ta shigo tana leka palon dan taga ko yana nan..

Shigowa tayi tana maida kofar A'hankali ta rufe dankar yaji motsi Ya fito.

Wuyanta taji an damka tare da rufemata baki.

Arazane ta fara ƙoƙarin waiwayowa amma ya shaketa sosai...

UMSAD MAKENTOSH

*Makentosh*
*Makentosh*
*Makentosh*

Ina macen da ta isa takejin takai Hajiyar gayu.

*HMMM DA SAURANKI HAJIYATA INDAI BAKYA AMFANI DA MAKENTOSH*

Matso kiji hajiyata

Kamar yanda kuka sani UMSAD INCENSE ta sake zomuki da wani sabo sahihi mai suna
MAKENTOSH

MAKENTOSH wani sirrine nasu na mutan Maiduguri,yana da masifar kyau yana hade mace
gam koda haihuwa goma tayi,ina uwargida ina amarya ina budurwa ina zawara duka dai
gudun'muwace daga mai kishinku har kullum UMSAD INCENSE.

Ina baku shawara da ku nemeta dan magance matsalolin da suke faruwa damu tsakaninmu
da mazajenmu dan gyara shinfiɗarmu kai tsaye.

Ni Ummy Aysha shiyasa na kasance shalele awajen mai gidana saboda gabaki ɗaya
sirrin gyaran jikina yana Tattare da gudun muwar UMSAD INCENSE shiyasa koda yaushe
muke cikin walwala da farin ciki da mai gidana🥰.
Dan neman farin ciki akoda yaushe tsakanin ki da mijinki ki tuntuɓeta a wannan
layin

Sayen nagari maida kudi

UMSAD INCENSE 080 288 27241

Data service available


1gb 250
2gb 500
3gb 750
4gb 1000
6gb 1500
8gb 2000
Account number 1479603206
BANK name ......
BANK account jaiz bank
Phone number 09064260199

❤️ *MATAR AURE*❤️
*NA*
❤️ *UMMY AYSHA* ❤️
1️⃣7️⃣1️⃣8️⃣ 1️⃣7️⃣&1️⃣8️⃣

""Jin zata mutu yasata Daddagewa ta danna mai cizo.

Azaba yasashi sakinta tare da rike gashinta ta saman Hijjob ɗinta dan karta kufce.

Ido hudu sukai dakyal ta iya ganeshi ganin yanda halittatshi ta sauya.

"Ke jakar inace,Tin'jiya da kikaga baki ganni ba danmi bazakiyi jajena ba?Duk Matar
Arziki Tana kulawa da mijinta amma bandake da yake duniyar Dabbobi aka Haifiki
shiyasa baki da Kyakyawan Tinani,Bakison hakkina dake kanki ba ko? Dan kinga na
ɗaga maki kafa tsawon shekara ɗaya da wata ɗaya?

"Ka sakeni dan Allah zaka ciremun kai tafada cikin tashin hankali jin yanda yake
jan Gashinta..

"Wani bahagon mari ya saukemata tass tare da cewa "Kimin shuru kamin in'maki
illah,Dami zanji? Bakiga jikina ba bazaki nuna alhininki akan halin da nike ciki
ba.

Wata irin zuciya da batason tana da itaba ta tasomata,gabaki daya karfinta tasa ta
tureshi .

Rashin kwarin jiki yasashi tafiya ya fadi kwaraf Yana mai zaman Dirshan.

Hawaye sun ƙafe daga idonta, Tsoro ya gushe, hakan yasata nunashi da yatsa cikin
jin zafi tace.
" Wallahi billahi daga rana mai kama ta yau, ka sake taɓa koda tafin kafatane to
katabbata sai nama lahani,Kai jakin inane,kataɓa ganin Duhu da haske a lokaci ɗaya,
Koko kataba ganin inda Ruwa da wuta suka haɗu,Bahagon mahaukacin inane kai sadam ?
Ya za'ayi ina mai tsarki ace zan kasance da fasiki Ƙazani,Kasani tsoronka ya gushe
araina wallahi, Duk duniyata kaine mutum na farko kuma na karshe danaji na tsana,
BAZAN taba kaunar kaba har abada,Haba ! haba!! Abin nan yayi yawa,kai ba ɗan halak
bane wallahi,som baka kyautaci kyautatawa daga mahaifina ba, Yau da ubana yason
zalincin da kakemun ina kyalewa ina da tabbacin bazai taba yafema ba,Taya za'ayi
nazama gangarka akoda yaushe nice abin duka awajenka,Ada baka duka amma yanzu kana
neman mayar dani jaka Abu kaɗan Duka, To kasani wallahi ka sake ɗaga hannu ka
dakeni sai na rama,Jaki jahili ka koma makaranta kaje kaji yanda ake kula da
mace,ka tsaya hauka cikin gida da Dukan mace, Girman kan asara ya hanaka gane miye
Aure,Kamin na kyale ayanzu ina mai tabbatar ma da cewa ɗan zaki ya girma,kana
barazanaka ta banza wallahi ,karkaga ina tsoron kace zaka ɓatar dani ko ka kasheni
nason duk abinda yafaru daga abinda kake fada to bakai kayi ba, Ya zone a kundin
kaddarata,Kana miye ruwana da Raunin jikinka,Wallahi A irin tsanar da nikema Ko
gani nayi an kawo gawar ka gabana ba isata zakai kallo ba, sai naji ka isheni da
Wari zansa a kawar dakai,Bana sonka,bana ganin girman ka, Nagaji da abinda
kakemun,kana na kusa ɗaukar mataki wallahi kwana kusa ka zuba ido kagani..

Wani tsoro da fargabane suka kaimai ziyara,Har Yaushe yayi lalacewar da Husnah ke
gayamai magana haka,Aiko zata gane bata da wayo,wai miyasa ranar nan tazomai ahaka
ne?.

Itakam ganin baya da tacewa yasata haurawa sama cikin natsuwa take tafiya har ta
shiga Ɗakinta ta zauna,gabaki daya ya Ƙeƙasarmata da zuciya,Tanajin Hakurin ta yazo
ƙarshe,Ya dace ace Tayi amfani da Damar ta Tabar masa gidan, Wato Dama ganin
yanamata tana sharewa tana kuka yasa yake ganin duk kazantar da ya kwaso akanta zai
juye ,Aiko zasu Daura dammara daga rana mai kama ta yau yagama cutamata ta kyaleshi
Alkawari ne ta ɗaukar ma kanta, A'hankali ta kishingiɗa Akan gado dan ba sallah
zatai ba,Ta ɗauki wayar ta tarr da shiga camera,akaro na farko ta fara ɗaukar
Fuskar ta Awayar,dan wajibine ta samu shedar tinkarar iyayenta kai tsaye,Gabaki
ɗaya raunin dakw fuskar ya fito tass,Har marin daya mata da wajen yayi jawur.

Bayan tagama ta ɗauki wayar ta fara karatun wani novel na Oum Aysha mai suna Zaman
Tasha,Sosai take dariya Jin diramar Modibbo da Inna,Gabaki ɗaya ta duƙufa baji ba
gani, fatan ta taga yanda za'ayi,Shin Irfanu zai Auri Moopy koya?

*Yah Sheikh*

Suna tashi makaranta Alwallah kawai yayi yashiga masallaci , Yana gama sallah yayi
Addu'a yafito,Sauri sauri ya fada gidan Inna, Fatan shi kawai yaga Husnah koya
samu sukunin zuciya..

Inna ta tarbeshi tare da cewa" Yanzu nike cewa shuru Husnah bata shigo ba,ko baku
tashi da wuri ba.

Cikin mamaki yace "bata zonan ba? To ina taje dan yama manta da Aure gareta.

Cikin mamaki tace "Yo inafa zataje in'ba gidan taba.

Hakane yace a sanyaye yana shiga dakin shi ya dakko key yacemata zai fita shago.

Fatan Sa'a tamai tare da fadin in'tagama abinci zata mikomai.

Kai kawai ya dagamata kana ya fita.

Shagonsa ya buɗe wanda babu wasu kaya masu yawa ya zauna akan Carpet din sallah ya
fara karatun Alkur'ani cikin sanyin muryar sa, Yana fatan zai gusar mai da Damuwar
sa.

Sadam kau baidawo natsuwar shiba har sai sadda yaji wayarshi na Ring.

Dakyal ya mike yashiga Ɗakin daya kwana ya dakko wayar .


Zama yayi akan gado tare da Natsuwa ganin mai gidanshi ne yayi Sallama, Tare da
sanya wayar speaker dan bazai
Iya kangata ba, gabaki daya kunnansa sun jimai rauni.

Daga cen bangaran akace "Sadam ka yini lafiya? sakon dana baka jiya nayi Waya da
Alh Bilan yace baka kaiba inacewa lafiya?.

Dam!!! gaban sadam ya buga, a kiɗime ya mike yana fadin "Yallabai banajinka bari in
sake kira.

Aguje yama manta da raunin jikinsa ya fita yana kwalama mai gadinsa kira.

Da sauri ya fito daga toilet yana gyara zariyar sa yace" gani mai gida.

Kai budeman motar nan maza fiddoman akwatin dake ciki ka shigoman dashi palo.

Cikin mamaki yace" Aiko wallahi naga Dumba ya dauki akwatin nan yace kai ka aikeshi
dashi .

Gabaki daya idonshi ya zaro yana ɗora hannu aka ya fasa ihu yace" Kai kana da
hankali kuwa Rabe?,Biliyoyin kuɗaɗe ne fa aciki,Kana nufin ya fita da akwatin nan,
in'kau hakane Dumba ya kasheni wallahii, Ya gama dani , Ya koma ciki da gudu tare
da zaro wayar shi ya kira Mai gidan sa.

Yana dauka Sadam ya fashe da kuka yace.

" Yallabai jiya a hanyata ta dawowa Gida Wallahi ɓarayi suka tareni sukamun shegen
duka daga karshe suka tafi da kudin ka gafaraceni Yallabai.

Wani irin dariya yaji mai gidan nasa yayi kamin yace .

"Yaro man kaza, Munyi irinku bila adadin masu irin wannan bakin naka,,To bari kaji,
Wallahii Wallahi saika nemomun kudina CifCif, Dan ni ba jahili bane,A dauke kuɗi
amma wayarka gata gaban ka ba adaukaba?,To kafi kowa sanin nawane aciki dan haka
maza maza nabaka awa ashirin da hudu ka nemo kudin nan, in'ba haka ba zakaga abinda
zai faru ya kashe wayar shi...

Tashin hankali wanda ba'asamasa rana Sadam yace yanajin duniyar na juyamai.

Dumba Dan Allah ka bani ba nawabane yace cikin tashin Hankali kamar yana gabansa.

Akiɗime kuma ya ɗauki wayarshi ya shiga kiran Dumba.

Cikin Sa'a ta shiga yakumaji an ɗauka.

Wasu ajiyar zuciya yashiga saukewa tare dayin sallama yace .

"Baba Dumba dan zatin Allah ka jikaina ka tuno Alkhairi dana ma ka kawar da sharrin
da sheɗan yasani ma ka maidomun akwatin kudina, wlallahi ba nawabane , Zan iya rasa
komi nawa dana mallaka akan kudin nan dan Allah.

What?.
"Wai kai Ɗan agwagwa kana nufin akwatin danakai a ajiyemun kudi ne? Hahahahahaha
Cass.
Bye shege nagode daka faɗamun ya kashe wayar cikin jin daɗi, Dan
baitaba kawoma ranshi ba cewar kudi ne ciki ba shiyasa ko buɗawa baiba.

Kuka sadam yasa kamin ya mike ya Ɓalli magungunanshi yasha kami dakyal ya fito
yanajin jiri.
Kai tsaye motar shi ya fada yafita daga gidan da gudu.

Gidan Mai GIDAN nasa yayi amma duk yanda Yayi tamai waya akan yazo yaga zahiri
kiyawa yayi, Daga karshema sawa yayi aka korashi daga gidan.

Rana zafi inuwa kuna,Dakyal ya iya tafiya office dinsa,koda yaje Yaran dake
kasanshi kallon shi suke ,Da yawansu daɗi sukeji dan yana balain basu wahala,ko
kadan baison daraja dan adam ba shi amatsayinsa na mai arziki,Ko jaje basumai ba
sundai tabbatar haɗari Yayi dan dagashi sai Vest tai kaca kaca da jini ga jikinshi
duk ya kumbura.

Gaidashi sukai ya amsa a wulakance yana hararasu tare da fadin.

" Dan uban Inna ku bakuson Kuga mutum cikin yanayi ku gaisheshi da jiki ba?.

Duk kasa sukai da kansu kamin daya daga cikin su yace .

"Sorry Sar, Allah ya kyauta gaba.

Tsaki yayi kana yace" in Ameer yana kusa a turoman shi office yayi gaba.

Da kallo suka bishi daya daga ciki yace .

"Allah nagodema,ubangiji kasanya a karamasa lahani fiye da wannan,Natsani mutumin


nan Wallahi, bashi da mutunci,ko Abokifa bashi dashi gani yake yafi karfin kowa,
ɗan iska kai kamar shekar ungulu.

Nan sukaita tsogwami har Ameer din yazo suka koramai bayani .

Cikin tafiya irin ta Yan daba ya haura sama, yana zuwa yashiga yace.

" Barka dai Sir! Ya jiki jiki? sosai Allah koro affuwa.

Ameen yace yana hararashi.

"Waikai miyasa baka wanka kasa turare sai tsami kake Ameer? cewar sadam cikon isa?.

Kallon kanshi yayi yana sanye da kananunn kaya riga da wando wankama ya fito amma
wannan dan iskan zai wulakantashi.

"Haba mai gida kallani dakyau kagani,Ni wallahi niyadace ince haka, Dan tinda
nashigo zarni nikeji da warin Jini.

Shuru sadam yayi kamin yace.

"" Ameer taimako nike nema,naga kana da malammai ko,na tabajin kana firar dasu
Haruna,Dan Allah ka samu acigitamun kudina,dan wlh rashinsu akwai matsala.

Ameer najin haka ya gyara tsayuwar shi kamin kuma ya saki murmushin mugunta yace.
" Aiko faɗuwa tazo daidai da zama, Dan Babana mashahurin malamin zaure ne,kai kai
tsaye ma zan iya Cema Mushriki ne, Dan yason tuggu kala kala amma fa shi kawai
aikin kudine yakeyi,In zaka saki kudi zakaga kayan aiki.

Ba matsala yace yana mikewa dagashi sai vest din dake jikin shi suka fita,, Kai
tsaye hanya suka dauka har wani ɗan kauye dake jihar Katsina.

Cikin wasu Bukkoki suka tsaya bayan bishiyoyin da suka keta kamin su iso.
Ka tsayanan ina zuwa Ameer yace yana shiga wata bukka.

Tsaye yayi yana fadin" Allah ka taimakeni narasa aikin nan ai nabani.

Ameer kau yana shiga ya iske wani Dattijo sai bacci yake Yana sakin Minshari.

Duka ya ɗan ɗana masa yana fadin .

"Kai Ɗan Iya tashi nayimamu kamu wallahi ,Amma dole muraba komi daidai kana zaka
cajesa kudi dan baison darajar su ba , Yan iska kawai yake rabarmawa, Nan yaɗan
bashi labarin Sadam A takaice, Har da matan da yake kawowa office wanda shi baison
ma suna kulaba.

Dariya yayi yana buɗe wata jikka ya dakko layu, da kambu ya Ɗaɗɗaura, tare da murza
wani kwalli yace.
"Shigo da Tsinanne La'ananne,Da wannan kwallin zan gane ko waye shi.

Shigo da sadam Yayi kamin ya koma gefe yayi tsaye.


Ɗan iya ya zubamai ido,cikin surkullensu yagano ko waye sadam.

Dariya yayi yace Tsuntsu daga sama gasashe.

Akyamace sadam kebin dakin da kallo ,som ya kasa zama sai bude hanci yake yana
watsama Ɗan Iya dake wasa da kasa harara.

'In kagama Hararata ka zauna dan Butar uwar ka.

Ɗan iya ya fada batare daya dago kanshiba.

Sosai Sadam yayi mamaki taya ya gane yana hararasa ? Bayan kanshi kasa yake .

Kai ameer fiddaman Wannan shegen, akwai bakin da zasu zo kar ya ɓatamun
Lokaci ,muzaizo yanama mazurai,gabaki daya na fasa bashi maganin,Azziki kau kasa
aranka kayi bankwana dashi,Ah kaji ɗan iska anason taroma katon daya dauki akwatin
kudin amma kamun tsaye kamar Tsuliyar Ayu kana kallona.

Ai'jin abinda yace da sauri Sadam yayi kasa ya hada hannayensa yace.
" Allah yagafar ta Malam kayi hakuri,ɗakin ne naka nikejin yana bashi bashi.

Au bashi ko ? fita nace.

Kayi hakuri Mai gida nane Baba cewar Ameer.

Shuru yaji kamin ya juyo da jajayen idanuwanshi yace da Ameer" fita".

Fita yayi yana sakin Murmushi, Yason Sadam zai ci Ubanshi..

Yace" wanda ya daukema Dukiyar ka yayi nisa a halin yanzu,Dan'shima tsaye yake da
kafarsa ba zaune ba,sai dai akwai hanya ɗaya wacce zata dawoma da dukiya fiye da
tinanin mai tinani, hanyar nan kau shine,"Zaka kasance mai Yawan auran jinsin ka,
ma'ana inaso kazama ɗan luwali na tsawon wata ɗaya Baka ba mace, Zan baka magani
wanda duk sadda zaka sadu da wani zaka shafasa a mararka,matsawar ka kammala
bukatarka wata daya na cika zan baka Wata kwarya ka killaceta na dare ɗaya,Xakaga
abinda zai faru, Alfarma ta biyu da zanma itace zansa a rufe bakin mutumin nan har
sai wata dayan ya cika, Kana ka tara dukiyar ka sai ka basu abinsu,Aikin ka 500k.
Naga baka dasu, amma kana dasu a banki,kaba Ameer kudina ya kawoman,In'kau kakiya
aikinka ya lalace,Kana baka ba Mace ,Baka ba mace na Jaddadana,Inkayi mu'amullah da
Mace aikin ka Ya lalace Kuma Asirinka Ya fara Tonuwa kenan, Kamin ka fita,cire
wandonka,asama Albarka.

Sadam kau sakin baki yayi kamar takashin Sakarai yana kallon yanda Ɗan Iya ke koro
bayani cikin sauri sauri baya ko Tsayawa, Hankalin shi ne ya ida tashi Lokacin
dayaga Ɗan Iya ya cire wandonsa da rigarsa yayi tik.

Tare da riko jelar sa datafi ƙarfin ta doki ya doshi wajen sadam .

Ihu yasanya yana faɗin" wait.

Indai baka natsuba Na sama Albarka , To zaka fita da fushin Aljannu,wanda hakan
zai iya janyoma shanyewar ɓarin jiki,ka kara talaucewa baki ɗaya,Kana Iyayen Matar
ka zasu Gano waye kai Ɗan iya ya faɗa a fusace.

😳😳

UMSAD MAKENTOSH

*Makentosh*
*Makentosh*
*Makentosh*

Ina macen da ta isa takejin takai Hajiyar gayu.

*HMMM DA SAURANKI HAJIYATA INDAI BAKYA AMFANI DA MAKENTOSH*

Matso kiji hajiyata

Kamar yanda kuka sani UMSAD INCENSE ta sake zomuki da wani sabo sahihi mai suna
MAKENTOSH

MAKENTOSH wani sirrine nasu na mutan Maiduguri,yana da masifar kyau yana hade mace
gam koda haihuwa goma tayi,ina uwargida ina amarya ina budurwa ina zawara duka dai
gudun'muwace daga mai kishinku har kullum UMSAD INCENSE.

Ina baku shawara da ku nemeta dan magance matsalolin da suke faruwa damu tsakaninmu
da mazajenmu dan gyara shinfiɗarmu kai tsaye.

Ni Ummy Aysha shiyasa na kasance shalele awajen mai gidana saboda gabaki ɗaya
sirrin gyaran jikina yana Tattare da gudun muwar UMSAD INCENSE shiyasa koda yaushe
muke cikin walwala da farin ciki da mai gidana🥰.

Dan neman farin ciki akoda yaushe tsakanin ki da mijinki ki tuntuɓeta a wannan
layin

Sayen nagari maida kudi

UMSAD INCENSE 080 288 27241

Data service available


1gb 250
2gb 500
3gb 750
4gb 1000
6gb 1500
8gb 2000
Account number 1479603206
BANK name ......
BANK account jaiz bank
Phone number 09064260199
❤️ *MATAR AURE*❤️
*NA*
*UMMY AYSHA*

1️⃣9️⃣2️⃣0️⃣ 1️⃣9️⃣&2️⃣0️⃣

"Dallah dakata malam, Kai aganin ka wannan banzar bak'ar Abar taka zata sani
tsorota,Nifa tashin hankalina taya za'ayi ace kudin da ake bukata yau ko gobe ace
sai nan da wata ɗaya zasu samu Im'possible..

Wani Fitinannan Mari Ɗan Iya yama Sadam tare da kifar dashi da karfi, Kamin Ya
sanya kafa ɗaya ya take bayanshi kamin ya watsa mai wani ruwan magani sai gashi
jikin shi yayi likis.

Cikin gwanin cewa da neman duniya yafara caccaka sadam.

Ihu Sadam yake iya karfinshi dan yamai kaca - kaca.

Saida Ɗan Iya ya kwashe awa ɗaya akan Sadam yamai kaca kaca kamin ya tashi yana
nishi ya zira kayan shi ya koma gefe yana sauke numfashi.

A'hankali Sadam ya buɗe Jajayen idanuwanshi yace.

" Amma kai dai wallahi baka da tausai,Tinda nike so ɗaya aka taba mun wannan abun
amma shine kai zaka sake fasani da karfi baka da tausayi ne?.

Ka fita ko Aikin ka ya gushe,Dan ubanka bana faɗama zansa a rufe bakinsu


ba,Mahaukaci inane kai anama bayani baka ganewa Ɗan Iya yace afusace yana nunashi
da yatsa.

Dakyal ya iya mikewa Yana bashi Hakuri ya fito yana layi.

Ameer dake ƙasan bishiya ya mike yana murmushi yace .


"Sannu oga! Daga yau aikinka zai faraci kamar yankan wuka yaseen.

Tsaki yayi kana ya bashi key din motar shikuma ya bude gidan Baya yashiga tare da
buga goho dan baya iya zama jiyake kamar takashinsa zata zazzago.

A haka Ameer yaja motar Yana Dariya har suka shigo gidan Sadam suka fiti yabashi
key tare da faɗin.
"Da safe zaizo ya karɓi kudin Baban sa.

Baice komi ba ya shiga ciki kai tsaye waka Ya daure yayi, Dan jikin shi masifaffan
Ciwo yake, Duk azabar da yasha saida yayi wanka kamin ya fito yafara shafa cikin sa
, Dan wata wahalallah yunwa yakeji .

Kaɗan kaɗan yake taka step dan zuwa dakin shi na sama.

Harya murza zai shiga ya tino da Husnah, Hakan Yasashi bude dakinta ya shiga.
Wani irin zabura yayi lokacin daya ganta tsaye Ta juya baya tana sanye da wasu
arnan kananun kaya orange ɗin riga sai wando Black Har kasa,Ta ɗaura Black ɗin
Kallabi na jallabiya ta saki dogon gashinta ta tsakiya yana lilo sai yayi kamar a
Cuci.

*Husnah*

Saida ta tabbatar ta Karance littafin Zaman Tasha tass kana ta iya tashi tayi wanka
tazo ta kwashi biscuits taci tabi da ruwan pampo dake Toilet ɗinta, Dan bata fatan
fita su sake hada ido da Sadam dan bataso yana kaita makurar da har zata iya
zaginsa Tinda yana amsa sunan mijinta.

Wanka tashiga tayi tare da zuwa ta buɗe wadrop dinta, Gabaki dayya bata da sha'awar
sanya atamfa dan sun isheta, hakan yasata zaro riga da wando tinda ba sauka zataiba
ta sanya abinta,ita kanta saida ta kalli kanta dan sunbi jikinta sunyi cif
cif,gabaki daya shape dinta ya bayyana mussaman hips dinta masu tsananin fadi da
cika.

Turare ta fesa tare da kwantawa,anan ta tino bata sanya barima ba.

Tashi tai zata ɗauka dai dai lokacin da sadam ya shigo dakin.

Wani irin miyau yake hadiya kamar maye,Tinda yake da ita baitaɓa ganinta cikin
shigar kananun kayaba sai yau, Dan Husnah kullum cikin dogayen abaya take wayanda
ke ɓoye surar ta.

Yawu ya hadiye tare da fadin *Nayi kuskure*.

Lafiya malam.
Tafada ba alamar Tsoro a Tattare da ita.

"Am nace kizo ki bani abinda zanci ,In nagama sai Inci uwar ubanki dan ba mantawa
nayi da zagin da kikamun ba yace yanajin wata fitinanniyar sha'awa akanta na fizgar
sa Dauriya kawai yake.

Cikin baƙin cikin yanda yake zagin iyayenta tace.


"Ban iya girki ba,kana abinda nikeci ya kare,ka fita ka siya kamar yanda ka saba,
Sadam dan Allah ka rabu dani,inaso in'samu sukuni,wlalhi banason yawaita ganinka,
zuciyana na tashi,Zuciyata na Azalzalata da in'ma Abubuwan da bazan so ace inama
ba,Ko ba komi kana amsa sunan miji a gareni.

"Ke dakata ! ya dakamata tsawa .

Ke ɗin banza kedin wofi, Ni an'gayamiki inason ganin kine,sha'awarki kawai


nike,Kuma kijirayi lokaci sai na juye buƙata Ta akanki,.

Tsaki tayi tare da kwanciya akan gado ta lulluɓe, Dan tason kila giya yasha shiyasa
yake mata haka bai dace ta biye masa ba.

Ganin zata ɓatamai rai da sashi karya dokar Ɗan Iya in'yacigaba da ganinta a haka
yasashi fita .

Kiching din yashiga ya iske shi ba komi sai taliya kwara daya da manja ko yaji
babu.

Dakin shi ya Dudduba bako sisi Dumba ya kwashe.

Salati yayi tare da fita yace.


" in'banyi da gaske ba wallahi talauci zai tin karoni,Yazama wajibi inbi umarnin
wannan shegen in'farama mutane cin kaca.

A.t.m ɗinshi ya zara yaba mai gadinsa akan ya ciromai kudi.

Harya karba ya fita. Ya dawo da gudu yace.


" kai bani kajema na koreka daga aiki.

Salati yayi yace.


" Yallabai nayi wani abune ?

Afusace Sadam yace.


" Fuskar munafukai gareka , Bar gidan nan kaida sauran yan iskan katti banza cen.

Nan yamasu koran karai kowane yafita a zuciye.

Ciki ya koma kana yafita dakyal ya iya zaman motar, kuɗi yaje ya ciro kana yayo
take away guda daya cike da kaji yaci ya koshi yasha magani yaci gaba da bacci.

Washe gari .

Kamar yanda tasaba karfe 8 ta shirya zata fita makaranta, Tana fitowa taga Sadam
kwance Palo, Harta shafasa zata wuce ya dakamata tsawa tare da fadin .
"Babu inda zaki koma ciki,naga alana acen kika fara kawayen banza shiyasa kika fara
musu dani Har ina faɗa kina faɗa.

Batace komi ba ta koma ciki Dan bataso sucika musu.

Ganin tayi sama yasashi gyara kwanciyar shi Yana faɗin" Naso kimin Rashin kunya
indake ki wallahi kanar jaka.
Tinani yashiga na abinda ya faru dashi,Azahirin gaskiya ya taɓa harka Homo amma bai
taɓa jin Ɗadin sa ba kamar na yau,duk da ya wahala amma yanzu wani irin shaawa ke
bijiromai,kana dole Ya dage sauran kudadensa ya biya samari dasu ya samu dukiyar
mutane ta dawo da wadda shi kanshi zaici Ya more ya tara mata yatafa maza,Da wannan
shawara bacci yayi gaba dashi.

Husnah kau tana haurawa ɗakinta ta ɗauki wayar ta tare da kiran Abbah.

Yana ɗauka suka gaisa yace" Husnah badai wata matsala ko.

Zuciyarta nata ingizata akan tafadamai Yayin da wata ke nusar da ita cewa bazai
yarda ba tinda bata da hujja.

Alhamdulillah kiranka nayi mugaisa,Abba naji kamar voice ɗinka tayi low Lafiya tace
hawaye na zubomata.

Ɗan Murmushi yayi yace Husnaty karki damu lafiya kinji,Kina bukatar kudi ko zaki
sai wani abu? .

Aa Abba akwai sauran wayan da kabani,Sai dai Abbah akwai wata Tsohuwa..
Anan ta koramai magana su Inna da Taimakon da take so ya masu, wanda take shima
yaji ya cika da tausayin su.

Yace ki karɓomun Account Number Shekh din naku sai in turomasu wani abu yakara
jari.

Daɗi taji sosai kamin ta kashe wayar tayi kwance ta lumshe ido, a'hankli tace zanyi
kewarki Inna da Malamina,Ina Tausayinki sosai, Allah yabani ikon faranta
ranki,inajina cikin nishaɗi da walwala aduk sadda na ganku,ina bukatar sararin da
zan kasance daku akoda yaushe, Inama yYah sadam baizama shamaki tsakanina daku ba
da yanzu ina tare da daya daga cikin ku,Inama Yah sadam mutumin kirkine daya
kasance mai tausayin ku..

*Yah Shekh*

Tin 8 Yake tsaye gaban window Yanajiran shigowar Husnah gidan nasu amma shuru,
harkokin lokacin makaranta yayi batazo ba, Da saurin sa yafita yashiga Ajin nasu
Nanma shuru,Zama yayi dan karsuga kamar wani abu yayi shuru,An ɗauki lokaci amma ya
kasa komi , Sai Muraji'a dayasa sukaitayi dan yakasa ganewa Balle ayi batun yimusu
ƙari, Wani irin kunci da zafi yakeji a zuciyar shi,miyasa taki zuwa,Allah ya sanya
tana lafiya,kodai Mijinta sake dukanta yayi,To kodai yafadama Inna taje tagani ko
lafiya,kai mijin baya barin ashiga gidansa,Yah Allah yafada a fili tare da rike
kansa dake barazana fashewa.

Dakyal ya iya mikewa Yanajin Jiri ko sallama baimasuba ya fita .

Hafsah tace.
" YAH SHEIKH Gabaki Ɗaya ya canza,Ni matsala nike hangowa ƙarara a idonsa,ga kawata
yau batazoba Allah yasa itama lafiya.

Wata farida dake kusa da ita tace .


"Nima dai narasa gane kan Yah Shekh , Kila kuma Aure yake so ko soyayya ya faɗa kin
son Ustazai akwai iya afkawa baki ɗaya.

Gabki ɗaya suka sanya dariya sukai addu'a suka tashi badan lokacin tashin yayi ba
sai dan Babu malami.

Dakyal ya iya shiga gidan su wani irin jiri yakeji.

Cikin Sa'a bai samu Inna wajeba da sauri ya faɗa dakinshi tare da kwanciya ya rike
Kanshi ,Tare da sanya hannu hagunsa ya dafe saitin zuciyarshi dake mai wani Mugun
Duka dam-dam.

"Karki gujenk,kizo gareni Husnaty, Dan Allah karkibarni My life, yafaɗa da karfi
tare da sakin kuka kamar jinjiri,da kanshi yake tausayin kansa dan zuciya takaishi
ta baro,Wayar shi ya jawo amma abin takaici ko number ta bashi da ita, Ina ma
amfani yafada a bayyane tare da kifewa ya lumshe ido hawayen suka cigaba da
kwararomai wanda sune kawai in yana fitarwa yake samun sauki nawin da zuciyar sa ke
mai.

*Bayan kwana ukku*.

Sadam ne tsaye bakin wani katafaran Club bayan Sallah isha,Duk wani Tantiri in
yakai shege anan yake tsayuwa maza da mata.

Ga mutane nan nata harkar gabansu maza da mata cikin shiga ta rashin mutunci,Ada
yayi niyyar watsa da magana Ɗan Iya Amma tinda yaga anyi kwana biyu mai gidanshi
bai nemasa ba Ya aminta,Har waya yamai ya ɗauka suka gaisa lafiya klau bai magana
kudi ba,sai yaji ya sake yarda hakan yasashi yana gyagyijewa yafito dan neman
Wayanda zai huta dasu.

Yam mata keta kawomai hari saidai ya lashe baki dan an riga an'mai katanga dasu.

Watace ta karshe da tazo tana ƙoƙarin goga jikinta da nashi yasanya karfi ya
turata, Afusace yace mizanyi dake namiji nike nema ɗan uwa.

Ido ta gwalo tana watsamai harara tare da cewa Ashema karamin dan iskane,Bari in
hadaka da Bashow ubanka ne a luwaɗi.
Anan ta shiga kwalama wani saurayi kira dagacen yataho cikin kasaita yasha wanka
yagaji da haduwa yana sanye da kananun kaya sau kamshi suke.

Wucewa tayi tana taunar cingom tare da cewa Irinkune tayi gaba.

Bashow take idonshi yayi jawur sha'awa ta Motsamai, Ganin sadam kyakywa ajin farko
gashi da gani ya jiku da naira,Rungume Sadam yayi daga tsaye tare da tura bakinsa
cikin na Sadam.

Da sauri sadam ya kawar da kanshi yana fadin" miye haka ? Dallah muje kaji kana
ɓatamun lokaci.

Jikin bashow har rawa yake suka dauki hanya,Kamar dai yanda Zuma Tamai haka shima
yamai akan Hotel zasuba?

Eh yace mai kawia Yayi shuru.

Bashow bai kawoma kanshi Sadam nada mataba,Kai tsaye gidan sadam suka nufa bayan
yashiga da motar ya fito yana bubbaɗawa yayo gaba yana faɗin biyoni.

Bin bayanshi Bashow yayi tare da rike hantsar wandonshi dayakejin zata fasa ta
fito.

A palo suka zube Sadam ya kalleshi sosai yaga baida wata makusa.

Shikam bashow a matse yace ka kawoni kuma ka zubamin ido.

Mai yasa kukecin jinsunku wai? Nifa nafi jin dadi inyi mu'amullah da mace sama da
namiji..

Dariya sosai Bashow yayi kan ya gyara zama yana dan zuge zif din wandonsa,Dan
yasamu Sukuni , Kan yace .
" Wannan harkar babu abinda yakaita saurin kawo kudi,Kana manyan alhazawan nan duk
kudin dakakegani suna dasu to wannan harkar suke mafiya yawan su,kai kanka zan iya
rantsuwa akan cewa kudi kake nema dan haka akwai wayanda sukai booking dina maza
muyi abinda zamuyi Ka sallameni in wuce.

TSaki ya danyi kamin yace banason inajin wannan zafi .

Bashow ya zro kwalba kamar ta zuma yana mai fiddo gabanshi ya shafeshi tass.

Lokaci daya sadam yaji ya burgeshi ganin irin Halittar shi, Hakan yasashi Yayi tik
a palon suka para aikata masha'arsu, wanda duk Bashow ne gwani na gwanaye shine
keta sarrafa Sadam ahankali yanamai abunda gobe zai kara.

Wani masifaffan daɗi sadam yasamu kanshi daji lokaci daya ya fara wani gurnani yana
surutu daɗi.

Cikin baccin daya saceta bayan tagama sallah takejin waji nishi, buɗe idonta tayi
tare da kallon wayarta dake gefe ta kunnata taga 9 bata yiba, tashi tayi cikin
sanda ta dan fara fitoda dan taga ko lafiya.

Ɗakin Sadam da bude taga wayam ba kowa hakan yasa tafara kokarin komawa
daki,Tinowa datayi da bayajin dadi kwana biyu tana shedar ko fita bayayi yasa
cikin rauni irin na mace tare dajin babu dadi ko bakomi dan uwantane musulmi kila
yana cikin wani hali kwara tazo tagani koda abinda zata taimaka mai .
Turuss ! taja ta tsaya lokacin da idonta ya mata tozali da abinda wanda ake
ikirarin mijinta ke aikatawa,*LUWAƊI*Ta faɗa a razane cikin ihu, wanda ihun nata
yasa Sadam dake kan Bashow dago jajayen idanuwanshi ya kalleta,Bai razanaba bai
tsorata ba saima Bashow ne ya ɗan Furgita.

Tsawa daya dakamata akan ta kauce tabashi wuri ta dawo da ita hayyacinta.

Cikin wani irin tashin hankali tayi sama tafada kan gadonta ta fashe da kuka, Takai
awa ɗaya Kwance kamin kuma kamar an zabureta ta mike ta sakko da gudu tayo
ƙasa,inda ta iskeshi kwance dagashi sai hyajeran wando yana latsa waya fuskarshi
fess sai murmushi yake dan chart yake sa Bashow yana faɗamai yanda ya tsorata
dayaga Husnah shikuma yana fadamai yanda matsayinta yake awajen shi da irin dukan
da yakemata da Tsoron shi datake sai dariya suke.

"Yah sadam Dami na rageka da kake wulakantani , Zan iya jure ganin kana mu'amullah
da mata amma wallahii bazan jure ganin kana mu'amullah da jinsinka ba, LUWAƊI
fa,Kason hukunci da makomar mai aikata wannan abun kuwa,mi zakaji,kana shiga cikin
najasa dan'uwanka mizaka samu? Wallahi barinka zanyi bazan iya zama dakai ba,Ka
kasheni da Yarinta ta,kana kawoman katti agidan aurena na sunnah,Kana faɗi masu
yanda kakw man,agabana kake kwanciya dasu bakajin kunyar mahaliccinka Balleni
banza,mikake so? mukake nema daga garesu,Baka tsoron Allah ya ɗauki ranka a wannan
yanayin muzaka cemasa in'ya tasheka akan abinda kake aikatawa..

Tashi yayi jikinshi ya ɗanyi sanyi da kalaman ta, kamin ya isa wajenta yace .

"Husna,Asara data afkamun ita tajani aikata wannan, Nan ya shiga koramata iftilain
daya faɗamai a rana ɗaya da Abinda Ɗan iya yace.

Wani murmushi ta saki dayafi kuka ciwo kana tace"FAMAN YATAWAKAL ALA LAHI FAHUWA
HAZBUN".

*Wanda duk yayi tawakkali da Allah, Allah zai isar masa*

Danmi bazaka fuskanci Ubangijinka ba Akan jarabta da yama,Akan mi zaka hada laifi
goma da ashirin,ga shirka ga zina ga luwaɗi Hazbunallahu wani Imal wakeem, Ace
mijina duka wannan manya manya zunubban yake aikatawa bazan iyaba, Dan Allah ka
sake ni bazan iya zama dakai ba.

Babu saki Atsakanina dake har abada,Saboda mahaifinki bai Can-canci yamun kyauta in
mayar masaba,amma ina iya Miki Alkawari akan duk ranar daya mutu yabar doran kasa
to zan iya sakin ki.
Kana wannan magana tamu tazama sirri,wallahi wallahi kika fadama wani sai kingane
shayi ruwane.

Cikin kuka tace .


"in'gane mana,miyayi saura dama a ragowar farin cikin da nike ciki,Tinda na aureka
bana samun farin ciki dai-dai da kwayar zarrah,In kaso ai saika fadama Abbah nah
abinda ka rasa shi mai iya baka ne ka sani.

Ke dakata!Tin yaushe Abban naki yazama matsiyaci Matalauci,wanda kika sani da


bashine yanzuba,A ina yaga arzikin da zai iya bani wayan nan ....

Tass ta daukeshi da bahagon mari jikinta na rawa fuskarta Tayi jajur.

"Abba na ba matsiyaci bane kai ne matsiyaci,Kuma insha Allah balai da masifa yanzu
kafara gani tafafa tana kokarin fita daga gidan baki ɗaya..

Hankalinshi yatashi jin Darbatun waheeda datamai,Ganin ta daki banza zata fita
yasashi cikin zafin nama jawota ya yaryarfamata mari,kamin yace wallahi Saidai ki
mutu,Luwadi ko yanzu na fara ya watsar da ita gefen kujera kamin yasam kofar key
yace baki ba sake zuwa ko nan da bakin get.

Iya Dauriya Shekh yayi ganin kwana ukku baisata idoba yasa ranar Alhamis ya shiga
dakin Inna ya sameta kwance tayi nisa a Tinaninta,.

"Habeeb shigo man. tafafa tana tashi saune.

Shiga yayi ya zauna yace.

" Inna bazaki gano makwafciyarki ba,Inaji ajikina tana cikin damuwa,Kinson halin
datake ciki,Yakamata ki gaida mai gaisheki.

Inna ta sauke ajiyar zuciya kamin tace .


"wallahi HABIBIEEE tinaninta nike,Kuma ina tsoron zuwan nawa ya jawomata
matsala,Gashi ni bani da Number ta balle ka kirawoman ita inji ko tana lafiya.

Cikin sauri yace.

"Yawwa akwai kawarta hafsah naman Abdallah kishiga gidanta ki samo dan Allah sai in
kiramaki.

Tashi tayi tana fadin "ka kawo shawara Ɗan nan ,Mayafi tasa ta fita tashiga gidan
Hafsat,wanda ya kasance katafaran gidane na alfarma dagani tana hutawa ,Yaronta
daya Abdallah.

Cikin girmamawa ta tarbi Inna tare da faɗin" Inna mairo munyi fushi mun daina
ganinki.

Dariya tayi tace .


"Hafsah kenan,Ina mijin nawa.

Tace yana bacci tare da kawomata ruwa da abinci tace ta koshi Allah amfana.

Tason bazataciba dan Inna akwia tsayayyar zuciya ko alama bata da kwadayin abin
wani.

Zama Hafsat tayi tana turo baki tace 'Ai dama nason kyamata kike kuma wallahi na
iya girki.

Dariya sukayi su duka kamin Inna tace wallahi zuwa nayi inji ko kina da number
Ma'u,wata sabuwar daliba da aka kawomaku,Yarinya tashiga raina to kuma kwana biyu
na bar ganinta nace bari inzo in karba.

Hafsat Ɗahiru tace wallahi Inna nima tana raina,Inata mamakin miya hanata zuwa
makaranta ranar lahadi,to kuma ina tsoron mijinta karya koroni tinda ba ashiga
gidan danaje na dubota.

Inna tayi jim batare da tace komi ba.

Rubuta mata tayi tace gashi nima bari in'samu almajirina ya shigo sai in'sai kati
in kira.

Inna ta karɓa tayi gidiya ta tashi tafita.

Tana fitowa a kofar gida taga Yah Shekh,da Azamar sa yayo kanta har tana Mamaki.
"Inna kinsamu ?ta baki? itace ko? ya fada a jere akuma furgice haɗi da zallar farin
cikin dayasa Inna sakin baki ta na kallon sa

Kai kawai ta dagamai tana mai kallon mamaki kamin ta shiga gida yabi bayanta yana
mai sanya Credit ɗin 500 ɗin daya saya dan yasamu isashen lokacin jin matsalarta.

*Alhamdulillah ,Insha Allah gobe zangana free*.

Masoyana ina godiya naga sakwannin comment ɗinku,nagode sosai,Yayin yawan da bazan
iya mayar waba one bye one,Ina sonku sosai Allah yabarmu tare.

Jiya comment akan yanda abubuwa suka jagulema Sadam ya sani dariya.

Karku manta ita jarabta lokaci daya take zuwa,idan kuma kayi hakuri sai kaci ribar
jarabawar ka.

Kudai karku bari abaku labari,kuyi hanzari fara biyan kudaden ku ta account Number
nah kamar haka.

*1479603206 Jaiz bank Amina Ɗahiru

Ko Whatsapp Number na kamar haka.07038423451

Kar wanda yamun transfer kati ta wannan layin,Ka ɗauki photo katin kawai ka turomun
ngd.

UMSAD MAKENTOSH

*Makentosh*
*Makentosh*
*Makentosh*

Ina macen da ta isa takejin takai Hajiyar gayu.

*HMMM DA SAURANKI HAJIYATA INDAI BAKYA AMFANI DA MAKENTOSH*

Matso kiji hajiyata

Kamar yanda kuka sani UMSAD INCENSE ta sake zomuki da wani sabo sahihi mai suna
MAKENTOSH

MAKENTOSH wani sirrine nasu na mutan Maiduguri,yana da masifar kyau yana hade mace
gam koda haihuwa goma tayi,ina uwargida ina amarya ina budurwa ina zawara duka dai
gudun'muwace daga mai kishinku har kullum UMSAD INCENSE.

Ina baku shawara da ku nemeta dan magance matsalolin da suke faruwa damu tsakaninmu
da mazajenmu dan gyara shinfiɗarmu kai tsaye.

Ni Ummy Aysha shiyasa na kasance shalele awajen mai gidana saboda gabaki ɗaya
sirrin gyaran jikina yana Tattare da gudun muwar UMSAD INCENSE shiyasa koda yaushe
muke cikin walwala da farin ciki da mai gidana🥰.

Dan neman farin ciki akoda yaushe tsakanin ki da mijinki ki tuntuɓeta a wannan
layin
Sayen nagari maida kudi

UMSAD INCENSE 080 288 27241

❤️ *MATAR AURE* ❤️

*NA*

❤️ *UMMY AYSHA* ❤️

2️⃣1️⃣2️⃣2️⃣ 2️⃣1️⃣&2️⃣2️⃣

LAST FREE PAGE🥰

GA MAI BUKATAR SAYEN BOOK ƊIN MATAR AURE 300 NE,SAI YA TUNTUƁENI TA WANNAN NUMBER
07038423451
Ko account number nah kamar Haka.👇

DAHIRU AMINA, Zenith Acc. is 2860983400.


Ko katin 300 MTN ko Glo.
Banson Transfer credit ga Number nah ,kumin magana zan baku wacce zakusa ngd.

"Cikin rawar jiki yake sanya Number muryanta kawai yakeso yaji har ya gama kamin ya
danna mata kira yana mai lumshe ido.
Ido kawai Inna ta zubamai zuciyar ta na bugawa.

A dai-dai wannan lokacin da Yah Sheikh ke kiran Husnah itakam tana nan inda ya
kifar da ita kwance tana kuka dan saman hannuta ta faɗa.

Jin wayar ta dake vibration yasata mikewa A'hankali ta tashi ta haura sama,tana
shiga dakinta ta rufe tare da kwanciya akan gado kana ta zaro wayar dai-dai lokacin
da aka sake kira tayi picking call ɗin tayi shuru.

Ba haka yasoba yaso tayi magana amma tayi shuru sai ajiyar zuciya take saukewa..

"Are you okay Husna?

Azabure ta kalli wayar Tata tana ganin bakuwar number ce,amma kamar muryar Malamin
ta takeji.
"Yah Shekh tafada cikin low voice tana addu'a Allah yasa shine,Tana bukatar Addu'a
shi.

"Na'am, Affuwan ban miki sallama ba.

Assalamu Alaiki Warahmatullah wa barakatuhu.

Amsa masa tayi kana ta gaisheshi tana faɗin" ina Inna?.

Wata irin kunya ta kamashi tinowa da Inna zaiba amma shi ya ɗauka , A'hankali ya
juya suka hada ido da Inna datazama butun butumi jin yanda yake yin kasa da murya
ba wami tazarane tsakanin suba amma bataji miyake faɗi.

Wayar ya mikamata yana matsawa jikin bango ya jingina yana jin yanda buguwar
zuciyar shi keta ƙasa tana raguwa.

Bayan sun gaisa da Inna,Inna tace.


"Husnah Ashe dai baki yafemunba akan laifin da namiki,shiyasa kika ɗauke kafarki ko
makaranta bakya zuwa ko. To ga gida na nan ya cika da shara da itama muke tada kai
kuma bazan shareba sai kinzo tafada cikin zaulaya.

Murmushi mai haɗe da hawaye tayi kamin tace.

" Inna ina cikin matsala, Inna ki tayani Addu'a, kikuma sanya malamina ya tayani,
Inna ya rufeni babu hanyar da zan fita a gidan nan, Nagaji inason komawa gaban
iyayena, Inna zuciyata akoda wane lokaci zaya iya bugawa saboda yanda nike tanamin
Azabar zafi,Ki yafeni ki ce da Yah Sheikh ya yafemun,Ku nemamun Gafarar Yan uwana
koda bana raye.

Kuka Inna takama tana faɗin.


" miyafaru Husna, Dan Allah karki tafi ki barmu.

Wuff Shekh ya kwace wayar cikin rawar jiki kamin yatashi ya fita ya shiga dakin shi
ya rufe ,Daɓas ya zauna yanajin yanda take kuka A sanyaye.

"Ina zakije,mike faruwa dake,bakince mahaifi kika daukeni ba, in'dai har dagashe
kike to kifadamun damuwarki, Nikuma zan baki hanyar da zaki tsallakema matsala ki
Insha Allah,uhm Inajinki Bab...
Datse halshensa yayi da karfi jin abinda zai furta.

"Yah Shekh.
Na gama Auran nan.
Bazan sake Aure ba har abada,bankaru da komiba a wajen zaman takewar AURE sai bakin
ciki.

"Um um Uwata kidaina cewa haka ,Insha Allah zan baki farin ciki , Zan rayu dake
akoda wane lokaci, inaji ajikina kinkusa dawowa gareni, Zan tarairayeki fiye da
kwai,zan sharemiki hawayenki baki ba kuka sai in nafarin...

YAH SHEIKH ! mikake nufi ta fada tana fiddo ido cikin tsoro tare da katseshi.

Kanshi Ya dafe a Hankali kuma yace'' Astagafurullah.

Kamin yace"Ok ina nufin nida kike kira mahaifi duk zan maye miki gurbin abinda kika
rasa, Insha Allah,zanyashi in nema da iya karfina dan ganin nazame miki maganin
damuwarki kinji,fadamun abinda ke damunki Uwata.

A'hankali tafara bashi labarin abubuwan dake faruwa tindaga dukan da akamasa har
zuwa yau marin datamasa da dukan dayamayar mata.

Gabaki daya jikinsa rawa ya ɗauka idonshi yayi jawur ranshi ya ɓaci matuka.

"Afusace cikin daka tsawa yace" Waike baki da ɗan uwan da zaki fadama,saikace daga
sama kika fado,yazakiyi zaune yana dukanki macane fa ke ,zai iya dukanki a inda
zaki nakasa har abada yinsa ba sonki yake ba.

"Yah Sheikh yanamun barazana da in'na fadama wani.

Fushinsa ya sassauta kana yace .

"Babu abinda zai maki wanda Allah baimiki ba,ina Yayyan ki?

Tace" suna gidajen su.

Yace'''' ok zan turo miki kati ki kira Babbar Yayaki ki fadamata abinda ke
faruwa,yanda kukai sai ki fadaman ya kashe wayar yana sauke numfashi.
"Habeebullahi !.

Inna dake tsaye bakin window ta kirashi.

Fitowa yayi yana tsuke fuska.

Miyayi zafi harda rufe kofa.

Inna yarinya nan na cikin matsala ko ince haɗari, Dole ta samu jigo masu tsayamata
tinda bata da kowa,zanje indawo yace'' yana fita.

Kai ta gilgiza tana fadin "HABIBIEEE bamu da kowa karkaje ka ballomun rigimar da
bamu da yanda zamu fitar da kanmu.

Koda ya siyo katin ya turama Husnah Tare da Cewa tayi abinda ya dace bazai sake
kira ba karya jamata matsala,Shawarwari yabata daga karshe yasa Bissalam.

Murmushi tayi tana sawa taga na 500.

Sosai tausayinsa ya kamta tason yar Ribar sace ya kwashe.

Wani kwarin gwiwa ta samu kanta a ciki, Hakan yasa takira Aunty Aysha.
Bayan sun gaisa Husnah tayi shiru.

Husnaty Abbah yadai ! Yau ko akwai magana naji kinyi shuru sai sauke numfashi kike?
Ko munsamu sabon Baby ne tinda wancen ya fita?.

Aunty,gida nikeso in'dawo.Cewar Husnah.

"Gida kuma Husnah? ki dawo ko kizo ki gaishe dasu Abbah ki koma?

"Aa Aunty inason kashe Auran nan ne.

"Me! Ashe baki da hankali, Yau da ba Yah Sadam bane mijinki da sai ince Cuta miki
ake, Amma ai mu munson kina hannun nagari, karki sake wannan gangancin da
hauka,Karma kibari Abbah yajiki wallahi,kanki farau aure wani gari, Allah yabama
wayan da ake kaisu wata kasa cen uwa Duniya su suce mi?

Kuka tasamata sosai kamar zata fasa waya.

Lokaci daya A'isha ta sauko ta cika da runin gami da tausayin yar kanwar tasu,
A'hankali cikin lalashi tace .
"Husnah kiyi hakuri amma bazan baki goyan bayan ni ina gidan Aure na ba ke kuma ki
dawo gida.

"Aunty taya zan zauna da mazinaci,Ɗan Homo,Mai dukana kamar jaka duk sadda yaso?.

A'isha tasaki salati kamin a fusace tace"Husnah baidace dan kingaji da zama dashiba
kimasa wnanan sharrin, banso kinji ?kuma kibar haka dan Allah..

Cikin bacin rai tace.


" Shikenan amma wallahi billahi duniya zanbi,in'banzo garekiba gawa zanzo Yah
aishai,inata maki magana amma kina karyatani, Sadam azzalumine ruwa biyu ne,bari
inturo miki dukan dayamun ga fuska saikiga sheda ta kashe wayar tana hawan Whatsapp
ta turamata photon fuskar ta, kana ta bita da Voice.

"Aunty baya bani abinci mai daɗi sai wanda zai tasomun da baseer, kamar wanda ya
daukeni gidan bursuna.
Yanzu abincin ma baki ɗaya babu shi yakuma ki siyomin, Allah ya taimakeni wayan nan
kayan da Abba yabani da yanzu banson ya zanyiba,ki taimakaman yar uwata ki saurari
kudirina ta turamata .

Aysha nagamajim voice din tafara salati jikinta ko ina rawa yake,Tinda suka taso
sunson cewa Husnah mai sauki ce cikin yaran Abba,Bata da hayaniya bakuma ta karya
ko ahaɗa baki da ita ayi sai tace Allah yahana babu kyau,Shiyasa Abbah yafi sonta
dama gata da Sunan mahaifiyar sa .

Bata tsaya mayar da reply ɗin voice inba ta kirawo Husnah.

Tana ɗauka tace .


"Husnah miyasa tini baki fadaba,wannan ramar da kikayi ta lafiya ne?

Uhm Aunty kenan,Ke kanki bagashiba dakyal kika yarda balle Abban, Nidai dan Allah
kizo ki Ɗaukeni kawai , yanzu haka yamun targaɗe wallahii hannuna ciwo yake.

Ajiyar Zuciya Aysha ta sauke kamin cikin fada tace "kifita daga gidan mana dan
ubanki a dubamaki,Baki da abokan arziki koya?.

Aunty ya rufe gida tace cikin rawar murya.

Husnah yanzu Abban mu bashi da lafiya hawan jini ya tasar masa ko aiko baya
zuwa,Umma ke kula dashi,kinga baidace ace mukai maganar gida ba Yanzu sai yaji
sauki,ke koda mun kaita yazama wajibi mu samu hujjar da zamu gamsar dasu,kinson
matsayin sadam awajen Abbah,bazai taba yarda ba har sai in yaga abinda yake ido da
ido.

Yanzu shawara da zan bako anan shine,kison yanda zakiyi, Duk sadda kika kamashi a
harkar ki dauki photon sa ko kimai vidio, Hakan shine kawai gamsashiyar Hujjar
mu,Nikuma na maki Alkawari dakaina zanzo in daukeki,ke mudukama zamuzo dan kowa ya
ganema idonsa kinji?

Shawarwari tabata kamin suyi sallama ta kwanta tana matsa hannuta da'yayi jawur
kuma yaɗan kumbura.

Tashi tayi dakyal jin yanda cikinta ke Rarakewa ta buɗe ledar ta, Sara bata barin
dame ,gabaki daya ɗan abinda ya ragemata baifi biyar ba, biscuits ukku sai Bounty
guda biyu.

Yazama dole
ta dawo yin azumi kota samu sauki.

Daya ta ɗauka taci tasha ruwa tayi kwanciyar ta..

Ahaka suka jera sati daya tsakanin sadam da Husnah babu wanda ya sake neman wani.
. Tin hannuta na kumbura haryazo ya warke dan kanshi sai abinda ba arasa,zuwa
lokacin tafara galabaita da yunwar dake cinta saboda tana azumi ba wadataccen abun
sahur balle na buɗa baki.

Wata talata ce da yamma taji karar motoci Agidan nasu wanda ya tabbatar mata da
bakine sukayi.

A'hankali tafara jiyo hayaniyar su sadam hakan yasa ta lallaba ta mike dan jiri
takeji sakamakon yunwar dake cinta,sakkowa take cikin natsuwa,inda ta iskesu baje
palo shida wasu hamshakan mutane sani tini Sadam yazama dan hannu a harkar
Homo,,har gida ake zuwa a nemesa abasa kudade,ba kowa yamai wannan hanyar arzikin
ba acewarsa sai Bashow.
Yanzuma baje suke palon sunata shewa sunkai su goma ,Ga wasu manyan kuloli dake
gefensu shake da abinci ciki na alfarma.

"Yah sadam ka taimakamun da abinda zanci Husnahhh tace jikinta na rawa.

Ke miye ya sakko dake ,maza koma,bake yar iska bace wuce kiba mutane wuri bakiga
nayi baki ba?.

Wani Hamshakin Alhaji dake zaune kusa dashi ya dafashi tare da cewa "Maji dad'i
(SUNAN DA SUKE KIRANSHI DASHI KENAN) kabarta,Samata kaza taci albarkacinka,Inacewa
itace kake bani labari.?

Sadam yace" Itacefa shegiyar Alh Cakwai.

Haha! Yayi dariya tare da tashi ya zubama Husnah shinkafa da miya lafiyayya, Ya
ɗauki wani flat ya zubamata peper chicken ɗin dake ta Tururi sai kamashi yake,Kana
ya Tsiyaya wani lemu dake cikin wani Glass cup ya ɗora .
Da kanshi ya mike yana murmushi ya dosota,hannuta yafara ƙoƙarin kamowa da sauri ta
kauce tana harara shi.

"Karba kije kici kinji Tsuntsuwar Sadam..

Banaso tace tana juyawa zata koma..

"Kaga irinta ko Hajji Cakwai, Dan Allah kazo kaci ka tsumu muyi shagali.

Dariya suka fashe da ita kamin yace "Wallahi naso taci,data kwana ihu babu mai
kaimata ɗauki,Nan sukaci suka koshi sun kwashe awa daya kamin ko wannen su yazamana
tsirara.
Sadam injin yafara aikata masha'a dasu,saida suka samu natsuwa kamun ko wanne ya
bashi kudi sukamai sallama suka tafi.

A'hankali yan unguwa suka fara gane abinda Sadam ke aikatawa, Hakan yasa da yawansu
suke Allah wadai da abinda ke faruwa,da damansu sun tsaneshi suna bukatar yabar
unguwar saboda gudun Lalacewar Tarbiyyan Yaran su,Yayin da matasa kejin zasu iya
cinnama gidansa wuta ya kone kowa ya huta daya jazamasu balai da masifa,wasu kuma
sukance A haaɗasa da hukuma, Yayin da da dama basu goyi bayan wannan ba saboda suna
ganin cewa yanda manyan motoci ke kai da komo a gidansa duk na manyan mutanene ko
an'kaishi babu inda wannan zaijezai dawo..

Husnah na hango kwance bisa gado tayi wata bakar rama.

Wayar ta dake gefe ta shiga Ring Dakyal ta ɗauka.

"Husna kina lafiya? Inna tace

Um! tace cikin wani yanayi dan bata gane komi.

Husnah ! Husnah !!!.

Inna tashiga kiranta amma bata iya magana.

Innalillahi wa inna ilaihi Raji'un HABIBIEEE wallahi yarinya nan bata lafiya karfa
ya kasheta bakaji yanda take magana ba.

Yah Shekh da ya zuba wata uwar rama sai kasumba data cika fuskarsa yabuga tagumi
yayi shuru.

HABIBIEEE gidan cen zani inma ya kasheni ba komi.


Inna da mutuncin ki baidace kishiga gidan wancen mutumin ba,banaso yamiki wulakanci
tacikima addua nike Allah yafito da ita,Yana fadin
Haka ya tashi yaje yayi alwallah ya hau nafilfili yana rokon Allah yaba Husnahhh
mafita .

Washe gari Husnah na kwance magashiyyan yunwa zata kasheta.

Dakyal ta iya bude ido ta tashi ta shiga toilet ko tsayuwa bata iyawa,Ruwan pampo
takafa kai tasha sosai,lokaci ɗaya kuma zuciyar ta tafara tashi ta shiga kakarin
amai amma bataiba.

Dakyal ta iya dawowa dakinta inda tashiga neman kudinta dan so take ta fita tasamu
abinda zataci..

Gabaki ɗaya kuɗin ta dauka tare da wayarta kana ta fito A'hankali jikinta na rawa.

Nishin su sadam ta dingaji yana gurzar wani Dattijo, su duka ihu suke najin
dadi,Basa ko tsoron alylah,ga kofa abude baya tsoron wani ko zai iya fadowa.

Watarta ta zaro ta fara daukarshi photo A'hankali tanayi gabanta na bugawa.

Kamin kuma ta tino magana Aunty Aysha


*ko kimasa vidio*.

Da saurinta ta fara daukarshi vidio Ƙafafuwanta na neman yar da ita saboda yunwar
datacita ta cinye.

Ido ta lumshe dan bazata so ta iya kallon abinda yakeba.

"Kutumar jar bura'uba nikikema Video Husnah?.

Awani irin zabure ta buɗe idonta sukayi ido huɗu dasu duka biyun suna ƙoƙarin sanya
wando.

Arikice take kallon kofa tana kuma kallon shi.

Ganin ya dumfarota gadan gadan taji wani kargi yazomata aguje tayi hanyar fita.

Cikin Sa'a get dinma a saye yake.

Budewa tayi da gudun da batason zata iyaba ta fita bata tsaya ko inaba sai zauren
gidan Inna, Tana maida kofa ta rufe kamin ta faɗi tim ba numfashi..

Sadam kau a gigice ya fito yana kalle kalle ko maikama da ita baiganiba.

Jikinshi rawa ya ɗauka yana mai dora hannu aka yace shikenan tagama dani ta tonaman
Asiri yanzu da wane ido zan kali mahaifinta kilama gida tayi ,tinowa da hakan
yasashi zabura ya faɗa motarshi ko magana baima wannan dattijon dake kwance ko
ajikinshiba ya shiga mota Yayi tasha,Iya nema ya nema,duk wata tashar dayason zata
iya zuwa yaje amma shuru baiganta ba.

Alhamdulillah
Nagama free maiso yabiya 300 dinsa dan samun cigaba.

Hmm karkubari abaku labari.


*Shin ya kuke tinanin Abba zaiji in'yaga video nan?*

*Ya kuke ganin Hajjo zataji ace jikanta yayi wannan ɓarnar*?

*Ina labarin zuma? Mikuma take shirin aikatawa*.

*Shin Sadam zaibi husnah Jigawa koko zai iya zama gidan ko barinshi zayyi*..

*Ina labarin kudin da ɗan Iya yace yabashi ya bada koko*.

*Ina iyayen Yah Shekh*?


*Su waye su kansu su Inna*?.

*Ku biyo Yar mutan katsina ku kwashi labari akan farashi mai sauki Yanzu wasan zai
fara*

UMSAD MAKENTOSH

*Makentosh*
*Makentosh*
*Makentosh*

Ina macen da ta isa takejin takai Hajiyar gayu.

*HMMM DA SAURANKI HAJIYATA INDAI BAKYA AMFANI DA MAKENTOSH*

Matso kiji hajiyata

Kamar yanda kuka sani UMSAD INCENSE ta sake zomuki da wani sabo sahihi mai suna
MAKENTOSH

MAKENTOSH wani sirrine nasu na mutan Maiduguri,yana da masifar kyau yana hade mace
gam koda haihuwa goma tayi,ina uwargida ina amarya ina budurwa ina zawara duka dai
gudun'muwace daga mai kishinku har kullum UMSAD INCENSE.

Ina baku shawara da ku nemeta dan magance matsalolin da suke faruwa damu tsakaninmu
da mazajenmu dan gyara shinfiɗarmu kai tsaye.

Ni Ummy Aysha shiyasa na kasance shalele awajen mai gidana saboda gabaki ɗaya
sirrin gyaran jikina yana Tattare da gudun muwar UMSAD INCENSE shiyasa koda yaushe
muke cikin walwala da farin ciki da mai gidana🥰.

Dan neman farin ciki akoda yaushe tsakanin ki da mijinki ki tuntuɓeta a wannan
layin

Sayen nagari maida kudi

UMSAD INCENSE 080 288 27241

2️⃣3️⃣2️⃣
&2️⃣
4️⃣4️⃣

Domin mallaka naki kai Tsaye turo kuɗin ki ta wannan account ɗin 300 kacal.
ƊAHIRU AMINA, Zenith Acc. is 2860983400.Domin neman karin bayani Tuntuɓarni a
wannan Number 07038423451
""Inna dake Shanyar kayan wankin ta taji faɗuwar Abu da rufe kyaure lokaci ɗaya,
Da sauri ta ajiye tana fadin.

" Subhanallahi! Minene haka ta nufi zauran dan ganema idonta.

Turuss taja ta tsaya ganin mace kwance kamar gawa sai uban kudi da wayarta dake
gefe duk sun zube .

Zabura tayi tana dora hannu aka takoma ciki da gudu tana kwalama Sheikh kira.

Dakyal ya iya mikewa ya fito yana tafiya A'hankali hannusa dafe da saitin
zuciyarshi dakemai wani irin nawi da ciwo.

"Habib !HABIBIEEE!! gaw..gawa aka ajiyemuna Soro nashiga ukku na lalace cewar Inna
Dakyal jikinta na rawa.

Baice komi ba sai fita da yayi yana bin bango Inna tabi bayanshi a tsorace ko kula
da yanayinshi bataiba.

Tsaye yayi yana karemata kallo yanajin buguwar zuciyar shi na karuwa , Wanda ke
tabbatar mai da in yana kusa da Husnahhh ne kawai yakejin haka.

"Inna Husnah ce, yace yana zamewa ya zauna dan kafarsa bazata iya ɗaukar sa
ba,Baison a wane matsayi zai sameta ba,Shin matatta ko rayayya.

"Kaida bakaga fuskarta ba yaza'ayi Kagane Habib? .

Inna taimakeni ki budeta dan Allah yace cikin karaya.

Gabaki daya jikinta rawa yake ta bude Hijjob ɗin data rufe fuskar Husnahhh, sai
gata kau ta bayyana.

"Husnahh Inna ta kwalamata kira tana fashewa da kuka tare da jijjigata amma shuru.

Tin sadda Hasashen Yah Shekh ya tabbata na ganin kyakyawar fuskarta ya zabura ya
mike.

Gabaki daya ya jawota jikinshi Yayimata ɗaukar yan yara ,kana yasaki kuka sosai
yana dora kwantaccen gemen sa akan goshin ta.

Kamin A'hankali ya fara huramata iskan bakin shi cikin hanci,amma shuru batayi ko
motsi ba.

Taimake ta HABIBIEEE dan Allah Inna tace cikin tashin Hankali.

Jarumta ya aro yanajin faɗuwar gaba, A'hankali ya bude ɗan karamin bakinta kamin ya
zira nashi aciki,hannushi yasa ya toshe hancinta,Cikin lallaɓawa a'hankli ya fara
huramata iskan bakinshi da sauri sauri,Like 5mnt taja wata ajiyar zuciya da ƙarfi
har so ukku Amma bata buɗe ido ba.

Da sauri ya zare bakin shi kana ya ɗauketa kamar babu yayi hanyar ɗakin Inna da
ita,Koda ya shiga tsaye yayi yanamai karema ɗakin kallo a karo na farko da yaji
takaicin rashin katifar da basu dashi.
Kasa ya ajiyeta kamin ya shiga ɗakin shi da sauri.
Gaba ki ɗaya jikkunan kayanshi ya jawo ya fito ya shiga dakin Inna,yana shiga ya
hau zazzagesu ƙasa wankakki Gogagi, Cikin sauri ya fara warware su,Yana bazasu
yana sanya wani kan wani cikin sauri.
Inna kau jijjiga Husnahhh kawai take da har lokacin bata bude idoba sai furgita
take.

Saida ya shirya kayanshi tsaf ya bazasu yawancinsu duk fararena ya taɓa yaji taushi
kamin ya matsa ya karɓeta daga hannun Inna ya kwantar da ita akai.

Rawanin sa fari tass ya ɗauka ya fita ya jikoshi da ruwa kamin ya dawo ya fara goge
goshinta yana dan Yaryarfamata lemar ruwa .

Ahankali ta fara bude idonta kamin tarr ta saukesu akan fuskar shi.

Alhamdulillah yaxey yana sakar mata murmushi.

"Yah Sheikh"

Na'am Husnahhh sannu. Sheikh yace.

A'hankali tace .
" SHEIKH wayata, Dan Allah,wayata itace hujjata,ina take ?

Inna dake kuka ganin yanda Husnahhh tadawo kamar skelator tace .
"Gata nan Husnah, HABIBIEEE samo mata abinda zataci.

Da sauri ya mike ya shiga dakinshi ya hau bincike 700 kawai garai jiya yabada yan
kudadensa a Fanso mai littatafai ,Dayason haka dabai bayar ba.

Fita yayi kai tsaye wajen mai shayin bakin hanya ya siyo ruwan lipton cup daya da
bread yasa aka soyamai kwai Hudu,kamin ya juyo kamar ya kife ya buɗe shagonsa ya
kwaso madara da yawa da milo sugar ya shigo gidan,Damun kauri yamata kamin yashiga
dakin ya tallabo kanta da taimakon Inna, Tinda ya kafamata A baki ta fara Ɗaɗɗaka
ko tsayawa bataiba, Sosai ta basu tausayi , Dan ko kin tabari a janye ta hada da
bread din tayi,sake fita yayi da sauran canjin ya sake sawomata wani ya
hadamata,anan ne ta bude idonta tana kallonshi yafara bata tare da bread din taci,
shima saida ta cinyeshi kamin ya doramata da kwan taci kadan ta juya kai Alamar ta
koshi.

Kamin yafita ya ɗebomata ruwa har tayi bacci.

Koda ya dawo Inna tace.


" ya ajiye ruwan yabar ta tana bukatar hutu.

Kai ya jinjina kamin yace.


" Inna kinga yanda ta dawo kuwa ko idona ne?.

Kai ta gilgiza tace" Tun ɗazu abinda ke sani kuka kenan,ɗiya kamar wacce tayi ciwon
tamowa,yanzu abun da yakamata ka kira family nata suzo suganema idonsu ,baidace
abarta anan ba,tana bukatar kulawa HABIBIEEE.

Kai ya jinjina kamin yace" bari infara siyo karin ruwa in doramata ta yanda in ta
tashi zata iya jin kwarin jiki.

Kai kawai ta dagamai,fita yayi yana sake bincika dakin amma bashi da komi,wayar
hannushi ya kallah kamin ya fita da sauri bakin hanyar yaje shagon wani mai
communication ya bashi wayar akan yabashi kudin ta.

Jinjinata yayi kamin yace .


"Allah yagafarta malam miyasa zaka saida wayarka mai kyau haka, Duka yaushe ka
siyeta?
Murmushi yayi yace" Babu damuwa bani karama sai kabani sauran canjin.

Karama yabashi da cikon 25k .

Fita yayi ya tsaya Mubek phamacy ya siyo Drip da allurai ya dawo gidan.

Anan ya dauramata kana sukayi jugum jugum, saima Inna tayi karfin Halin cewa "Dan
Allah ka latsoman yan gidan su susan halin da yarsu take a ciki.

Wayarta ya ɗauka Dan nemowa,anan idonshi yaci karo da Abu mafi muni da baitaɓa
ganinba a rayuwa,kenan duk abinda ake tinanin mijin Husnahhh nayi da gaskene.

Tsinke vidio yayi kamin yashiga content dinta yaga sunan mutum 5 ne kawai.

Abbah nah.
Yah Aysha
Yah Meenah
Umma nah
Malamina

Sune kawai .

Da sauri ya duba Recents call dinta.


Anan yaga tafi waya da Yah A'isha akan kowa.

Kira ya dan'namata kamin yaji an ɗauka ya mikama Inna.

Hello Husnah kina lafiya? Aunty Aysha tace.

Assalamu alaikum ba husnah bane cewar Inna.

Subhanallahi wacece Aysha tace a furgice.

Inna tace makwafciyar tace,ga Husnah nan bata lafiya dan Allah in kinsamu lokaci
kizo kutai da ita gida.

Kuka Aysha tafara sosai tana gama Inna da Allah akan ta fadamata kanwarta kodai ta
mutune?.

Rauni irin namu na mata yasa Inna fashewa da kuka .


"Yah Sheikh na ganin haka ya karbi wayar a natse yama Aysha magana tare da tabbatar
mata da Husnah bata mutu ba.

Ajiyar zuciya ta sauke tace "Dan Allah ɗan uwa ka kulamun da ita gove da safe ina
hanyar zuwa, yanzu muna nan Asibiti Abban mu aka kwantar dan Allah,in nataho yanzu
zasu iya fuskanta wani abu amma gobe Asubar fari zamu taso.

Babu damuwa dama dan kusanine yace yana sauke wayar.

Inna tace kaga kwara haka suzo suga yanda yar uwarsu ta dawo.

Baice komiba yatashi sauran kudin hannushi yayo sayayya kayan abinci wanda zai masu
kwana biyu harda kayan marmari ya siyoma Husnah,Da riguna guda biyu, kana ya zauna
gefenta sallah kawai ke tadasu itama sai yayi ya dawo Inna tayi, Ranar yini sukai
basuci komiba sai
tsaronta suke.

*Sadam*
A wunin ranar manyan Alhazawa yini sukai kiranshi amma bai ɗauka ba, wani
masifaffan tsoro yakeji wanda tinda yagama bulayinsa baiga Husnahhh ba ya siyo
abinda zauci ya rufe gidan ya shige ya kulle ko ina, Bai sakw fitowaba,ya tsinema
Husnah yafi a ƙilga,in'kau yaji ring din wayarshi Yan hanjinshi kaɗawa suke gani
yake kamar Abba zai kirashi yacemai Yana ƙofar gida, Duk wanda zai kirashi abokin
harkarshi kin ɗauka yake haka ya yini suku suku cikin tashin hankali.

Sai yamma Husnah ta falka da sauri Sheikh ya ciremata Karin ruwan kana yace''
sannu".

Idonta dasuka lutsa ciki tsabar rama ta dago ta zubamai kamin A'hankali tace
"Nagode da abinda kukaiman Inna, Allah yasaka da Alkhairi Allah yabiyaku.

Ameen tace tare da fadin" Wace irin jinya kikai da kika dawo haka.

Tace" Inna bani da abinda zanci sai ruwa,baya bani komi.

Sheikh yace" Ya isa hakanan ,zaki iya alwallah?


Dan inyace zaiji abinda akai mata kuka zaitayi bazaiso kuma haka ba.

Kai ta ɗagamai dan sosai taji kwarin jikinta saboda ruwa da alluran da tasha.

Inna ta taimakamata tayi alwallah tayi sallolinta daga zaune dan tanajin jiri
jiri ..

Kayan fruit din daya siyo ya ajiyemata tashiga ci sosai kamin tasha ruwa ta jingina
da bango ta lumshe ido.

"Inna ina wayata? .

Tace gasunan Husnahhh harma da kudinki.

Inna kibani dubu biyu inyi kudin mota sauran ki ajiye kinsai wani abu gida zani.

Yah Shekh yace'' kishi hakuri ki kwana nan gobe yan gidan naku zasuzo.

Shuru tayi tana maida numfashi dan ko mikewa bata iyawa balle aje zancen tafiya.
Haaka suka dinga bata kulawa motsi kadan sunce mitakeso miza'amata,Sai mangariba
inna ta masu girkin taliya dagwalgwajiya sukaci su duka harda Husnah kana tayi Isha
ta kwanta .

Washe gari tara su Aysha suka shigo unguwar,da taimakon shwkaru suka gane inda
take.

Lokacin da suka shigo layin dakanshi ya fita dai-dai sadda motar su ta tsaya wajen
get din makaranta su Husnah daya masu kwatance.

Aunty Aysha ce ta fito da aunty meenah duk kansu idonsu a kumbure,sai mazajensu da
suka bude Motar suka fito suna mai mikama Sheikh hannu cikin kamala dan tindaga
Sakin fuskar da ya masu suka gane shine suke waya dashi.

Sannu da hanya yamasu su Aysha suka gaidashi ya amsa yana mai nuna masu gidan.

Da saurinsu suka fada gidan da sallama.

Inna ta fito ta amsa tana masu sannu da zuwa.

Gaisheta sukai ta amsa da fara'a tana gwadamasu ɗakin da Husnah take.


Shiga sukai inda suka isketa zaune tayi tagumi tana kallon wuri ɗaya.

Suna hada ido da Aysha wani rauni ya dirar masu su duka suka fashe da kuka suna
rungume Husnah.

Inna dake tsaye tana share hawaye tace" Haba dan Allah Aishatu ke da kike babba
aike yakamata ace kin lallashesu, Amma sai kita kuka, dan Allah kiyi hakuri in'taga
kuna kuka ai hawayenta bazai tsayaba.

Cikin fushi Aysha ta ɗago Jajayen idanuwanta tace" Inna wallahi saina kashe
sadam,da hannuna zan cakamai wuka,in'yaso nima in kare rayuwta gidan yari, Inna
jibi yanda ya maidaman yar'uwa, Inna jibi yanda ya maida Autar mu, Inna wai kinson
wace Husnah ada,wayarta ta zaro ta shiga nunama Inna hoton Husnah tana Budurwa
gatanan dakekiya,.

Aunty Meenah kam hawayentama ya kasa tsayuwa, sai shafa wuyan Husnah dake cike da
ƙashi take,, kamin tace Allah ya maki sakayya Insha Allah tin Aduniya zai girbi
abinda ya shuka.

Aysha ce ta tashi dai-dai lokacin dasu Sheikh suka shigo afusace take tafiya.

Mijinta dayason hali ya rungumota ya sata jikinshi yana mai shafa bayanta.

Lokaci daya ta sakar mai kuka tace "Abban Hanan zokaga yanda matsiyacin nan ya
mayar mun da yar'uwa, Taja hannusa suka shiga ɗakin da Husnahhh ke zaune sai binsu
take da jajayen idonta.

Gabaki daya mazajen nasu sun gilgiza,,mijin A'isha daya kasance Soja ya mike yace
aiko zai fuskanci hukunci dai dai da abinda ya aikata.

Inna tace kuyi hakuri da katsalandar da zan maku.

Ni inaga kutai da Husnah gida kawai a fara kula da ita, Dan tinda yaga ta gudu kuma
kunson bazai zaunaba,kwara takoma gida taji sauki ,A wannn lokacin sai adawo
batunshi,kana ina da tabbacin ya dangana da an'rabu dashi zai cigaba da abinda
yake,Mukuma anan zamusa ido sosai akan gidan nasa,shigarsa da fitar sa,duk da yanzu
ina zargin zai iya guduwa kar akamashi amma ai nason zai dawo ko bajima ko badaɗe
ko?.

Mijin Amina yace" wannan shawarar taki tayi, saidai muma gabaki daya hankalin mu ba
akwance yakeba acen, Domin Abbah ne bashi da lafiya,kana bazanso ace yaga Husnah a
halin da take ciki ba kwara ta ɗan murmure, Yanda yake cikin wannan situation din
yaganta ahaka komi zai iya faruwa dashi, abinda bama fata,kana inaso Abbah yakama
wannan tsinanna ido da ido dan haka Inna dan girman Allah muna rokon alfarma da
Husna ta zauna ahannuki zuwa sati mai zuwa,Ta yanda zai sakankance Abbah bazai
nemai ba,Awannan ranar sai mumai dirar mikiya muduka akamashi.

Gabaki daya suka amince da haka.

Anan mazan suka fita harda Shekh sukuma su Aysha suka tashi suka zage suna gyara
gidan Inna da baida wani datti.

Girki inna tamasu shinkafa da wake suka zauna sukaci sunata lallashin Husnah, Tin
batamasu magana harta dan fara suka bata abinci taci kana su Aysha suka ɗauki
wayarta sukaga abinda sadam keyi Hankalin su ya tashi .

Karfe ukku aka fara shigowa da kaya niki niki gidan Inna, manyan katiffai guda biyu
sai bedsheet masu kyau da taushi,harda kayan kallo madaidaita da karamin fridge.
Sai madaidaita buhun nan kayan abinci shinkafa
Flour
Shinkafar tuwo
Cartoon
Na taliya maca indomie da duk wani abinda mutum zai bukata.

Inna ce ta fito tana salati tare da sakin baki tana ganin kayan da suka cika rabin
tsakar gidanta.

A tsawace tace HABIBIEEE miye haka kabarsu sukayi? Na waye,Badai suna nufin dan
Husnah zata kwana biyu ba sukaman wannan sayayyar,To maza ku kwashesu kamin in
ɓatamaku rai.

Cikin sanyi yace inna wallahi wallahi nahaɗasu da Allah amma sukaita rantsuwa wai
sai sun siyo.

Nace subata katifa kawai wai ai ke sukaimawa.

Mijin A'isha yace" Inna ayanzu ke uwace majingina ga Husnah,ga dubban mutane amma
dayake ke mai kyautatawace gareta wajenki ta doso duk da bata cikin natsuwar ta,
Inna dayake domin Allah kike tare da ita jibi har yanzu idonku kunbure suke tsabar
kuka,mizamuyima masoyan kanwarmu inbamu wadataku da abinda baku dashi ba, Tsabar
tausayi kayansa yasama ta dan tasamu sauki kuma koda ta tashi bai daukeba har
lokacin da mukazo ina da tabbacin akai ta kwana.

Su Aysha ne suka fito suka fara kwasar kayan suka jerasu dakin Inna, gudar katifa
suka kai dakin Sheikh take wajen ya haska.

Inna ta hau yimasu godiya da sanya albrka harda hawayenta.

Abinci ta kawomasu dakin Shekh anan sukaci suka koshi sukai sallah la'asar kamin su
fara shirin tafiya.

Mijin meenah ya kalli Sheikh yace "ƊAN BALARABE Bani Number ka ka koyamun larabci
dan ni ban yarda kai ɗin bahaushe neba wallahi.

Murmushi Yayi kamin ya sanyamashi ya kira anan Sheikh ya fiddo wayar shi gaban
aljihu yace gata ta shigo zanyi save da sabon Aboki .

Cikin mamaki yace "Yanzu wannan wayar kake rikewa rakani Toilet? har kana gani da
ita .?

Murmushi Shekh yayi yace namafika gani.

Mikewa sukai suka fito su Aysha ma sukama inna sallama,zuwa lokacin sosai Husnah ta
dayaye ta dawo natsuwarta har rakiya ta Masu tace su gaida Abba da jiki.

Bayan fitarsu suka koma daki Shekh kuma ya shigo yace Husnah sannu ba komi ko.?

Kallonshi tai sosai tana lumshe ido , Dan wani irin begenshi da wani abu mai kamar
So So ta tashi da shi Akanta, Tinda take bata tabajin son abuba sosai kamar yanda
taji tanason kasancewa da Sheikh.

"Yadai? Yan matan Inna kika zuban ido ko kinmantani ne ? Cewar Sheikh yana murmushi

"Kayi kyau" tace cikin kasa da murya ba tare da tason magana ta fito ba.
Kallon ta yayi Sosai tare da sakin murmushi yanajin zuciyar sa wasai yace" kinfini
kyau umma nah, zanshiga makaranta in zan dawo mikike so..

"Kunmin komi ba abinda nikeso Adawo lafiya tace tana murmushi.

Allah yasa yace yafita zuciyarshi fess da fara maganata sosai.

Yana fita motar su Aysha na tsayawa kofar gidan.

Da sauri ya karasa yana fadi" Subhanallahi badai mantuwa kaiba.

Mijin meenah ne ya fito hannushi rike da bakar leda yace gashi ta hannuka kaba
Inna, ya zaayi Ɗan Balarabe na ruke karamawar waya da wace zamu dunga ganin
kyakyawar fuskar abokinmu ko Abu Hannan? yace da mijin Aysha.

Gira kawai ya dagamasu yana sakin murmushi..


2️⃣5️⃣2️⃣
&2️⃣
6️⃣6️⃣

Domin mallaka naki kai Tsaye turo kuɗin ki ta wannan account ɗin 300 kacal.
ƊAHIRU AMINA, Zenith Acc. is 2860983400.Domin neman karin bayani Tuntuɓarni a
wannan Number 07038423451

"Gabaki ɗaya jikin Shekh sanyi yayi ya buɗe baki zai magana Abban hanan yace.
"Yah Shekh Dan Allah karka mayar da hannu kyauta baya, Yanzu fa gabaki ɗayan mu
munzama Abu ɗaya, Dan Allah ka karɓa kawai,wallahi munajinka har cikin jinin
jikinmu,Ai Sa'ace yin abota da balarabe kamar ka.

Shekh ya haɗa hannayensa yace" jazakumullahu hubbil jannah.

Ameen suka amsa sukaimai sallama suka wuce.

Da wayar ya wuce makaranta yana sake jaddada Buwaya ta ubangiji,ka bada ƙalilan
Allah yabaka kaseeran, Husnah Alkhairi ce Arayuwarshi,kullum rokonshi Allah ya Yaye
mai son dayakemata matsayinta na *Matar Aure* amma kullum daɗa jinta yake tana
ratsa lungu da sako na jikin shi.

A yau cikin kuzari ya shiga makaranta inda ya koyar da Yara tinda ba ranar tahfix
bane ,kana ya fito ya zauna office yana warware ledar wayar, Nan yaga sabuwar
iphone mai shegen kyau ta zamani, Sosai yaji daɗi yakuma sake masu Addu'a da fatan
sauka lafiya.

Charge ya sanya kamin ya ɗauki karamar wayar ya fara jujjuyawa, Duk yanda yaso ya
daure akan azalzalarshi da zuciyar shi keyi kasawa yayi,haka ya lalubo Number
Husnah ya Dan'namata kira.

A dai-dai lokacin da ita kanta kwance take ta lumshe ido tana Tinanin karamcin
malamin nata gareta,Tanaji wani bege da shauki akansa,Tanaji inama zata iya data
kirasa ta dingamasa godiya.Wayar tace ta katsemata Tinanin ta,Ganin shine Cikin
mamaki da farin ciki tace *Ɗan halak*
Kaki am'bato.
Ɗauka tayi cikin natsuwa hade dayin sallama.

Am'sawa yayi Yana sauke ajiyar zuciya, kamin Yace .


"Ummah nah ya jikin naki?

Alhamdulillah Yah shekh banajin komi a yanzu.

Cikin farin ciki yace "Da gaske?


"Uhm "tabashi amsa tana murmushi.

"Mizan kawo miki?

Cikin ƙasa da murya sosai tace"Ka wadatani da kulawarka ta isheni ina sake
godiya,Allah ya barmu tare har Aljannah .

Murmushi mai sauti yayi kamain yace"Uhm Ummah nah kenan ,Ameen,sai anjima ki kula
ya kashe wayar.

Ta dade kamin ta sauke wayar ta daurata saman kirjinta ta matse da karfi tanajinta
cikin shauki da begenshi,kota ina shekh yayi,Tanason irin miji kamar shi,Da zai ce
zai Aure ta da babu abinda zai hanata amincewa,Sai dai ta son A yanayin kyau da
tsari na Sheikh yafi karfinta,Ita ba ajinsa bace tason haka.

A haka awanni sukaita shudewa suna zama kwanikka har yau takama Husnah kwanata
biyar gidan Inna,wanda zuwa lokacin ta warke sumul sai abinda ba'arasa ba, Dan har
lokacin bata dawo yanda take ba ,Agefe guda kuma wata irin sassanya shakuwa sukai
ita da malamin nata wacce har tsoro take ba Inna, sai dai taja bakinta Tayi gum.

*Sadam*.

Ganin kwana ɗaya biyu har zuwa Biyar Abbah bai nemeshiba yafara tinanin kilama
Husnah bataje gidan ba,ko a'hanyarta ta zuwa kilama tayi accident ta mutu, Wannan
bahagon tinanin yasashi ɗaga wayar shi ya shiga kiran Abbah.

Jin yanda Abbah ke magana cikin sanyi yasa a rikice yace" Abbah mu badai baka
lafiya ba?.

Abbah yyi murmushi yace" jiki Alhamdulillah sadam ya Husnaty nah take? fatan kuna
lafiya?.

Fuska ya yanutsa kamin yace"Eh Abba Alhamdulillah,Tamaje ganin likita,amma zamuzo


muganka cikin satin nan, ya ƙarasa cikin rawar murya.

Abbah yace'' Aa sadam kabarshi kaga yanayin jikin nata ,In naji sauki nazo,in'kuma
rai yayi halinsa to kugafarceni yarana.

Wani irin rawa ya mike yana takawa kamin kuma ya daddage ya fashe da kuka a rikice
yake fadin.
" Abbah mu! Abbah kaine garkuwata dan Allah Abbah karkamin haka, Abban kabar kiran
mutuwa a inda babu huruminta,Insha Allah zakaga jikokin ka daga wajen mu.

Abbah yace" na daina, Ɗana , Allah yamaku albarka.

Ameen yace yana sauke wayar shi ko kashewa baiba,kamin ya buga tsalle cikin ihu
yace.
" Alhamdulillah,shegiya cen matsalaki da inda kike, kamin ya gangara na tattara ya
nawa ya nawa nabar gari na koma cikin Abuja wajen su Hajji cakwai.

Ya daɗe yana ihu da surutu kamin ya ɗauki waya yashiga yi da mutanan shi akan ya
dawo online,Sosai sukai farin ciki inda ya tashi ya bude gidan nashi, A Ranar kau
yaci kudi dan wasuma agidan nashi suka kwana.

Washegari Da misalin ƙarfe 10 na safe Husnahhh ce taci kwalliya cikin wata doguwar
abaya baka ta yane gyalen nata,Sak ta fito kamar wata balarabiya,Hannuta rike da
cup din kunun gyaɗar da Inna kemata kullum dan ta samu ta ciko, yayi haske sosai
sai kamshi yake.
Shekh ne yayi sallama ya shigo dakin Inna .

Sanye yake da farar jallabiya tass sai rawanin sa daya ɗaura kamar yanda ya
saba,Hannusa rike da karamin tiren da aka kaimai kalaci,Husnah ya kallah itama shi
take kallo,lokaci daya suka sakarma junan su murmushi,Ahankali tace.
" Sabhahul khair Yah shekh.

Mayar mata yayi da Sabahun nur Oum Habib. .

Inna dake kallonsu wani irin burgeta sukai dan gabaki daya sun dace da juna.

Cikon zolayar daya koya saboda farantama ta ya dan turo pink lips dinshi yace" Oum
Habib yaufa kunun nan bai isheni ba,Miyasa baki fara tabbatar da naci na koshiba
kamin kici,Inna kaɗan ta sammun wai nakine ya faɗa yana Nunawa da hannushi tare da
kanne idonsa daya.

Wani irin burgeta Taji yayi yanda yake abun Kamar wani Baby ,Inama tana da hurumin
rungumoshi jikinta,Da dakanta zata dinga bashi yaci ya koshi,inya kirata oum Habib
tanajin wani girma da tausayinshi irin wanda uwa kema Ɗanta, Tana tausayin Sheikh
matuka,tanaso taji wayeshi? amma bataso tasashi fadin abinda bai shirya ba,Amma
tason indai tana da wani matsayi a wajensa yau da gobe zata sani..

Hannushi ya kawo saitin fuskar ta yaɗan murzasu sukayi wani kara kass kasa.

A furgice ta kalleshi idonta har sun tara kwallah.

Inna dake kallonsu tayi shuru.

Arikice shima ya zuƙunna yace "Ya dai Oum Habib? badai maganar danai ta bata ranki
ba.

Hawaye suka sakkomata A'hankali tace'' kaine mutum na farko danaji ina tausauyi
daya rasa iyayensa,Inajin rauni gami da tausayinka Yah shekh,Da ina da dama da
bazan barka kayi kukan maraici ba,Amma dan Allah Yah Sheikh kayi aure shine cikon
farin cikinka,Zuciyar ka mai kyau ce kana mai Alkhairi,Dan Allah ka samu abokiyar
zama rayuwarka Yah Shekh shine kofifin farin ciki da walwala zasu budema kota ina.

Inna tace" Husnah nima inason wannan ranar tazo inga HABIBIEEE yayi aure inga
zuri'a sa,Ina rokon Allah ya auran mun dashi kamin inbar duniya Tinda kullum
kwanikkana kara ja suke, Tsufa kara kusantoni yake.

Husnah Shekh ta kallah da Yayi shuru yana kalllon waje guda.

Leka fuskar shi tayi kamun tace"Malamina bazakace komi ba?

Jajayen idanuwanshi ya zubamata,kamin yace Kumin Addu'a kawai,In kuma kunga wacce
ta dace dani Oum Habib ki zaɓaman, Yana faɗin haka ya fito ya fada dakinshi tare da
fadawa akan katifa .
"Miyasa zatace ya nemi wata,miyasa bazatace ya jirata ta gama idda ba,ko so take
dai ta koma ga tsohon mijinta,kodai maganar hausawa da sukecewa mace bata ganin
kyan ko wane namiji inba nata na farko ba , Duk macen da auranta ya mutu ta sake
wani gabaki ɗaya zuciyarta tafi karkata ga wanda tabari, To kodai abin hakane?wani
bakin kishi da tsanar Sadam yaji ya mamaye zuciyar shi, Afusace yace mizatai
dashi,mizata koma tayi dashi,Wallahi bazan bariba,,cikin fushi ya tashi ya fita
daga gidan,yana fitowa kofar gida yafara ƙokarin bude shagonshi zaishiga, dai-dai
lokacin da wasu Dallah Dallah motoci sukai parking akofar gidan nasu guda biyu.

Kauda kanshi Yayi yana ƙoƙarin bude shagon yashiga yaji ance" Ɗan Balarabe.
Da sauri ya juyo suka hada ido da Ahmed mijin Meenah.

Da sassarfa yayo wajenshi suka rungume juna cike da farin ciki kamar sunsa ba.

Cikin mamaki shekh yace "Ahmad baka da kirki wallahi,ko jiya muna chart dakai amma
baka fadan zaku shigo ba.

Ahmed yace" kai suprise dinka nayi da na fadama da bazakai murnaba kamar haka.

"Uhm" mijin Aysha yace yana tsuke fuska da kauda kai..

Hannu Sheikh ya daga yana saramai tare da fadin "Affuwan soja mazan fama Allah ya
tayama ya kuma huci zuciyar ka,Ka Sirace Abu Hanan,Fushin soja ba sauki tuba
nike ..

Gabaki ɗaya suka sanya dariya Abban Hannan yace" fushi nayi Ɗan Balarabe, ace ta
Ahmed kake bata niba tsabar son kai.

Aysha ce ta kwankwaso glass din.

Da sauri mijinta ya juya yabude .

Baki ta turo tace saika manta damu ka rufemu kai ka samu Aboki ko?.

"Cikin so da kaunar matar tashi yace"Sorry oum Hanan Yaja hancinta yana basu
hanya.

Fitowa sukai ita da Meenah da yaransu, na Aysha biyu Hanan, da Taufiq, sai na
meenah Ukku Abul khairi , Sarah musty.

Motar gaba suka isa dai-dai lokacin da Abban ya bude ya fito cikin kamala, Kamin
Ummah mah ta fito sai Saleem dayake matashin saurayi shida Hajjo da ya kama Hannuta
saboda yanda idonta Yayi sasur kamar Ƙulin goma ko gani batayi sosai.

Abbah da Yah Sheikh suka hada ido wani irin faduwa abba yaji gabanshi yayi ganin
Sheikh.

Yayin da Sheikh kuma ya rissina da kanshi dan ko ba'afadamaiba yason Abban Husnah
ne, Duba da tsananin kamar da suke.

"Sannuku da zuwa yace cikin dattako yana dan rissinawa.

Hannu Abban ya mikami yayin da yaki karɓa sai Durƙusawa da yayi yashiga gaida su
Abba a mutunce da Umma,Kamin ya gaida Hajjo ta amsa mai cikin sanyi.

Sosai suka yaba da tarbiyyarshi da kuma natsuwar dasu Ahmed ke faɗa akanshi .

Su Aysha suka shiga ciki da Umma da yaransu da Hajja, Yayin da Abba yayi tsaye akan
afara mai iso kan ya shiga.

Husnah na zaune tanajin zafin maganar da Sheikh yayi na ta zaɓomai taji magana
yan uwanta , wani tsalle ta daka tayo waje da wani irin gudu ta rungume Aunty
Aisha, yayin da Ummah tace autana baki ganni ba nida Hajja ki..

Sakin Aunty Aysha tayi ta rungume Umma da Hajja, kamar jira suke suka fara kuka su
duka.

Inna ce tafito tana masu sannu da zuwa , Tare da cewa" Husnah miye haka? wai bana
hanaki saurin kuka ba ?

Inna na daina tace tana share hawayenta.

Daki ta masu iso suka shiga yayin da su Taufiq sukaita rungumeta, Sheikh daya shigo
ya kalli Husnah suka hada ido ya turo baki yana juya kai a dole fushi yake.

Murmushi tayi tana jan kumatun Tufiq Tace.


" Sorry my boy,in laifi nama bazan sakeba kaji,Am so sorry karkayi fushi da umma
ka.

Duk abinda take yan su Umma da ido suka bita, Yayin da Inna ce kawia tason inda ta
dosa saishi ogan, Wato hakuri zata bashi saita fake daba Taufiq.

Taufiq yace" Aunty nifa bakiman komi ba.

Dariya su Aysha suka sanya tana fadin "karka tona asirinta kaji .

Shekh kau kunya yaji ganin sun halbo mai ita,da sauri ya fita yace.
" Inna Abbah zai'shigo.

To tace tana sanya mayafi.

Gaishe da Inna sukai ta amsa da fara'a tare da faɗin tin yau zaku daukeman ita,
Bayan munsaba da ita tafada tanayin rau-rau da ido kamar zatai kuka.

Umma tace" Babu mai rabaki da kayanki Inna har abada Insha Allah.

Tace "Danaji dadin haka ta share hawaye tana amsa sallama su Sheikh.

Da sallama Abbah ya shigo Inna ta shimfidamai Abin sallah, Dan suncika katifar,
zama yayi suka gaisa kana yayi shuru.

Husnah tace "Abbah ina kwana ya jikin ka?.

Kallonta yayi na ɗan lokaci sai kuma shar saiga hawaye.

Da rarrafe ta matso wajenshi bata tsaya komiba ta ɗora kanta akan Gwiwar kafarsa
ta fara kuka tana faɗin ya gafarce ta .

Tsit ɗakin yayi dan shima Abbah hawaye yake irin masu zafin nan .

Bayanta ya shafa yace" ina zuwa ya mike yafita,Ai Hajja ma tsalle ta daka ta mike
tabishi, Yayin da su Umma suka zauna sukai tagumi.

Su Ahmed dake dakin Shekh jin yafito suka mike su duka suka fito suna mara mai
baya.

Shekh bai fitoba Abbah ya shiga ɗakin ya kalleshi yanajin sonshi har cikin
ranshi, Cikin murya bada umarni yace Muje son.

Gabaki ɗaya suka jera suka doshi gidan Sadam, Mijin Aysha kau sai gyara dakeken
belt dinshi yake .

Cikin Sa'a suka iske gidan bude,babu wanda yayi sallama suka tura kai.

Laaa'haula wala kuwati illah billah aliyul azeem Hajja tace tana fashewa da kuka.

Sadam kau dake aikata ɓadala da Hajji cakwai daya shigo gari Asubar fari ya zabura
jin murya Hajja.

Gabaki daya idonshi ya fiddo yana ganin zaratan maza Huɗu tsaye sai Hajja data
ɗora hannu aka ta fashe da kuka.

Gabaki ɗaya ya gigice ya ɗimauce yama rasa ina wandonsa yake.

Hajji cakwai kau tinda suka haɗa ido da mijin Aysha ya kife kasa jijinshi na mugun
rawa.

Hajja tace "Hmm matsiyaci kenan,Dama ance Tsintacciyar mage bata mage, Lallai na
yarda da wannan magana da hausawa sukai....

UMSAD MAKENTOSH

*Makentosh*
*Makentosh*
*Makentosh*

Ina macen da ta isa takejin takai Hajiyar gayu.

*HMMM DA SAURANKI HAJIYATA INDAI BAKYA AMFANI DA MAKENTOSH*

Matso kiji hajiyata

Kamar yanda kuka sani UMSAD INCENSE ta sake zomuki da wani sabo sahihi mai suna
MAKENTOSH

MAKENTOSH wani sirrine nasu na mutan Maiduguri,yana da masifar kyau yana hade mace
gam koda haihuwa goma tayi,ina uwargida ina amarya ina budurwa ina zawara duka dai
gudun'muwace daga mai kishinku har kullum UMSAD INCENSE.

Ina baku shawara da ku nemeta dan magance matsalolin da suke faruwa damu tsakaninmu
da mazajenmu dan gyara shinfiɗarmu kai tsaye.

Ni Ummy Aysha shiyasa na kasance shalele awajen mai gidana saboda gabaki ɗaya
sirrin gyaran jikina yana Tattare da gudun muwar UMSAD INCENSE shiyasa koda yaushe
muke cikin walwala da farin ciki da mai gidana🥰.

Dan neman farin ciki akoda yaushe tsakanin ki da mijinki ki tuntuɓeta a wannan
layin

UMSAD INCENSE 080 288 27241

Sayen nagari maida kuɗi..

2️⃣7️⃣2️⃣
&2️⃣
8️⃣8️⃣

Domin mallaka naki kai Tsaye turo kuɗin ki ta wannan account ɗin 300 kacal.
ƊAHIRU AMINA, Zenith Acc. is 2860983400.Domin neman karin bayani Tuntuɓarni a
wannan Number 07038423451.

""Abbah kau jikin shi rawa ya kama .


Shekh ne ya dawo kusa dashi A'hankali yace"Abbah kana furta.
" Allahumma a jirni fi masibati wa akhlifni khairan minha.

Ahankali abbaj ya fara maimaitawa kamin yasamu sauƙin zuciyar shi.


Hajja kau Cikin fitina irin tasu ta Tsaffi ta doshi Sadam da yakejin inama kasa ta
ɓare yashga ciki.

Wasu gigitattun maruka ta saukemai kamin tace.


" La'ananne sanya wandonka tin kamin in ɗakko wuka in fere Abun iskancin naka Ɗan
Akuya matsiyaci mai suffar karnu ka,.

Ai kamar tinatar dashi tayi aguje ya fara neman hanyar ɗakin shi mijin Aysha ya
dakamai tsawa tare da faɗin" Dan kutumar bura ubanka gasunan gaban ka.

Da sauri ya ɗauki wando ya zira da vest, Hajji cakwai kam daga zaune ya sanya yana
sake tura kanshi cikin Babba rigar shi kunyar duniya ta ishe shi..

Daga tsayen da Abbah yake yace" Sadam nagode, kabani kunya,wallahi ka cuci
kanka,bantaɓa Tinanin zakaman hakaba, Ɗa na ɗaukeka ba Bare ba,A tinanina ko karen
gidana nabaka kai Mai iya kulawa dashine fisabilillahi,Ka Cutar dani ka cutar da
kanka,Na ɗauki yata mafi soyuwa a cikin yarana na baka amma kaimata kiwon da ko
dabba bana tinanin zaka mata yanda kama Husnah,Babu komi kanka kaiwa bani ba,Amma
kasani wallahi billahi sai kabani Sakinta yanzu ba Anjima ba,Luwaɗi kuma kaje kaci
gaba dayi zata barma sararin gidan,bazata sake takuraka ba balle yakai kana dukan
min Yah,.

Kuka sadam ya sanya yana durkushewa son ya kasa kallon Abbah,Cikin rawar murya
yace" Abbah dan Allah ka gafarceni, Abba kason rainan da kaman,kason tarbiyya daka
bani,wannan shine karon farko Abba dana fara aikata wannan Abun,shima Abba
tsautsayine dakuma son inga nabiya mutane hak.

Kyawawan maruka mijin A'isha ya saukemai tare da faɗin ka gyara kalaman


bakinka,kana kason agaban wayan da kake,ba tatsuniya mukace kamunaba balle ka
sharto muna karya, Bani takarda Husnah kuma ka faɗaman gidan ubanwa ka kaita.

Wallahi bazan iya sakin matata ba,Kana banson inda take ba, ina sonta zan gyara
wallahi, Abban Dan Allah ka fahimceni ka fahimci ƙaddara tace tazomun Ahaka ka dubi
maraicina Hajja sanya baki Dan Allah.

Zama Abban yayi akan kujera jin zaifaɗi,suma duk suka zauna suna watsamai kallon
tsana.

Abba yace Miyasa kashiga wannan mummana harkar?

Cikin kuka ya bashi labarin kudin da aka sacema mai gidan shi da sharadin da Ɗan
iya yabashi.

Hmm Abbah yace kamin yace "Sadam kenan,Aranar da kaje gidan mai gidan ka akan batun
kudi ina ciki,saboda tinda ka fadamai an sace ya kirani Ya faɗaman abinda kayi,Haka
Na ajiye komi nazo gareshi dan musamu fahimta juna, Anan yake faɗaman wasu halayyar
taka wanda take naji jikina ya dauki rawa har yayi sanadin dayasa jinina mugun hawa
saboda abin ya dake ni, Ya sanar dani cewa kai ɗin tantirin fasikine mazinaci,ya
sanar dani cewa gidanka da office dinka babu inda baka kai mata,gabaki daya kalamsa
rabamun hankali sukai , Saboda wani sashe na zuciyata na amincewa wani kuma na
karyatawa ina ganin kawai dan kamasa ɓanna zai ɓataka,Kai wasu maganganunma
tsarkakaken bakina bazai iya furtasu ba,Hakuri nabashi tare da mai Transfer kuɗin
shi baki daya shiyasa kaji shuru baisake bi takanka ba,Sadam ikon Allah ne ya dawo
dani jigawa a wannan ranar, saboda gabaki daya jinina yayi balain hawa,ina ta
tinanin kar maganar shi yazama gaske,banson makomar yata ba,bayan na isa gida take
zazzaɓi ya rufeni,Amma duk da haka kullum Ɗiyata ce a raina,saidai bani da hujjar
da zan iya tinkarar mahaifiyarta da magana banson ya zata ɗauki abinba nabar abun a
zuciyata wanda silar haka yasani kwanciya Asibiti, Ranar dasu A'isha sukazo garin
nan nasamu labari daga mai gadin gidan ka sadam, wanda nasa aka samoman Number
sa,Hankalina ya tashi sosai dayake sanar dani inzo in ɗauke diyata saboda baka da
mutunci ga abinda kake.

Sadda su aisha sukaje Asibiti naga idonsu duk yayi kumburi nan na fara fada akan
sai sun fadamun halin da diyata take ciki.
Sunso su ɓoyen ganin condition ɗin danike ciki, Amma da sukaga nayi fushi sai suka
sanar dani abinda ke faruwa Harda nunaman dukan da kamata da vidio abinda kake
Aikatawa wanda yasa Hankali nah tashi na fara tunanin biyo dare inzo gareka.

Dakyal suka tausheni na iya danne zuciyata na hakura har akayi wayannan kwanikkan
na samu lafiya,,Na sake girmama kwarewa da tiggonka A ranar dakaman waya akan
zakuzo kaida Husnah wacce bakason ma ina takeba, Duk ihun murna dakake sadam
inajinka da fatan mutuwar da kakemun nida yata,bakin halinka yasa ka kasa kashe
wayar kaci gaba da murna,to Alhamdulillah gani na mike da kafata,kuma itama tana
hannu nagari tana cikin koshin lafiya, Yanda yunwar gidanka bata kashe taba kaga
kau mutuwarta sai Allah yayi,.

Mijin Aysha yaso Yabaka wahala na hanashi saboda nason duniya zata koyama Hankali
yau ko gobe,yaso in'barshi ya matsaka har sai kagano inda Y'ata take amma na
hanashi saboda kwara mubarka da mai sama.

Kai Sadam Tin ranar da nazo gidan nan wlh ban sake natsuwa dakai ba,saboda irin
yanda ka faɗomana daki dagani baka da gaskiya,Irin yanda kake abubuwa na marasa
gaskiyane kyakeka nayi,Ni nason kukan da Husnah keyi yafi ƙarfin ace dagayin ɓari
take wannan kukan.

Wani irin mugun halbawa zuciyar Shekh tayi, Yayin da yaji Husnahhh tayi ɓari,Yanzu
Husna shi ta kwanta da wannan Mushrikin harta samu ciki, Yah Allah yace yana dafe
saitin Zuciyar shi..

Abbah ya mike tsaye yace "Sadam bani takardar ta, Dan Allah karka tsayar damu daga
wannan bakin gidan naka kabani in wuce tin muna shedar juna.

Kuka Sosai yakeyi yanajin matsanancin nadama abinda yayi,cikin rawar kurya yace"
Natuba! Abba nayi kuskure, Amma wallahi kabani dama ta karshe bazan sakeba har
abada Insha Allah, Dan Allah ka gafarceni Abbah kamin Uzuri.

Hajjo ta share hawaye tace "Wallahi bani bakai,macuci azzalumi, Allah ya isa
tsakanin mu dakai.

Kamar Hajja Ya riƙe gam yana fadin "karkimun baki Hajja nah Dan Allah, kar ɓacin
rai yasanya kimin baki kimun uzuri tamkar uwa kike a gareni karki juyaman baya
akan kaddarata..

Makeshi tayi tana son kwace kafarta ya rike,Daddagewa tayi ta haɗa hannu biyu
taimai wani shashashan mari kana tace" wallahi kunyar duniya dai kajita,kana nan
kana shirka da zalunci Matsiyaci, Shikam da yake mai arzikine har yaje ya biya
kudin daka ɓannata,Kai Dan uwar uban Inna ku ma bari in'sanar dakai wani abu,
WALLAHI ³ har so ukku ko? Ni ba kakarka bace shege ne kai, kwara in dawwama ban
haihuba da dai ace daga tsatsona ka ratso kafito kwara in matse mahifata har
in'koma ga Allah da dai ace akwaika cikin zuri'ar ta ,Kaga wannan daka zalinta?
shine ya tsuntoka akan kwana bayan ya dawo aiki kana ta kuka hannuka rike da farar
takarda,Bayan ya tsaya dan yaji waye kai ganin baka iya magana sa ya ƙarɓi takarda
hannuka ya warware ,Anan yaga an rubuta duk wanda ya tsinceka ya ɗauka ko yakai
gidan MARAYU bata Hanyar Aure aka sameka ba, Ga sheda ta warware zane ta dakko
tsohuwar takarda ta wurgamai da jemammun kayan da aka tsince shi dasu.

Bawan Allah nan yayi kuka saboda tsusayinka,haka yazo man dakai gidana dan bayasoma
yaje gidan shi da kai saboda tsogwami namu na mata, Anan yacemun yanaso in sanar da
iyalin shi cewa kai din jikanane kuma iyayenka sun mutu, nabi na amince haka ya
ɗauki dawainiyarka ba kyama ba hantara,Bayan ya mayar dakai mutum ya dauki yarsa
yabaka saboda Yason akwai aure da binciko Ɓoyeyyen sirri kuma baya fatan kason ko
waye kai saboda kaunar daya kema, Amma kai ɗin dayake tsinanne ne kayimai Butulci,
Allah nagodema da baka fito daga tsatsonaba da wallahi sai na haɗe zuciya na mutu
saboda kunya takarasa tana kaimai naushi gabaki..

Tinda hajja ta fra sako zance gabaki daya kowa ita yake kallo banda Abbah dayayi
kasa da idon shi ,harga Allah yaso sadam,yaso sadam ya zamemai magaji wanda ko
bayan ranshi zayyi alfahari da hakan amma ina ɗan adam butulu.

Sadam ne ya saki wani mahaukacin kuka yana warware takaddar yaga komi kamar yanda
Hajjah tace wai shi ba ɗan sunnah bane.
Nashiga ukku na lalace ji sadam, Hajja dan zatin Allah karki hukuntani da wannan
kalaman naki,yau komi zakiman zan amince amma karki shegantar dani,karki faɗamun
bani da asali,Ki barni da matsayina na jikanki koda zaki gujemun dan Allah amma
karki shegantar dani.

Afusace tace yo dan ubanka Ɗan halak zai abinda kayine,Aikaima yakamata kayi nazari
akan butulcin da kaima wayanda sukaima halacci,,yakamata kason cewa baka da zuciyar
Alkhairi ga wa'yanda suka kyautatama ,matsiyaci nayi kuka akanka har makancewa naku
sanyi,jibi idona Kamar lemun tsami akanka zan koma Yar chaina nida na tashi ƙasar
Hausa, bamu takardar ta muwuce gabaki ɗaya gidan warin Jahannama yake wallahi

"Abbah kayi hakuri bazan iya bada waba inaso in gyara kuskurena...

"Zaman zina kakeso kuyi da ita bayan wanda kukayi sadam ? sukaji zancen Zuma kamar
daga sama.

Gabaki ɗaya Attention din mutan palon ya koma akanta.

Banda Hajja da tayi ciki ciki da ido tana kallon ta kamar tanason tino wani abu.

Fuska zuma ta yamutsa tana gyara zaman glass ɗinta ta shafa cikinta tace "Sadam
baban Sadam , Nan da watanni kadan ka zama uban shege kamar yanda kake shege,wato
dai Tarihi zai maimaita kansa.

Hajjah ta saki salati tana matsowa kusa da ita ta shafata tace" ke ! minike gani
haka,bakece ...

Nice fa Kaka,nice dai wannan Aljannar dana tsorataki ganin zaki tona asirin Uban
dana.

Kaka ni ba Aljana ba ce ni Kwartuwr sadam ce jikank..

Mari Hajja ta saukemata kamin tace" kull ! kika sake Alakantashi dani,ba
jikanabane,tsuntoshi akai,Biri Yayi kama da mutum Sadam,Ashe shiyasa aka hanamu
shigowa saida izini,nidai nason gidan mai gaskiya basai an sanar dashi cewa ga
mutane ba inyazo palo ya nemi izini,amma ba komi kaida mai duka.

Murshi zuma ta saki tace duk naji wannan, Gashi shege zai haifi ɗama shegen,Yarku
kuma dama babu Auren shj a tattare da ita,bansaniba ya kusanceta ko bai
kusancetaba,so inma dai hakan ya kasance zina yayo da ita kamar yanda ha saba da
ita ,Dan Ya saketa tin last year sanda yayi daidai ga watan November 14 ga wata
2021.Gamu yanzu December 18 ga wata 2022 wanda Yayi daidai da cikar Auran su
shekara daya da wata daya,gabaki daya zina yayi da Yarka Abbah.
Inah bazai yiyuba yah Shekh yafada afusace jikinshi na matukar rawa.

Da wani fitinanna sauri ya tashi ya fita kai tsaye hidan Inna ya faɗa,duk kunyar
shi amma tsakiyar su Aysha ya kusa ya shiga ɗakin Inna.

Daganin yanda ya faɗo bako sallama ya tada jankalin Inna da Husnahhh gabaki dayan
suma suka mike suna tambayar shi lafiya?.

Wasu hawaye masu zafi suka zubomai,Hannushi yakai akaro na farko ya riko na Husnah
yana gilgizamata kai,bayan hannuta ya kanga a fuskarshi ya saki kuka tare da
durkushewa akan gwiyagunsa.

Inna ma kukan tasa tana fadin minene ? miya faru HABIBIEEE dan Allah.

Husnah kau gabaki daya jitai kafafuwanta basu ɗaukar ta ganin malaminta zube kasa
yana gunjin kuka.

A'hankali ya dago idoncshi ya kalli Husnah kana yace "Dama mijinki ya sakeki kike
zaune a gidansa?,Dan Allah ki fadan gaskiya akan abinda kika sani,Da gaske babu
Auran sa akanki ?

Wani iri sukaji tambayar tasa Inna zatayi magana Ahmed yashigo ranshi bace tare da
cewa "Inna rufe gidan muje gidan cen Dan wancen ɗan iskan sai an'mai da gaske.

Gabaki daya suka dinguma suka fito Sheikh kau cewa Yayi bazaijeba saida Ahmed yayi
da gaske ya iya mikewa Dan gabaki daya wani masifaffan zazzaɓine ya saukar mai
lokaci ɗaya,

Lokacin da zasu shiga gidan ihu Husnah ta dingayi saida Abbana ya fito yakama
hannuta kana suka shiga.

Tana shiga ta hada ido da Sadan dake kuka sosai ya rasa inda zaisanya kanshi sai
rantsuwa yake akan bai sake taba sharrin zuma ne.

Abbah ne ya kalleshi yace" Sadam abinda wannan yarinya ta fada hakane?

Sharri tamun Abbah yace yanayin kasa da kanshi Tare dajin wani fargaba da tashin
hankali ,Taya Zuma ta samu wannan ɓoyayyar shedar? Innalillahi wa inna ilaihi
Raji'un.

Tsawa Abbah ya dakamai yana faɗin" Wallahi in'baka fadamun gaskiyaba saina sa an
canza kamannin ka,shin ka saketa kukai wannan zaman na shekaru koko Jiya ko yau ne
kayi sakin faɗaman inji?

"Aa Abbah yace.

Cikin ɓacin rai irin na Sojoji Mijin Aysha ya fara laftamai belt yana ihu amma yaki
amsawa, Zuma kau Murmushi tayi kamin tace ,Ya isa Yallabai, Tinda bazai fadaba ga
shedana tace tana fiddo Takarda data taɓa tsinta dakinshi taba Abbah .

Ƙarɓa yayi ya duba,Tabbas rubutun Sadam ne da sanya hannushi ɓaro ɓaro, Abbah ya
kalli Date din da yayi sakin yaga tin ranar da aka kawomai ita ya zabgamata saki
ukku.

UMSAD MAKENTOSH

*Makentosh*
*Makentosh*
*Makentosh*

Ina macen da ta isa takejin takai Hajiyar gayu.

*HMMM DA SAURANKI HAJIYATA INDAI BAKYA AMFANI DA MAKENTOSH*

Matso kiji hajiyata

Kamar yanda kuka sani UMSAD INCENSE ta sake zomuki da wani sabo sahihi mai suna
MAKENTOSH

MAKENTOSH wani sirrine nasu na mutan Maiduguri,yana da masifar kyau yana hade mace
gam koda haihuwa goma tayi,ina uwargida ina amarya ina budurwa ina zawara duka dai
gudun'muwace daga mai kishinku har kullum UMSAD INCENSE.

Ina baku shawara da ku nemeta dan magance matsalolin da suke faruwa damu tsakaninmu
da mazajenmu dan gyara shinfiɗarmu kai tsaye.

Ni Ummy Aysha shiyasa na kasance shalele awajen mai gidana saboda gabaki ɗaya
sirrin gyaran jikina yana Tattare da gudun muwar UMSAD INCENSE shiyasa koda yaushe
muke cikin walwala da farin ciki da mai gidana🥰.

Dan neman farin ciki akoda yaushe tsakanin ki da mijinki ki tuntuɓeta a wannan
layin

Sayen nagari maida kudi

UMSAD INCENSE 080 288 27241

2️⃣9️⃣3️⃣
&3️⃣
0️⃣0️⃣

Domin mallaka naki kai Tsaye turo kuɗin ki ta wannan account ɗin 300 kacal.
ƊAHIRU AMINA, Zenith Acc. is 2860983400.Domin neman karin bayani Tuntuɓarni a
wannan Number 07038423451

'''Ranshi a matuƙar ɓace ya dakama sadam wata gigitatta tsawa tare da fadin "miye
makomar wannan auran naku?shin zaman da kukai wani abu ya shiga tsakanin ka da ita
kokuwa?

Sadam ganin gabaki ɗaya bashi da wata hujja da zai kare kanshi da ita kota ina an
fanfoshi,daga karshema an shegantar dashi,bakar zuciyar shi ta bashi umarnin kawai
Ya riƙe wuta akan zaman zina sukai da ita kodan ɓatamata suna ta yanda babu wanda
zai iya auran ta,Yanda suka juyamai baya rana daya kwara yayi zamanshi a shegenshi
ba makwaɓi ba maharari.

Abbah ya tashi ya watsamai mari yana ball dashi cikin fusata, Tare da fadin" mikai
da Ɗiyata nace Zina ko Aure.

Rai ɓace yace.

"Kamar yanda nike mu'amullah da yara haka nikeyi da ɗiyar ka,kuma a yanzu haka
akwai cikina a jikinta, kaga gani shege ga yarana biyu shaggu,kuma ban yarda a
zubar...

Mijin Aysha ya rufeshi da wani fitinannan duka kamar ya samu jaki,gabaki ɗayan su
ido suka zubamai, Sheikh kau tsalle kawai zuciyar shi keyi,kwara ace Husnah shi
tayi aure da mutum 99 shine cikon mta 100 da Ace dai zaman zina sukai tsawon wannan
lokcin.

Saida Abba yace ya dakata kana ya tsaya yana mazurai sadam kau ihu kawai yake .

Husnah da duk ta fahimci abinda suke nufi Abba ya dakamata tsawa yace .

"Ke kinson da cewa ya sakeki tin ranar farko?.

Hawayenta ta share tace.


" Abba sadam ya cuceni,ya zalinceni,yayi zaman haramun dani tsawon shekara
daya,wannan wace irin zuciyane dakai sadam,ka sakeni kana ka zaunar dani gidanka
tsawon wata 13 ? ,yanzu da baccin baiwar Allah nan da haka zan ƙare rayuwata a
wulakance da auran ka, Duniya namun kallon zawara,minaima dana Cancanci haka? Ka
ciyar dani da haram ka sanya idona ganin haram miye makomar rayuwata ta karasa tana
wani gunjin kuka wanda gabaki ɗaya ya sanyaya jikin yan palon har suka fara fassara
maganata da Tabbatar da akwai abinda yashiga tsakanin,su, kana tasa masu shakku da
tinanin tafaru ta kare Sadam ya kadaice da ita.

Sadam kau daya fahimci duk batason inda suka nufaba yaji daɗin jin'furucinta,yana
kuma da tabbacin duk zasu sake yarda.

Abbah ya share hawaye yace" shikenan kagama dani sadam ka cuceni,ka ɓata tarbiyya
Ɗiyata,amma Allah shedane sunnah na haɗa kaikuma ka warware ka mayar dashi fasiƙan
shi,Husnah sai dai kiyi hakuri kiji kiki ji, ki gani ki kawar da ido,suna kam ya
ɓatamiki,na tabbata babu wanda zai iya auranki a wannan yanayi ya riga ya zalinceki
am sorry yata yakarasa yana sakin kuka...

"Abbah zan aure ta da zuciya ɗaya,kalkashin kuma so da ƙauna bawai dan taimakoba Aa
ko ɗaya har cikin Zuciyata nikejinta. Sheikh yace yanayin kasa da idon shi..

A burkice yan falon ke kalkon shi banda Inna da dama tason dawon garin,kullum
tanamai masu addu'a akan Allah yaba dan nata hakuri yakuma kawar da zuciyar shi ga
Son *Matar Aure*Ashe babu Auran akanta shiyasa Allah yasamasu son junan su.

Sadam kau cikin bakin ciki dajin wani masifaffan kishinta da baitaba jiba ya ɗago a
fusace yace "Dama sonta kake munafuki la'ananne, gaka liman ashe MATA'n AURE kake
kallo , Wallahi bazata aureka ba,kai in'dadamakuma ina da cutar Ƙanjamau in'kuma ta
aure ka kasa a ranka mutuwar ka na kusa fitinanna ustaz kawai daganin ta jar fata
Duk da kaima kayi kala da Ƙosai amma muhallin dana shiga yafi karfin ka shigeshi ka
rike almajiran cinka ka tsaya iya Limancin ka da hayaniya da mutane daka saba
karshen wata abaka Albashin 1500.

Mirmushi shekh yayi mai ciwo , Kana A'hankali ya kalli Abbana yace" Tabbas Abbah in
zaka bani Husnah zan aura,saboda gabaki ɗaya abinda ya faru da ita
kaddaratace,kuma akan rashi,bazan taɓa kamata da wani laifi ba, saboda nason akan
rashi tayi abinda tayi, Abbana kayi kwakwaran bincike akaina inka yarda dani to
kabani ita,saboda ina sonta domin Allah,kuma zanci gaba da sonta har karshen
rayuwata,Inna ki tayani neman auren Oum Habib a wajen Abba dan Allah in
zansamu,kullum fatanki da kwatancenki na samu tamkar Husnah,yau gashi Allah ya
ƙarɓi addu'ar ki yabani ita ba mai kama da itaba, Ni nason Rabon Auranta ne ya
kawomu garin nan Inna, Dan Allah da manzonsa a ku shigemun gaba abani ita Abba ko
yaune a
Ɗaura auran mu saboda babu idda akanta.

Sadam yace .
"Amma kaikau akwai mahaukaci ? Mai HIV din zaka aura?Da kuma cikin nawa jikinta
kakeso kuyi wani auran?

Hajjo tace'' Tsinanne kenan gabaki ɗaya maganar karya kake, komiye da Husnah yaji
yagani ballema dagani sharri kake mata saboda kai ɗin nan Dagani jinin kafurai ne,
Babu abinda bazaka iya ba Tsinanne ɗan wankan garwa.

Cikin sanyi Inna tamasu sallama tare da cewa.


" Baban Husnah mudai mun yarda da kaddara kowace irice,kaganni nan dagani saishi
muke rayuwa,mudai ba masu karfi bane amma muna da rifin asiri bama kuma nema daga
gun kowa,farin cikin HABIBIEEE nah yafiyemun komi arayuwa,inaso Allah ya hadashi da
mace tagari wacce ko bayan raina zata shayar dashi farin ciki, Nidai daga gareni
babu matsala,sai dai bansaniba ko kasancewar mu talakawa zai iya kawo nakasu a
cikin auran nasu.

Hajja tace" kawata dan Allah kibar wannan magana, Ni na amince kuma shima Dr
lukman ya amince bisa ga umarnina.

Nan gabaki daya yan d


Ɗakin suka amince sadam kau ya Gigice ya tashi yana wallahii" Babu wanda ya isa ya
rabani da matata ni ban saketa ba ,Ai ance in'kayi saki ukku lokaci daya to yana
nufin ɗaya ne balle ni danayishi cikin ɓacin rai.

Gabaki daya suka mike Abba yace ."Alhamdulillah tinda kason kayi ɗayan kuma har ka
furta, Husnah kinason malamin ki?

A'Hankali ta ɗago kanta suka hada ido da Shekh da gaban shi ke wani irin bugawa
gabaki daya gumi yake tsatsatsafomai,Jajayen idanuwanshi kuwa sai watsomata wasu
zafafan sakuna suke wayanda akaro na farko ta fara karantarsu a idanuwan da namiji.

Abbah kanshi gaban shi faduwa yake yana tsoron takasa amsawa ta kunyatasu a gaban
idon sadam.

Kasa tayi da kanta tana murza yatsun hannuta kamin ta bude karamin bakinta tace
"Abbah ina sonsa .

Gabaki daya yan palon suka fara murna shikam Yah Sheikh hannu ya daga hankali ya
rufe fuskarshi yana godiya ga Allah mai baka a lokacin da bakai tinani ba, Hakika
ɗakin nan da mai tsarkine da babu abinda zai hanashi sujjada shukur dan nuna godiya
ga Allah subhanahu wata'ala Akan ni'imar daya mai.

Ihu Sadam ya fasa yana fadin.


" Vaƙa isaba tsinanne dama cen sha'awar matata kake,ban samuba bazaka samuba
wallahi ya kwashi kwalaben humra dake cikin show glass yayi kan Yah Sheikh da har
lokacin idonshi a lumshe suke bazaka gane bude sukeba ko rufe.

Mijin A'isha kau cikin fushi ya daka tsalle ya cafki kwalar rigar sadam ta baya ya
turashi ɗakin su dake ƙasa wanda yayi jinya,Yamai Ɗaurin goro yamai likis tare da
curemai hakori biyu nagaba.

Cikin fushi ya fito tare da kwaso Hajji cakwai daketa kyarma ya haɗa hannayenshi
biyu ya daukeshi da mari ya karamai tare da matseshi sosai yace .
"Bani takarda sakin zeenat,Nan ne Abujar,nan ne Dubai ɗin, Nan ne chaina da cairo
din da kake zuwa,ashe kasurgumi matsiyaci muka ɗauka mukaba yar uwar mu,kullum tana
fadamana yanda kake tafiya ka kyaleta tsawon watanni shekara bakazo gare suba ashe
ƙasurgumin dan iskane kai .
Cikin tsananin azaba yafara kakarin mutuwa tare da nuna hannushi ɗaya yace na..na
saketa saki daya karka kasheni Umar.

Abbah yace,
" kabar su tinda dai ka karba muje,wayan nan kayan'ma yanzu yakamata afita dasu
abama mabukata,Abarshi dagashi sai filin ɗakin yacigaba da abinda yake.

Gabaki daya suka fito suka barsu rai hannun Allah ,kai tsaye gidan Inna suka koma .

Bayan sun zauna Abbah yayi tagumi tare da faɗin.


" kayi hakuri ɗana da abinda zakaji daga bakina, Hakika ganin farko danama wallahi
naji na aminta dakai dakuma samun natsuwa dakai,A raina naji nayi kuskuran aurar
da Husnah, A ɗazu na am'sama da zan baka ita amma yanzu kayi hakuri,in kau har kana
nan akan bakanka na kanason ta yazama dole amata Aune Aune dan tabbatar da lafiyar
ta.

Aa Baban Husnah sai dai In mune ke baka yarda damu ba,na faɗama munson kaddara
indai har zaka bamu to munaso,babu Aune Aune da za'amata A haka muke son ta.

Shuru Abbah yayi kamin yace "To Inna ana rayuwa haka,Kar azo acuci Yaro..

Abbah wallahi ina sonta a kowane yanyi sukaji zancen Sheikh kamar daga sama.

Husnah ta kalleshi tana share hawaye tace" yah Sheikh.

"Oum Habib falyaƙul khairan Auli yasmut , Dan Allah kiyi shuru, Dan zatin Allah
karki furta komi. Sheikh ya katse Husnah dakesom yin magana.

Aysha tace da ita kiyi shuru.

Abbah yace" shikenan na amince zanbaka auran ta, Amma zanje da ita gida ta samu
hutu sosai nan gaba sai ayi magana.

"In'dai ka yarda damu abamu yanzu Inna tace tana mikewa ta zazzage jikkarta ta
fiddo wata tsarka mai tsananin girma ta gwal sai sheki take tace .
"gashi Akirawo liman yazama waliyinsa Tinda bamu da kowa sai abiya SADAKIN Husnah
da wannan sarkar.

Abbah kallon ta yake yana kalkon sarkar yayin da su umma da A'isha da Meenah da
sukason takan gold kau duk sun ruɗe ganin dakekiyar sarka da aka bada amatsayin
SADAKIN AURE Husnah, Anya ba akwai ayar tambaya akan su Inna ba, Anya Inna
talakawane kamar yanda tace, Ina suka samu wannan sarkar ,Dama daga ganin su kai
kason cewa jinin arzikine ke gudana a jikinsu Tinanin A'isha kenan.

Abbah ya mayar mata da sarkar yace "Zan kira abokina Anan garin yake, sai yazama
waliyyin Husnah ni zan bada SADAKIN Shekh,Bana bukatar bincike akanku inna saboda
mai gadin gidan sadam yafadaman cewa mutanan kirkine ku tin lokacin dana mai
tambaya akan hannu wayan da Yaata take .

Mikewa Yayi yana fadin muna zuwa yakira mazan da suka ja shekh ɗakin shi suna
lallashi.

Gabaki daya suka fita .

Abbah yace Habib kuje kaida su Umar da Ahmed ni saleem zaiman rakiya gidan
Abokina,Umar ya kallah mijin Aysha yace.
" Ayi abinda ya dace Umar zuwa la'asar za'a daura auran nan,kana nima yau anan
gidan nawa zan Tare nabar jigawa kenan sai mun kawo maku ziyara.
Cikin mamaki suke kallon shi dan basu son yana da gida katsina ba.

Murmushi kawai yayi yace" Sai dai munzauna yashiga mota da kanshi yaja suka tafi,
suma suka shiga suka dauki hanya.

Kai tsaye wani katafaran shagon Aski suka tsaya akamasu aski su duka, kana sukaje
Green hause inda kai tsaye suka shiga suka zabi daka dakan giznoni,farare kal
ɗinkakku,suka hada da agogjna masu tsada da takalmi da hula.

Gabaki daya kudin Ahmed ya biyasu kana suka fito sukayi *Galadima Sport Suya* suka
bada oder gasashin kajin da za'ayi reception dasu kana suka tafu .

Wani haɗaddan gidan abinci sukaje suka bada oder abincin da sukeso kana suka fito,
in ka gansu dole su burgeka dan gabaki saya sun zama kamar yan gida daya , Sheikh
kau farin ciki yahanashi dakatar dasu da abinda suke wai yau shine zai kasance da
Husnaty shi A matsayin *MATAR AUREN SA*

Wani Hotel suka kama suka shiga suka baje komi kana sukayi order abinci sukaci ,
Shekh kau dakyal ya iya shan Fresh milk ɗin da aka kawomai murna ta cika cikinsa
bai taɓa tinanin samun Husnahhh cikin sauki ba haka.

Ahmed yace" Kai Ɗan balarabe wannan murna sai kace yau zata tare?

Murmushi Shekh ya saki yace "Ahmed irin soyayya danayi wallahi tafi bakar
wahala,irin dauriyar danayi kai bazakayita ba,Ganin farko na kamu da sonta gata
kuma MATAR AURE,Rana tsaka Allah yabani kuma in'kasa farin ciki? wallahi zan iya
zaman Shekara ɗaya ina jiranta,Tinda dai an riga an ɗaura.

Gabaki daya suka jinjinamai da irin son da yakema Husnah,Tare da yabama ƙoƙarin shi
dan ba kowa zai iya jurewaba,Amma shi da ya saɓama Allah kwara ya mutu bai furta
ba.

Waya Sheikh ya dingama mutanen daya aani yana sanar dasu daurin auranshi 4:30,
Gabaki ɗaya sunyi mamaki amma sukamai alƙawarin halatta.

Karfe 3:30 suka gama shirin su.

Mai karatu zanso ka hararo kyan da Ɗan Balaraben Husnah zayyi acikin manyan kaya
farare.

Gabaki daya rudewa sukai sadda ya buga shadda nan ya dasa hula,sumar nan tashi tayi
dass cikin hula,sajen shi kau sai sheki yake gashi ya zagaye kyakyawar fuskarshi
yayi wani fresh daka gani dai kason an'gone.

Turaruka suka ɗauka suka dingamai ɓarin shi kana suka fesa suma suka fito komi nasu
iri daya gwanin tsari.

Ahmed ya kalli yanda mutane ke kallon su yace" shaggu gabaki ɗaya batamu sukeba
tadan Balarabe suke yasin.

Dariya sosai Sheikh yasanya wacce rabon da yayi irinta harya manta ,Cak suka tsaya
da tafiyar suka dasamai ido ganin kwarjini da zatin da Allah yamasa, Fararen
jerarrun hakoran sa kar masu kyau da tsari tamkar masara.

Cak ya tsaya yana zubamasu harara.

Ahmed yace masha Allah tabarakallah,hakika dole Husnah ta kasa musawa da samun
irinka, wallahii banyi tinanin amincewar Taba,kaima ka burgeni da kaki kula wannan
Ausharin daya dinga zaginka.

Murmushi shekh yayi yace muje *TAMMAL WAƘAT*.

suna bisa hanya Abbah yakira Ahmed yace suyi sauri suma sun shigo kwanar ga mutane
sun taru.

Ganin 4 tayi suka tsaya wani masallaci sukayi Sallah kana suka wuce.

Suna shiga kwanar gaban Shekh yayi wata fitinanniyar faduwa, lokaci ɗaya ya dafe
zuciyar sa yace.
*Allahumma Ajirni fi masibati ,Wa akhlifni khairan minha,Rabbi inni lima an'zalta
ilayya min khairin fikir*.

Sunyi mamakin ganin yanda mutane suka halacci ɗaurin auran da aka shirya yinsa
cikin awanni huɗu, Amma dubban jama'a kai kace shekara akai ana sanarwa.

Koda suka isa sukaji ta cikin speaker ana faɗin." An ɗaura auran Habibillahi da
Amaryar sa Husnahhh, akan sadaki mafi kankanta da Albarka Naira 500k Lakadan ba
ajalan ba.

Ido Shekh ya lumshe Tare da furta Alhamdulillahi lathi bi'ni'imatihi


Tattimussalihat.

Halawa da dabino aka fara rabawa Yayin da mutane sukaita tururuwa zuwa yimasa Allah
yasa Alkhairi ,su Ahmed sai amsawa suke shikau murmushi kawia yake yana hada
hannayensa yana masu godiya da amsawa a zuci.

Abbah ne ya yafito Ahmed da hannu akan yaje.

Bayan yaje yace kirawoman Habib.

Zuwa yayi ya sanar masa kana suka doshi wurin zuciyar Sheikh nata tsinkewa.

Zama sukai cikin masallacin Abbah ya dafa gwiwar Sheikh,yace Alhamdulillah Habib
Husnah tazama taka,Ngode dakaman wannan taimakon,banda matsala dakai saboda nason
kana da iliminka da sanin hakkin aure, Allah yamaka albarka.

Alhaji Bilal ga Sirikin naka Abbah yace yana zubama abokin shi dake amsa waya ido.

Kashewa yayi ya juyo yana mayar da wayar aljihu tare da fadin Masha Allah..

Azabure suka mike shida Yah Sheikh lokacin da suka haɗa ido.

Wani irin rawa jikin yah Sheikh ya fara cikin tashin Hankali yake murza idonshi
yana fadin Dadd..Da.

UMSAD MAKENTOSH

*Makentosh*
*Makentosh*
*Makentosh*

Ina macen da ta isa takejin takai Hajiyar gayu.

*HMMM DA SAURANKI HAJIYATA INDAI BAKYA AMFANI DA MAKENTOSH*

Matso kiji hajiyata


Kamar yanda kuka sani UMSAD INCENSE ta sake zomuki da wani sabo sahihi mai suna
MAKENTOSH

MAKENTOSH wani sirrine nasu na mutan Maiduguri,yana da masifar kyau yana hade mace
gam koda haihuwa goma tayi,ina uwargida ina amarya ina budurwa ina zawara duka dai
gudun'muwace daga mai kishinku har kullum UMSAD INCENSE.

Ina baku shawara da ku nemeta dan magance matsalolin da suke faruwa damu tsakaninmu
da mazajenmu dan gyara shinfiɗarmu kai tsaye.

Ni Ummy Aysha shiyasa na kasance shalele awajen mai gidana saboda gabaki ɗaya
sirrin gyaran jikina yana Tattare da gudun muwar UMSAD INCENSE shiyasa koda yaushe
muke cikin walwala da farin ciki da mai gidana🥰.

Dan neman farin ciki akoda yaushe tsakanin ki da mijinki ki tuntuɓeta a wannan
layin

Sayen nagari maida kudi

UMSAD INCENSE 080 288 27241

3️⃣1️⃣3️⃣
&3️⃣
2️⃣2️⃣

Domin mallaka naki kai Tsaye turo kuɗin ki ta wannan account ɗin 300 kacal.
ƊAHIRU AMINA, Zenith Acc. is 2860983400.Domin neman karin bayani Tuntuɓarni a
wannan Number 07038423451

"Daddy!.

"HABIBIEEE" Alh Bilal yace da ƙarfi ,lokaci ɗaya suka rungume juna a tare suka saki
kuka,Abbah mah dasu Umar da Ahmed hawaye suka share, dan ko baafadamaba kai kason
cewa jini ɗaya ke yawo a jikinsu, duba da tsananin kamar su dan dai Abbah yawan
shekaru kawai yafi Sheikh.

Abba ne ya tashi yana kama hannun Abokin nashi ya zaunar dashi tare da fadin zauna"
Ɗan uwa.

Zama sukai shikau Sheikh har lokacin hawaye ke sakkomai,yama rasa mizaice, duk
sadda ya kasance da Husnah sai wani Alkhairi ya ɓulloma sa,Mahaifin sa daya fidda
rai da gani yau gashi gabanshi,idonshi ya sake murzawa da ƙarfi yana sake waresu
fess akan Daddy dake mikomai hannu akan ya zauna.

Cikin rawar murya Daddy yace" ka..kka.zauna HABIBIEEE dan Allah karka barni , Ina
mahaifiyata ?

Zama yayi su Ahmed ma suka zauna kai kawai ya jinjina alamar tana nan dan inya bude
baki zayyi kuka mai sauti.

Liman ne ya tashi ya kalli mutanan dake matsallacin dake tsaitsaye suna kallon au
yace" kumuje inaga akwai wani abu na sirri da zasu Tattauna daya shafesu.

Abbah ne ya kalle shi yace" hakane amma suma akwai bukatar su son wani abu tinda
yawanci akwai abokan karatun shi shekh ɗin, Da kuma mutan unguwa Abokan arziki,
Tinda babu wanda yason wani abu akansu andaigan su suna rayuwa.
Daddy dake ruke da hannu Sheikh ya mike suka fito waje inda sukaga Cincirindon
mutane magulmata ana fadin ga mahaifin Sheikh, Yau an'gano yan uwan Sheikh ashe
yana da dangi.

Abbah ya kalli Daddy da duk baya cikin natsuwarsa Inna kawai yakeso yagani.

Mutane suka fara tururuwa sunayowa wajen su, suna masu Allah yasa Alkhairi, Gabaki
ɗaya kasa magana sukai sai Abbah dasu Ahmed ke am'sawa..

Daddy ya matsa hannu Shekh ya kalleshi tare da goge idonshi yace" ina Inna?.

Da hannu ya gwadai gidan nasu .

Cikin mamaki Daddy yabi ɗan Kurkukun gidan da Mahaifiyarshi , Da Yaranshi mafi
soyuwa azuciyar sa da kallo.

Abbah yace da mutane suyi hakuri suna zuwa,dyakyal suke kutsa mutane suka samu suka
doshi gidan Inna , Anan sukaga su A'isha sun zage sunata girki da manyan tukane kai
kace an shekara da sanya bikin wanda duk Wani hidima cefane Abba ne ya kawo dan
ayi abama makwafta da Al'majirai Sadaka.

Da sallama suka shiga su duka, dai-dai sadda Inna ta fito ɗaki jikinta duk A
sanyaye ,Tin bayan dawowarta gidan Sadam takejin bugun zuciya..

"Sannun k...

Kasa ƙarasawa tayi jikinta ya ɗauki rawa lokaci daya tai baya zata fadi Husnah dake
tsaye ta window tafito ta tarota ta fada jikin ta amma ta suma.

Daddy kau da Shekh Aguje sukai kanta Daddy na gilgizata yana fashewa da kuka yace
"ki gafarceni mahaifiyata ki yafeni,Banbar ki anan ba dan bana nemanki,
Ko ƙasƙanciba,Aa ikon Allah ne kawai bai hadamuba muna gari ɗaya sai yanzu,
Innalillahi wa inna ilaihi Raji'un dan Allah kitashi Inna, yanzu nike da buƙatar
jin dumin jikinki mahaifiyata kitashi karki barni , Bayan tsawon shekarun da kika
kwashe muna kewar juna dan Allah .

Husnah kau kuka take sosai tana jijjiga Inna.

Shekh kau zamewa yayi gefe yana dafe kanshi dake barazana fashewa,shin kuka zayyi
ko dariya,farin ciki biyu arana ɗaya Yah Allah.

Aysha ce ta fiddo ruwa cikin madaidaicin fridge din Inna, Tare da jika karamin
Rawanin Shekh ta ba Husnah ta shafamata ga fuska da jiki saiga Inna ta kawo ajiyar
zuciya, A'hankali take bude ido,cikin low Voice tace" Ma'u mafalki nike ko,Mafalki
nike da ɗana ko kamar yanda na saba, Dan Allah karki tasheni tace tana sake matse
ido.

Inna ba mafalki kikeba nine dai azahiri gani gabanki da jikan ki HABIBIEEE mu,ki
buɗe idonki mahaifiyata, ki kalleni,kimin kallo irin naso da kauna da kika sabaman
matsayinki na uwa, Inna i miss You so much wallahi ,i miss you sosai Yaƙarasa yana
share hawaye.

Abbah ma juyawa yayi yana share hawaye,harga Allah tinda yaga Shekh yakasa natsuwa
da kin yarda da babu wata alaƙa tsakaninshi da Abokin sa, Yana bala'in kama da
Abokin nashi sosai,, Duk da baitaɓa bashi labarin rayuwar shiba amma kamar tayi
yawan da har ta ɓaci, ashe kau AURAN Husnah Alkhairi zai haɗa tinda har ya haɗa
zukatan da suka fitar da ran sake ganin junan su..

Ido Inna ta buɗe tarr tare da zubama Daddy su bata ko kyaftawa..


Lokaci ɗaya kuma ta buɗe hannu ta Alamar yazo gareta.

A'hankali yaja gwiwar sa har inda take kana ya ɗora kanshi akan Gwiyagunsa cikin
mugun kewa .

Inna kau bata tsaya komi ba ta rungume abinta tana sunbatar goshinsa da Samasa
Albarka.

Cikin farin ciki tana share hawaye tace " Nasha fada inaji ajikina yarona na
nan,inaji ajikina baka mutu ba,inaji ajikina kana kusa dani lokacine kawai bai
hadamuba,ko yanzu Allah ya dauki raina naji dadi naga Ɗana , Ga HABIBIEEE nah ya
angwan ce, Ya samu irin matar da yake so Alhamdulillah.

Daddy yace'' Insha Allah yanzu zaki fara sabuwar Rayuwa cikin Family naki, Inna ya
bayan saduwa? Taya akai kuka dawo KATSINA,Taya akai kuka Fito daga hannun Azzaluman
nan Ya karasa hawaye na zubomai.

Murmushi tayi tace" Sai Alkhairi,Ina Kulu ? Ina Sameer,Ina Imran? Da Takwara
Maryama?

Daddy Yace Suna lfiya yafaɗa yana zaro waya Ya kanga akunne.

Bayan an ɗauka yace.


" Sweetheart kisa Imran ko Sameer ya kawoku nan gidan Bikin nan Da nike
fadamaku,Anan yamata kwatance ya kashe wayar tare da bin gidan da kallo yace* Inna
anan kuke rayuwa tsawon wannan Shekarun.

Kai ta ɗagamai tana Murmushi tare da nunamai Husnah da har lokacin ta kasa
kwakwaran motsi tace ga "Yarka nan kuma sirikar ka m
Matar Habib.

Kallon ta yayi yana faɗin" Masha Allah tabarakallah, Yanzu wannan Matar Habib ce,
Alhamdulillah,Naji daɗin kasancewar wannan auran da Abokina ya ɗaura ba tare da
kyamatar ko damuwa da Rashin ganin wani jigo namiji daga family na Habib, Ina rokon
Allah yasama auran ku Albarka, ya kuma baku zuria dayyiba,Wannn aure Alkhairi ne
tinda ta sanadi shi Muka hadu,Bayan ina da tabbacin gabaki dayan mu muna cike da
zullumi da Damuwa na Rashin sanin inda ko wannan mu yake,Amma yanzu Alhamdulillah.
Komi yazo karshe.

Sai Alokacin Shekh ya iya bude baki cikin wata fitinanniyar murya yace.
" Ameen . Tare da kallon Husnah da kanta ke ƙasa, ganin bazata juyoba ya kawar da
kanshi gefe shi yama kasa gane wane yanayi zaice yake ciki, Gabaki daya zazzabi
yakeji da masifaffan ciwon kai.

A'hankali ta ɗago ta gaida Daddy tare da mikewa ta shige dakin Inna cikin Kunya.

Su Aysha ma gaishe shi sukai suka maramata baya.

Suna shiga Aysha ta ɗanamata duka tace .


" Wow Husnaty Abbah ina tayaki murna samun balaraben mutum kamar shek kuttt,Kinga
masifaffan kyan da Yayi kuwa?,Daganinsa dama kaga jinin azziki da natsuwa,wallahi
bantaɓa yarda cewa Sheikh talakabane dama.

Husnah kau wani irin kuka tasaki tana Zamewa kasa ta zauna tace" Aunty taya
zaisoni,Wallahi banyi tinanin dagaske za'ayi auran ba, nayi tinanin duk dan a
ɓatama sadam raine, Aunty Shekh yafi karfina,Aunty yazan iya dashi dan Allah, Ni
wallahi tsoron maza nike dan Allah ki sanar dashi wannan auran namu na wasane ya
warware duka yaushe na fita uƙubar wani zan kumayi wani.

Wani irin huci Aysha tafara tana niyyar kaima Husnah duka meenah ta riketa tana
bata hakuri.

Afusace tace" Dakin cika jaka dakikayi in:kikayi kuskuran rabuwa da sardidin
saurayi kamar wanna,jakar inace ke,Ai'ni ganin farko danamasa nafahimci balain son
dayakemaki wallahi,Ke ai'yanzu zakici Ɗammara zaman AURE,yanzu zakison kinyi AURE
da namiki,Yanzu zakison kin auri wanda ya cancanta da rayuwarki mai Addini masani
wanda bazaiyimiki komiba akan zalinci, Yanzu yakamata kijawo Sheikh jikin ki
kishayar dashi Madara kauna,Amma tsabar wawanci kina nufin tsoransa zakiji ko
abinda Sadam ke maki kikeganin zai maki? Aiko dakin cuceshi wallahi, Saboda a zaman
da kikai dashi kinson baida aibu baida kuna niyyar Zalinci a rayuwar da zakuyi,
Tinda duk abinda akafaɗamai akan ki yaji yagani kinga kenan dan Allah yake sonki,
Ni bama wannan ba ɗazu miyasa kikace Sadam ya ciyar dake da haram yasaki kallon
haram,mikenan ? Ko kina nufin kuntaɓa wani abu koya?

Cikin tsoro Husnah ta waro ido tace'' mikenan.

Rai ɓace Aysha tace "ke ba yarinya bace, ina nufin yataɓa saduwa dake dakikace ya
cuceki koya?

"Laaa'haula wala kuwati illah billah Husnah tace azabure tare da buɗe baki tace "Na
rantse da Allah babu binda yashiga tsakanina dashi ,kawai dai saboda Vidio
danamasa,kuma shima ban kallesaba sai kuma lokutta da in'yana abinsa nike kamasa
shiyasa kikaji na fadi haka..

Gabaki ɗayan su ajiyar zuciya suka sauke tare da furta "Alhamdulillahi>

Murmushi Aysha tayi tace gabaki daya Shekh dasu Abbah dama mukan mu munyi tinanin
cewa akwai abinda ya shiga tsaki,in hakane kau zaki shayar da SHEKH mamaki aduk
ranar daya kasan ce dake,na tabbata kimarki da darajarki zata linka wanda yake
ganinki dasu a yanzu,ke akwai dai magana dole ayi tarewar nan kwana kusa, Yanzu dai
inaso musan su waye shi tukun.

Kafin nan tashi kije kisake kaya wannan duk kin batasu da Ƙasa.

Aunty meenah tace "aini gabaki daya jikina yayi sanyi , Husnah naso gaban kowa ki
fadi abinda yafaru amma kika rikice kikama kasa Sanin halin da ake ciki, Ga magana
da akemiki amma kika bada wata Bauɗaɗiyar amsa.

Aysha tace aikwara datayi shuru wannan ma wani suprise ne ga Habibin ta na


mussamman.
Fatan ki cire kunya kija mijinki jiki dan Allah,karki zama Daɗi mina liki
Husnah,Kar Tsoron Sadam da kika tashi dashi yasa ki jahilci mijinki ki kasa bashi
farin cikin da daga gareki kawai zai samu.

Shiru kawai tayi amma gabaki ɗaya abinda suke fada ta haddace, Dan ita kanta aganin
farko tana son Shekh, dan-dai tayi yaki da abin ne sanin cewa ita MATAR AURE ce.

Tashi tayi ta sanya wata atamfa da Abba ya kawomatasu Doguwar riga, meenah tamata
simple kwalliya ta zubamata dauri tare da daukar mayafi tasamata ta fesheta da
turare .

Suna a' haka sukaji sallama .

Su meenah ne suka fito Yayin da ita kuma tayi tsaye tana hango wayanda zasu shigo.
Da sallama wata farar mata tashigo gidan tana sanye da Hijjob Jalbab Sak balarabiya
,kana ganinta basai an'fadama jinin larabawa bace ,bayanta wasu zaratan samarine
masu balain kama da Shekh, sai budurwa da batafi tsarar Husnah ba tana sanye Da
Abaya mai duwatsu.

Da sallama suka shiga,Lokaci daya kuma sukayi Turuss ! sukaja suka tsaya ganin
abinda basuyi tinaniba ko amafalki.

SHEIKH kau jin murya da baizai taɓa mantawaba yasa azabure ya mike ya rungume
mahaifiyar tashi,kukan da yake dannewa ne yafara sosai gwanin tausayi.

Ita'kau matar gabaki daya ta rikice sai shashshafa shi take a tsorace kamar zaa
kwace mata shi,cikin wani murya mai masifar Daɗi irin ta Sheikh tace.
" HABIBIEEE.

"Na'am Oum Habib".

Shekh yafada cikin kuka .

Atare suka dago kai tafara kissing dinshi tana kuka a rikice tare da duba jikinshi
ta shashaf har wajen kwantaccen sajensa taganshi lafiya kalau a rikice tace .

"Man aina ummi Abiha?.

Da Hannusa ya gwadamata Inna da samarin nan duk sukayi kanta suka rungume suka
fara sabon kuka, Su Abbah kau sai kallon ikon Allah suke, Allah kadai yason
miyafaru da wannan family dake cike da kaunar junan su,.

Da sassarfa tayi wajen Inna ta mikar da yaran ta fada kanta tafara kissing nata
kota ina kamin ta rungumeta tace "nayi kewarki Ummu nah, nayi kewarki,ina kuka
shiga tsawon wanna shekaru.

Inna ta shafa Fuskanta tace Kulu,Kina nan,Ashe zamu sake ganin juna Jidda? Hmm ai
Abin da tsayi Hauwa'u , Ga Ɗakin HABIBIEEE nan muje nan yayi kaɗan.

Shekh kau Kannan nasa da suka taddosa ya rungume daya bayan daya kamin ya mikama
Maryam hannu sukayi musabaha ,Ko cikin bacci zai iya gane kanwar tasa duk da lokcin
daya barta batafi Shekara 11 ba gashi yanzu tazama cikakkiyar budurwa.

Hajja da tin sadda Inna ke kukan ganin Daddy tafara kuka cike da tausayi bata sake
motsiba saida kowa ya mike kana ta fita waje ta samo Almajirai akan su kwashe
Abincin a fita dashi Tinda an kammala,Nan suka biyota ta sanya manya cikinsu suka
fara kwasa a boket suna fita dashi zuciyar su fess.

Ɗakin Habib ta isa inda ta iske kowa yayi shuru ana jiranta.

Shekh kau Kanshi ya dago da jajayen idanuwan shi yabi kowa da kallo , ganin baiga
Husnah ba ya mike yana faɗin" ina zuwa.

Da kallo suka bishi harya fita.

Kai tsaye ɗakin Inna ya shiga da karama sallama abakin sa.

Husnah dake kuka sosai ganin yanda Shekh dinta ke kuka ta dago kai .

Cikin mamaki da kaduwa yabita da ido, Tare da zamewa ya zauna kusa da ita jikinshi
har gogan nata yake akaro na farko su duka saida sukaji wani irin yarrr tindaga
tafin kafa har saman kai.
Miya samu Matar Habib bayan yau ranar kice Amarya nah.

"Dago kanta tayi ta kalleshi kana ta turo baki cikin shagwaɓa da batason ta iyaba
tace" Bakai neba kaketa kuka shiyasa nima nayi..

Jikin shi ya jawota cikin natsuwa ya rungumeta tsam yana sauke numfashi.

Jikin Husnahhh kau mugun rawa ya ɗauka jin namiji shaɓe shaɓe Akanta.

A'Hankali yafara shafa bayanta yana sauke Ajiyar zuciya,Sunkai 5mn kamin yafara
magana cikin sanyin muryar sa.

UMSAD MAKENTOSH

*Makentosh*
*Makentosh*
*Makentosh*

Ina macen da ta isa takejin takai Hajiyar gayu.

*HMMM DA SAURANKI HAJIYATA INDAI BAKYA AMFANI DA MAKENTOSH*

Matso kiji hajiyata

Kamar yanda kuka sani UMSAD INCENSE ta sake zomuki da wani sabo sahihi mai suna
MAKENTOSH

MAKENTOSH wani sirrine nasu na mutan Maiduguri,yana da masifar kyau yana hade mace
gam koda haihuwa goma tayi,ina uwargida ina amarya ina budurwa ina zawara duka dai
gudun'muwace daga mai kishinku har kullum UMSAD INCENSE.

Ina baku shawara da ku nemeta dan magance matsalolin da suke faruwa damu tsakaninmu
da mazajenmu dan gyara shinfiɗarmu kai tsaye.

Ni Ummy Aysha shiyasa na kasance shalele awajen mai gidana saboda gabaki ɗaya
sirrin gyaran jikina yana Tattare da gudun muwar UMSAD INCENSE shiyasa koda yaushe
muke cikin walwala da farin ciki da mai gidana🥰.

Dan neman farin ciki akoda yaushe tsakanin ki da mijinki ki tuntuɓeta a wannan
layin

Sayen nagari maida kudi

UMSAD INCENSE 080 288 27241

😂
3️⃣3️⃣3️⃣
&3️⃣
4️⃣4️⃣

"Ke Alkhairi ce a tattare dani Oum Habib,ke din ta musamman ce arayuwar Habib,kin
kafa wani tarihi da bazaitaɓa goguwaba,Sanadinki naga iyayena dana fitar da ran
sake gani,Husnah I love You so much my wife, Wallahi ina sonki so mai tsanani,ki
daure kibama Habib farin ciki koya yake,Wallahi Husnahhh ina son akula dani ina son
a nunamun tsantsar so,Dan Allah karkisa Alkunya a zaman takewar da zamuyi kinga
sunna zamu raya,idan kau kikace haka akwai matsala,Nafiso ki kula dani sosai fiye
da sabon jariri,Habib dinki na girmama duk kan abinda yake halaliyar sa,ina fatan
kin fahimceni kuma zaki ɗauki Ɗammara Ɗaukar nawina kin Amince?.

Cikin kunya ta ɗago idonka ta sauke akanshi kamin kuma A'hankali tana lumshe ido
ta mikamai hannuta tace.
" Yah Shekh ina tayaka murnar bayyana Iyayen mu,Allah yasa mutuwace zata raba
tsakanin mu..

Karɓa yayi yace "Ameen Nagode sosai" Ƙurratu Aynin, tashi muje kugaisa suga matar
data taimaki Habib dinsu sanyin idaniyar Habib ɗinsu, Alkhairi Habib,Da Family nah
baki ɗaya.

Murmushi tayi tana kawar dakai dan duk wani iri takejinta, ita data saba jin
kyara, kwatsa, hantara, tsawa, amma yau sai kalamai akemata masu zafi gaskiya
Sheikh na mussamman ne.

Hannuta yakama A'hankali ta mike yabata takalma tasa batare daya saketaba suka fito
har ɗakin shi inda suka iskesu zaune Anyi jugum- jugum.

Da mamaki Ummy sa ke kallan sa da sauran yan uwansa ganin shi rike da mace.

Cikin rawar baki da nuna zallar farin ciki Ummy tace" HABIBIEEE wace wannn,Ko nayi
surikane?.

Kai ya ɗagamata yana zaunar da Husnah kusa da ita kana ya zauna gefe Yana ɗan
kallon ta cike da so mabayyani .

Cikin tsananin farin ciki Ummy ta bude fuskar Husnah tare da furta masha Allah,
kana ta ɗan Rungumeta A'Hankali tana shafa gefen fuskarta tace" Masha Allah bi
Ahasanil khalki .

Maryam ma ihun murna tayi tana faɗin" ta samu yar uwa ,ta rungume Husnah sosai ciki
Happy, gabaki daya sun burge su Abbah kuma hakan ya nuna masu cewa zasu ruke masa
yarsa da mutunci.

Cikin sanyi Husnah ta gaishesu tana mamakin yada dukkansu suka karbeta da farin
ciki,Lokaci daya taji ta sake amincewa da shekh shine farin cikin rayuwarta,Cikin
Murmushi itama ta ɗan rungume Maryam. .

Inna ce tace Baban Husnah yau zakason ko mu waye.

Cikin rauni ta fara magana kamar zatai kuka.


"Mu yan asalin Fulanin Maiduguri ne ,mahaifina shahararran malamine kundaison yan
maiduguri akwai ilimi sosai,Ni ɗayace tal a wajen su saboda duk yan uwana sun
rasu,bayan na girma suka bada aurena ga wani Amintaccen Almajirin su mai sunan
Idris.

Kasancewar mu masu biyayya ga umarnin iyaye na karba nayi godiya, har lokacin da
aka ɗiba ya cika akayi biki aka mikani madaidaicin gidana daya kasance na mahaifina
dan Idris iyayensa basu da karfi,zakuyi mamakin iri rikon dayaman dan Rikone na
kyautatawa dajin daɗi,sosai muka shaku ina da Shekara daya na haifi yata mace amma
tin aciki ta rasu,bayan ita nasake wata haihuwar itama mace amma batazo da
raiba,nayi kuka ko ince iyayenama sunyi kuka suna ganin kawai sune nabiyo,Bayan na
haifu nasake samun wani ciki amma yazo da matsala yana kai wata tara akamun C's aka
fito da Ɗa namiji, amma sanadin haka mahifata ta samu matsala dole aka fitr da ita
baki ɗaya.
Danasamu labari nayi kuka na gode Allah, saboda ina ganin shima yaron mutuwa zayyi
bazan sake samun ko wani cikin ba.

Miijina Yayita tausata yanajaman aya da hadith akan in'rungumi kaddara da duk
tazomun, Haka na yarda da maganar sa Nayi tawakkali, Allah danashi ikon har akayi
suna yarona lafiyan sa, akasamasa Sunan Bilyaminu ina cemasa Bilal,Na ringumi
yarona akan so da kauna da ba kowane iyaye kema yaransuba, akwai shakuwa sosai da
yarona najasa jiki bana alkunya akan duk abinda ya shafesa saboda nason shine farin
cikina kuma shikadai garan bakuma wata haihuwar zan sake ba..

Ahaka rayuwa taita ja har Bilal ya kammala primary school dinshi duk akan
jagorancin mahifina domin nashi mahaifin bashi dashi tsaron dalibbaine kawai aikin
sa saiko in Damuna tayi Yayi noma.

Yana shiga secondary Allah yama Inno ta rasuwa ,Bata wuce kwana talatin ba
mahaifinama yabita rayuwata ta dawomana sabuwa ,Munyi kuka mungode Allah daga baya
muka bisu da Addu'a.

Bayan an'kammala zaman mokoki mijina yabani duk wata kaddara da malam yabashi sadda
yana kwance saboda malam nada rufin Asiri manomine sosai,Ga kiwo yanayi.

Wasu Abubuwan na ɗan siyar nabashi yafara kasuwanci yana kula damu cikin ikon Allah
Allah yasama Abun albarka .

Watarana da bazan mantataba shine ranar da mukai bankwana da mai gidana akan zaije
tasha karbo wasu kaya, ashe sallama bankwana mukai dashi,domin kau yana fita mota
tayi kanshi saidai akamun slalama aka kawoman gawarsa.

Iya rudewa munruɗe nida Bilal, Domin har Asibiti muka kwanta ,Abokansa su sukaimai
komi suka kaishi makwancinsa shikenan tashi ta kare.

Rayuwa tadawomana sabuwa mai cike da kunci, gashi Bilal baisom takan kasuwanciba
saboda yana matakin shekara ta 16 kacal inaga bazan iya barinsaba kar shima ya mutu
ya barni.

Wata rana muna zaune munyi jugum jugum Bilal yace" Inna Dan Allah kibarni ko shagon
dake kofar gidan nan ne in bude in'dinga saida abubabawa.

Ban musamaiba na amince yayin da nikuma na fara sana'ar da mahaifiyata keyi wato na
haɗa kayan kamshi kunson dai maiduguri garin abun ne, Allah yasama kasuwancin mu
albarka nida yarona kota ina muna ganin haske

Bayan jarabawar sa ta fito nace dashi yakamata yayi joining karatunsa sai yahaɗa
karatu da kasuwanci.

Atakaice haka yahaɗa har Allah yasa ya kammala digiri dinsa a harkar kasuwanci
lafiya ya fada harkar kasuwancinsa gadan-gadan.

A inda nabashi shawara yayi aure ya Nunaman kwara yayi ginin gida kamin lokacin dan
bazai iya zama batare dani ba.

Gidan mahaifina da kuma makaranta Allon sa da gidan da nike ciki nabashi nace ya
hada amaiyar dashi yanda yakeso.

Haka muka koma cen bayan gidan shikuma yasaki kudi dan-danan aka kammalamana
katafaran gida yasai mota ya maidani ciki da kayan more rayuwa babu abinda baiman
ba inatajin dadi dasamasa albarka.
Wata rana ne na aikesa Sudan dan hadomin kayan Aikina na turaruka acen ya hadu da
Hauwa'u balarabiyace gaba da baya,Iyeyanta masu arzikine sosai kuma dattawan kirki.

Bayan yadawo yafadaman banyi kasa a gwiwaba nasanya ƙanan mahaifinsa nemamasa aure
kuma akabashi, bayan wani lokaci akayi auran su anan suka tare gidan da nike.

Cikin ikon Allah arzikin Bilal yacigaba da bunkasa agefema nawa yakara bunƙasa
inda Hauwa'u data kasance mai Biyayya kuma ma'abociya hada kaya takaramin wasu
sirrikan Dan danan garuruwa da dama babu inda ba'asan muba.

Haihuwarta ta farko Allah yabata namiji mai suna Habib tanacemasa HABIBIEEE muma
duk haka mukecemasa ina sonsa Sosai saboda kama yake da Baban shi amma gabaki daya
haskensa na mahaifiyarsane , Duk da Baban sa ba baki bane A'a farine tass amma
hasken bafulatani yasha banban dana Balarabe. .

Gabaki Ɗaya rayuwa Habib awajena take babu wata tazara tsakanin sa da Yan uwan sa
ta sake haihuwar yara har biyu, Kuka tasamin akan tanaso ta tsayar da haihuwa na
hanata saboda aganina yanzu yakamata mutara zuri'a sai in'tayata Raino tinda da
Karfina..

Cikin ikon Allah sai dama yaran suka shekara kusan goma 12 kana ta haifi takwarata
Maryam.

Alokacin kuma Habib na matakin karatunsa na farko a bangaran medicine su kuma su


Yan biyu suna shekara karshe a matakin secondary.

Ranar da kaddara ta rabamu itace ranar da Habib yadawo makaranta muna zaune dakina
yanashan Fura da rana ƙiri ƙiri, itakuma mamansa tana hadaman wasu turaruka yayin
da Bilal ke zaune yana fiddama yara tsaraba daya mana Ta Dubai ɗin daya je.

Wata Dalleliyar sarka yabani da katon awarwaro da yan kunne da zobe .

Habib da kanshi yasaman yana man photo da wayar sa wai nayi kyau sai rahamu muke
cikin farin ciki nida family nah kwatsam mukafarajin hayaniya.

Kamar wasa muka farajin halbin bindiga cikin gidan namu ,abin ya razanamu Habib kau
cikin jarumta yatashi ya bude window anan yaga mutane bila adadin ko wanne
fuskarshi rufe mai gadin gidan namuma sun halbe shi gashinan kwance cikin jini.

Cikin tashin hankali yake fadamana tare da cewa mutashi mubi ta kofar baya mufita.

Gabaki dayan mu muka rikice nikau kuka nasa Yayin da mahaifinshi yafara ƙoƙarin
daukata ganib kafata tayi nawie.

Kamar wasa mukaji ana fadin kukamo mai gidan akashe shi kumasa yankan rago wannan
Abu shine ya harzukani na mike muka diba aguje mukabi ta kofarmu tabaya mukafara
gudu,faduwar danayi itace ta an'karar dasu sukayo kaina gadan gadan,Ganin haka yasa
nace da Bilal yakwashe yaran su gudu, Amma yatsaya yana fadin kwara akashe shi,
Afusace nace in'baitafiba Allah ya isa hakan yasa yajuya yana tafiya yana kuka.

Sadda sukayo wajena har sunbaccemasu suka kwasheni sukasanya a mota,asadda suka
ajiyeni alokacin naga Habib, cikin mamaki nake fadin ya akai aka masu.

Yace bazai iya barina ba shiyasa yadawo baya suka hadamu.

Haka suka ajiyemu wannan daji suna gasamuna wahala ba dare ba rana fatansu kawai
yarona yazo karba kudin fansana a kasheshi,Haka muka kwashe wata biyar curr.

Daga karshe dai Allah ya kubutar damu muka fito saidai mungaza gane inda muke.
Wani Makiyayine yayi jahadin shigo damu cikin Barno,Saidai shawara dayabamu muyi
gaggawa barin garin saboda yanda yan ta'adda suka hanagari zaman Lafiya kowa yayi
balaguro.

Koda muka shiga unguwarmu kasa gane gidan mu mukai duk an rushesa,Munaji muna gani
muka baro garin nan da taimakon kudin dayabamu muka shiga motar Katsina saboda
yankin nan ne kawai yafadoman a rai.

Sadda mukazo gari bani da komi sai wannan sarkar gamu a galabaice.

Dakyal dai muka iya shigowa cikin gari nida HABIBIEEE mukasamu wani kango muka raɓa
bacci mai nawie yayi gaba damu.

Bayan muntashi ba laifi munji kwari anan nakalli sarkar wuyana nace da HABIBIEEE
yakamata musiyar muci abinci musamu wajen zama.

Shuru yayi Dan dama ba mai yawan magana bane.

Munfito muna shawagi muka haɗu da wani mutum ya taimakamuna da abinci da ruwa,bayan
mun natsu mukabashi labarin abinda ya faru damu.

Shiya taimakamana ya kaimu kasuwa na siyar da zabbana da Katon awarwarona da yan


kunne nabar sarka saboda banson uzurin da zai tasoman ba.

Isashen kudi muka samu yamana jagora har gidan shi,yabamu masauki tare da shedamana
shi malamine a makarantar nan dake nan ƙofar gida wato inda Sheikh ke koyar
wa ,atakaice shine ya siyar muna da wannn gidan muka dawo muna sabuwar rayuwa mai
cike da kunci da wahala ga rashin family nah.

Shine ya bukaci Habib da ya dinga koyarwa ko yasamu wani abu na amince tinda yana
da iliminsa sosai.

Alhamdulillah yana koya masu sunajin dadi ana sallamasa anan ya hada yan kudade ya
bude wannn shagon yana kuma siyar da littafi na addini inya fanso saiya
siyar ,Daganan tabasu labarin zamansu da Husnah da wahala datasha har zuwa Auran
data nema ma Habib.wannan shine labarin mu kai kuma ya kukayi .?

Kuka sosai yan palon keyi.

Daddy yace sadda kika ambaci zakimun baki anan natafi hauwa tajani tana kuka saboda
abinda kika fada,bayan munyi gaba ta turo miki habib ,Anan qani mai mota ya
taimakemu yayi gidanshi damu,Munyi kuka munyi kuka munkuma cigita nemanki amma
shuru.

Shawara yabani akan na kwashe komi nabar garin nan saboda koma suwaye suna biye
dani.

Anan ya hadani da police mota biyu da daddare mukaje gidan na kwashe komi kana muka
baroshi muka dawo gidan sa.

Bayan munyi kwana biyu na sake neman alfarma in'koma kozanga in'kundawo,dakyal na
iya gane gidan dan samunsa nayi an konesa kurmusu.

Aranar ma anyi dakona dakyal nasha washe gari yace inyi nisa dagari, nima na naki
katsina nayo anan nasiyi gida na fara kuma neman ku amma shuru,Haka na kama
kasuwancina inda na bude manyan masana'anta Allah kuma yasama abin Albarka,,
shekara ɗaya kenan naje umara dan muku addu'a kamar yanda nasaba duk shekara na
hudu da aminina na arziki,dayabani Labarin iyayensa basa raye sosai na matsamasa
yadawo Katsina mufara kasuwanci.

Bai aminceba sai dai yasai katafaran fili akamasa irin ginina yanzu haka gidan sa
na nan kusa da nawa.

Kabbara aka kama kana Hajja ta share hawaye tace lallai kunga kaddara rayuwa, muna
fatan Allah yasa kunci wannan jarabawa , Allah kuma ya kara tsarewa.

Ina tsinannen Bahillatanin nan yake wallahi yau saina konaka saina kasheka koni ko
kai wallahi sukaji ihun sadam Aguje.

Gabaki ɗayan su sukayo waje .

Da dai-dai yake binsun


da kallo kamin ya sauke idon shi Akan Daddy gaban shi Ya faɗi dam.

Shima Daddy kallon mamaki yake masa kamin yace" Sadam Lafiya?.

UMSAD MAKENTOSH

*Makentosh*
*Makentosh*
*Makentosh*

Ina macen da ta isa takejin takai Hajiyar gayu.

*HMMM DA SAURANKI HAJIYATA INDAI BAKYA AMFANI DA MAKENTOSH*

Matso kiji hajiyata

Kamar yanda kuka sani UMSAD INCENSE ta sake zomuki da wani sabo sahihi mai suna
MAKENTOSH

MAKENTOSH wani sirrine nasu na mutan Maiduguri,yana da masifar kyau yana hade mace
gam koda haihuwa goma tayi,ina uwargida ina amarya ina budurwa ina zawara duka dai
gudun'muwace daga mai kishinku har kullum UMSAD INCENSE.

Ina baku shawara da ku nemeta dan magance matsalolin da suke faruwa damu tsakaninmu
da mazajenmu dan gyara shinfiɗarmu kai tsaye.

Ni Ummy Aysha shiyasa na kasance shalele awajen mai gidana saboda gabaki ɗaya
sirrin gyaran jikina yana Tattare da gudun muwar UMSAD INCENSE shiyasa koda yaushe
muke cikin walwala da farin ciki da mai gidana🥰.

Dan neman farin ciki akoda yaushe tsakanin ki da mijinki ki tuntuɓeta a wannan
layin

Sayen nagari maida kudi

UMSAD INCENSE 080 288 27241

3️⃣5️⃣3️⃣
&3️⃣
6️⃣6️⃣

A rikice yace Yallabai mai kakeyi a wannan gidan?

Da murmushi ga fuskar Daddy ya nuna family nasa yace" Yau Allah ya haɗani da family
nah bayan shekara goma sha biyu da rabuwar mu,Ga Babban ɗana nan mai suna Habib,
Yau aka ɗaura Auran sa ga Amaryarsa nan Husnah , Yace ga babban Aminina kuma,Ga yan
uwansa twins ne sai autar su Maryam muna cemata Amal sunan mahaifiyata ne gatanan
gaban ka ,ga matata itama,Wayan nan kau yaran abokina ne ya nuna Hajjah yace
itakuma uwace garemu yakarasa yana sakin murmushi..

Rawa sosai jikin Sadam ya dauka lokacin daya kafe Shekh da hannushi ke cikin na
Husnah da kallo,wani kallon bakin ciki da takaici yake masa,saima yanzu ya gane
zallar kamar da suke

Hajjah tayi Murmushi tace .


"To ai Baban Habibu ai wannan shine tsinanna da muke baka labari ya wullaƙanta
Husnah, shine ba kowa ba,kuma wurinshi aka kwaceta akabama Habibullah.

Gabaki ɗaya Annuri fuska Daddy ya ɗauke lokaci daya ya fara ma sadam masifa tare da
fadin zai kira mai gidan sadam din a dakatar dashi daga aiki, zaikuma kwace duk
abinda aka mallakamasa, Dan dama gabaki daya kamfanin sane suke aiki wancen shine
ogan sadam,Anan Yake tambayar Abba koma shine aka taba kamawa daya sace kudin da
zai kaimasa?.

Abbah ya ce shine amma wannan ba matsala bane na basu abinsu dan nima banson
kasuwancin naka bane na dai son mai gidan nasa shima Abokina ne, awajen sa na sama
masa aiki.

Cikin rashin jin dadi Daddy ya ɗauki wayar sa ya buɗemai Mai gidan sadam wuta tare
da umarta amaidoma Abba kudin Sa kaf cikin 5mnt, Nan ya tura masu Account number,
Duk yanda Abbah yayi amma Daddy kiyawa yayi Bayyi shuruba saida yaga Alert ya
shigo.
.

Hannu Daddy ya mikama sadam yace "bani key din gidana dana mota na , in'yaso katafi
wani wurin,nidai ka wulakantama Yah ko? kaje dan kanka duniya ce ta isheka riga da
wando..

Kasa sadam ya durkushe yana kuka da Neman afuwa, Akan in aka rabashi dasu baison
inda zai raɓaɓa a gafarcesa zai daina.

Afusace Ahmed yace" to ubanwama ya sanar dakai cewa muna nan? Da har ka iya biyomu
ka muna fetsara?

Cikin kuka yace.


"Ranka ya daɗe wallahi bayan na falka daga sumar wucin gadin da nayi nasamu na fito
palo anan naga wannn tsinaniyar zumar kwance tana bacci,nikuma ɓacin raine yasa na
rufeta da duka kota ina shine ta tashi ta fito da gudu nikuma na biyota kamar wasa
naga unguwar cike da mutane acikinsu ta shige nikuma wasu daga cikinsu suka kamani
suna jifa da ceman kwarto, Dakyal na iya komawa Gidana na rufe najingina da
kyaure , Anan naji sanarwar Ɗaurin aure nan .

Saida na tabbatar an watse kana nafito .

Sheikh ya sake matsowa hannusu still na cikin na Husnah kana yaɗan Durkusa gaban
Sadam A'hankali cikin sanyinsa da rashin tsoro ido cikin ido yace .
Sadam,Kazama mai hakuri fushi baizama naka ba,kaida ba ka so Mene na kishi?, Yayin
daka yar yayin da wani da saurinsa ya ɗauka,irin su Husnah masu kwalwa irin takane
kawai ke wasa da rikon su,Ina ɗagama kafane saboda MATAR dana samu sanadin zamanka
ne unguwar har muka hadu,Kai ka taimakeni ka kaimun ita har ajina,Yayin da zukatan
mu suka Aminta da juna,Cikin sauki kuma Allah ya kwatoman ita daga hannuka saboda
Alkhairi na na Tattare da ita,shiyasa ban wasa da Damana ba Nayi wuff da abina,Kaga
zan nema ma alfarma saboda sadaukarwar da kamun.

" Daddy ina nema masa alfarma dan Allah kabarmasa motacin sa,ka barmasa Gidan
sa,Amma aikin ka ka kwace Abinka,Ka kuma bashi sharaɗi karya sake kawo wani wanda
bai dace ba ,in aka kamashi dakaina zan karɓe komi,Malam sadam fita ka kama gabanka
cwwar Sheikh yana jan kumatun Husnahhh.

"UMMY tace hakane HABIBIEEE abarmasa .

Sadam kau bakin ciki ya hanashi mikewa saida Daddy yace.

" Ya tashi ya bashi wuri, kuma zai binciki lamarinsa da halayyar daya ke.

Da gudu yabar gidan yana tsinemasu Albarka gabaki ɗaya,koda yaje gidan shi babu
kowa ɗaki yashige ya dinga kukan nadama da takaicin yanda duniya ta juyamai
baya,Yazama dole ya siyar da gidan nan ya kwashe komi yabar unguwar,kwara yasamu ko
da gidan hayane yakama,kuma Babba harka yanzu yafarayinta tinda babu ubanda zai
bashi bai kuma iya komiba, Zuma kau sadam ya tsinemata yafi a kilga da Ƙudiri mai
girma akanta,yaso ace An'bar Husnah da ko mi zaifari sai yasha Romonta ya more
kamin ya furta ya saketa, Idon shi kau idon Ɗan Iya saiya Kashe shi.

Agidan Inna kau Daddy ya kalli Abbah yace "Aboki dayn Allah da manzon sa ka dawo
katsina muhaɗa kan zuri'amu waje daya,Wallahi ni kasuwan cin nan kawai zai hanani
binka cen saboda gani nikeyi kai din Dan duka abu ɗaya ne, Hajja Dan Allah ki
lallaɓaman shi.

Dariya Abbah yayi yace.


" Shakurumin ka,yau na yanke wannan hukuncin, kai kason da Jigawa zani da tini mun
dauki hanya amma mundawo kenan Harma nayi order kayan da za'asamun kuma ina da
Tabbacin An haɗa yanzu.

Nan su Aysha ma suka fara rigima akan dole ya koma saboda su, Gabaki ɗaya suka
rikice da rigima da da kagani kason ta farin ciki ne,su Shekh na faɗin ya zauna
anan su Ahmed na faɗin cen zaya.

Ahmed yace "Gaskiya Abba tinda dai dama ni aiki yakaini cen zan dawo nan tinda
iyayena dama na nan yafaɗa yanama Umar gwalo.

Umar ma yace nima zan dawo Breck ɗin nan da aiki sai mudawo nan da family nah.

Gabaki daya sukai farin ciki Ummy tace "Nayi farin ciki munƙara yawa,Yanzu yaushe
ne zamuyi bikin tarewar Yar tawa?

Umma tace" takuce duk sadda kukeso.

Hajjah tace "abamu kamar wata daya mugama komi cikin natsuwa.

Ido Shekh ya zaro kamin kuma ya langwabe kai yace.


" Hajja dan Allah ki tausayama yaron ki man ki barni da Matana, miye na wata daya ?
Ina ma laifi ace Gobe,An'fiso kamar Yanda ake gaggawa kai Mamaci haka akeso ayi
gaggawa haɗa ma'aurata yakarasa yana tsuke fuska da juya kai kamar bashi ba.

Baki Inna takama tace Yaushe kazama haka? daga ganin igiya ukku akanka har ido ya
bude? to sannu magidanci,Wallahi sunma ɗibarma da sauki Ina ma laifin wata
biyar,kaji wahala da yarinya tasha ko gama natsuwa batai ba .

Sheikh ya matsa kusa da ita cikin tsananin shakuwar dake tsakanin su ya karkace
kafaɗa yana kama hannuta tare da faɗin" kullum cewa kike kinaso kiga Kwan Habib
ɗinki,Da zakice wata biyar bakya fata inna ace kana saura wata hudu Kiga jinin
farin cikin naki,Haba inna tah,Kinson bana wasa da abinda yake halaliyana kisa baki
su mayar da tarewar matana kusa.

Kai inna ta jinjina cikin tausayin yanayin da yake ciki , Dole Habib ya bukaci mace
tasani tinda iya kamwwa Allah yaba shi ikon tsare kansa.

Hajjah tace" Yanzu dai kaga dole Atadamata komaɗa, ji yanda wancen dan iskan ya
mayar da ita , Nafiso tadawo Husnahhh ta,ai bakomi bane muna tare ga baki ga hanci
fa ko Dr.

Ummy tace'' hakan shiyafi Rabi da shirmen sa..

Baki Sheikh ya turo tare da fadin"Tinda bakya goyan bayana zan koma inda na fito.

Ido ta zaro tare da rufemai baki gabaki daya suka sanya Dariya ganin tsoro ƙiri
ƙiri a bayyane da ita.

Daddy ne yace" innya banaso ku sake kwana gidan nan ,yakamata Aba Al'majiran dake
ƙofar gidan nan sadakar shi sai mutafi gida yanzu.

Abbah yace hakan yayi tare da kallon su Ahmed yace su kama matayensu su ɗauki hanya
dare nayi sai sunzo biki.

Gabaki ɗaya sukace Aa sunbar su gida su kama ma Umma, su zasu koma jigawa zasu
kwaso kayan su dana gidan Abbah, su haɗo komi kamin su dakko hanya,Sosai karar su
tama Abbah daɗi ko anan Yason Yayi Sa'a surukai nagari,Anan suka fita dan masu
rakiya.

Inna nama gidanta daya kafa tarihi bankwana tana share kwallah, suna fitowa tafara
sallama da yan unguwa daga karshe ta shiga gidan Malamin makaranta nan tamai
bankwana da fadamai taga ah'linta , Yanata murna sosai harya fito suka gaisa, Gidan
Hafsah tashiga itama tamata bankwana sosai tayi kuka jin zata tashi dan Inna
mutuniyar kirkice, Anan ta shedamata Auran Husnah da Shekh da yanda abin yazo.

Abin ya gilgiza Hafsah dole tace da Inna zatazo har gida dan magana bata tsayuwa
bace.

Bayan sun'fito suka ɗauki hanya GRA,Su Ahmad kau sallama sukai dasu dan sunyi dare
suka ɗauki hanya jigawa Sheikh nata jeramasu addu'a sauka lfy. .

Katafaran gidan Daddy suka sauka inda Ummy tashiga hidima dasu kamar mi ita da
masu aikinta data faɗama zuwan su,Su Husnah kau dakin Maryam suka sauka suka hau
fira kasancer Maryam Akwai surutu,husniah kau sai sauraransu take dan takasa sake
wa.

Bayan isha sukaci abinci Abbah ya mike yace zasuje gida.

Gabaki daya suka fito dan masu rakiya ,a kafa suka shiga gidan nasu mai kama dana
Daddy sak babu wani banbanci,Ga mamakin su an zuba komi ko ina fess kamar mace ta
shirya kayan..

Ihu su Aysha suki na murna ganin cigaban da mahaifinsu ya samu.

A'Hankali Shekh ya mike ya isa inda Husnah take zaune akan kujera ƙanta ƙasa bata
ko magana yaja hannuta,batace komiba ta mike tabi shi suka fito.

Suna fitowa ya zauna cikin wata bukka Irinta yan gayun nan ta hutawa,Yajamata
kujera ta zauna kamin ya samu nasarar cafko hannuta ya rike ahankali ya dan murza
tsakiyar tafin hannu tsawon lokaci, kamin yayi gyaran murya.
" Yace Oum Habib!.

Fararan idanuwanta dake cike da kunyar shi ta dago ta zubamai.

Lumshe nasa yayi tare da cije lips dinsa na kasa ya dan tsotsa kamin yace" ki daure
kimin kallo ido cikin ido, inason Gane Ra'ayin ki.

Kallon shi take bata ko kyaftawa.


Tsawon lokaci suna ahaka kamin yace.
" kifadaman tsakanin ki da Allah,kinason malamin ki ko-ko kinyi biyayya da umarnin
iyaye, ko ince kinyimin hakane dan farantamun ko kawai kinyi dan gaban sadam ne?.

Shuru tayi tare dayin kasa da kanta.

Cikin buguwar zuciya da Tararrabin am'sar ta yace" uhm inajinki kinbarni cikin wani
yanayi.

"Kaine mutum na farko daya ceci Rayuwar Husnah daga duhu zuwa haske, kaine ka fito
dani daga ƙungurmin dajin da bashi da farko balle karshe,Kai kabada ranka domin
fansar nawa,Kai ka amince da aurena batare da kyamata ko karba wani uzuri da
akabaka ba,Yah SHEKH taya zankasa sonka,ina sonka sosai , ina sonka mijina,Ina
fatan Allah yabani ikon maka halacci kamar yanda kamun tafada wani kuka na
kwacemata data kasa gane kona miye.

Wani irin mikewa yayi cike da farin ciki kan ta an'kare yayi sama da ita yafara
juyi da ita, lokaci daya kuma ya tsayar da abinda yakemata kamin ya hade fuskar su
waje ɗaya, kan ta an'kare ya tura halshen'sa cikin bakinta yafarabata wani Zazzar
sumba mai rikita kwalwa.

Sosai abinda yakemata ya jijjiga jikinta shikam gabaki daya ya rude ya gigice,
Kanshi kawai yake gilgizamata wasu kwallah masu zafi na zubomai.

Lokaci daya kuma ya fitar tare da rungumeta tsam ga faffaɗan kirjinsa.

Sosi yabata tausayi jin yanda zuciyar shi ke mugun duka kamar zata fasa rigarsa ta
fito ga hawayen da yake sai sauka suke a gadan bayan ta..

UMSAD MAKENTOSH

*Makentosh*
*Makentosh*
*Makentosh*

Ina macen da ta isa takejin takai Hajiyar gayu.

*HMMM DA SAURANKI HAJIYATA INDAI BAKYA AMFANI DA MAKENTOSH*

Matso kiji hajiyata

Kamar yanda kuka sani UMSAD INCENSE ta sake zomuki da wani sabo sahihi mai suna
MAKENTOSH

MAKENTOSH wani sirrine nasu na mutan Maiduguri,yana da masifar kyau yana hade mace
gam koda haihuwa goma tayi,ina uwargida ina amarya ina budurwa ina zawara duka dai
gudun'muwace daga mai kishinku har kullum UMSAD INCENSE.

Ina baku shawara da ku nemeta dan magance matsalolin da suke faruwa damu tsakaninmu
da mazajenmu dan gyara shinfiɗarmu kai tsaye.
Ni Ummy Aysha shiyasa na kasance shalele awajen mai gidana saboda gabaki ɗaya
sirrin gyaran jikina yana Tattare da gudun muwar UMSAD INCENSE shiyasa koda yaushe
muke cikin walwala da farin ciki da mai gidana🥰.

Dan neman farin ciki akoda yaushe tsakanin ki da mijinki ki tuntuɓeta a wannan
layin

Sayen nagari maida kudi

UMSAD INCENSE 080 288 27241

3️⃣7️⃣3️⃣
&3️⃣
8️⃣8️⃣

""Cikin rawar murya yake fadin .


"Na gode na gode Ƙurratu ainun,In sha Allah zan maye miki gurbin farin cikin da
baki samu ba,Ina cikin zallar farin cikin da bantaba tinanin samu ba,ban taɓa
tinanin zaki amince ki karbi tayin soyayya taba,Allah yabani damar faranta ranki
"Oum Habib.

Cikin na tsuwa tace" Amin, tana dan zamewa daga jikinshi.

Sake rikota yayi sosai yace.


" Oum Habib kefa ba yarinya bace,yakamata ace Ki fahimci natsuwar da naji danajiki
jikina,ki barni ahaka dan Allah" ina so".

Cikin rawar Murya da rashin sabo tace" karfa wani ya ganmu Yah Shekh dan Allah ka
cikani.

Ɗagowa yayi yana zubamata ido yayin da itakuma tayi kasa da nata.

Cikin natsuwa yace.


" Oum Habib akwai haramcine daga cikin abinda na aikata?

"Kai ta gilgizamai alamar A'a.

Cikin mamaki yace "To mene abin damuwa dan wani ya gan'mu? ina cewa halaliyata na
rike,shekarata nawa aduniya bantaba kama hannun wata mace da sunan sha'awa ko wani
abuba ,shiyasa yau dana jini ga halaliyana nikejin bazan iya bariba,Wallahi kikace
zaki hanani abinda nikeso dake zan iya daukeki mukoma cen gidan Inna dagani sai ke
acen kinga babu idon kowa zaki Amince mun,Banaso wani yazama shamaki A kan kulawar
da zaki bani.

"Ido ta gwalo jikinta na ɗaukar rawa.

Kan ya an'kare ta zame da gudu gudu tayi palon su ,tana shiga batabi takansu Ummy
dake bankwana zasu fitoba ta shige dakin da Abbah yabata ta rufe, Tare da jingina
da kyaure ta dafe kirjinta tare da furta.
" Wai dama Yah SHEKH bashi da kunya ne? Jibi duk abinda yamun amma ko ajikin
sa.mikewa tayi ta isa ga mirrow inda ta tsirama pink lips dinta ido yayi wani irin
light pink yarr dagani yasha tsotsa har wani masifaffan zafi yake mata..
Baki ta turo tare da fadin "zafiii".

Bubbugo kofar taji anayi ba karamin rikicewa tayiba dan gani take kamar duk wanda
ya ganta zai gane miya faru da ita.
Jin anata bubbugawa yasata budewa .

Ido suka hada da Ummy ba karamin faduwa gabanta Yayi ba, A'Hankali ta sunkuyar da
kanta tare da fadin "Ummy sannu ki shigo.

Murmushi Ummy tayi ta shiga bakin gadon ta zauna kamin ta nunama Husnah gefenta
alamar ta zauna.

Kai ta gilgiza kamin ta karaso wajenta tazame ta zauna ƙasa bata yarda ta hau kai
ba.

Bakaramin burge Ummy tayi ba dan wannan ma yaƙara tabbatar mata da Husnah Mai kunya
ce .

Ummy tace "Yata kinga yanda abubuwa suka zo kwasam ko,Dan Allah Kiyi hakuri,Nason
kawai bazaki iya misawaba ne kika karbi abinda Aka baki,wallahi kinyi ƙoƙari kuma
ko Ahaka kinmuna Halacci,ke koni mahaifiyar ki bazan iya ba, Duba da Tinda akayi
Auran ku ba farin ciki kuma ga wani An Ƙaƙaba miki,Amma kiyi Hakuri ki karɓa zakiji
daɗin zama da HABIBIEEE in sha Allah, kana karki Ɗaukeni uwar miji kimin ɗaukar uwa
kamar yanda zakima Umma ki, Husnah inaso ki saki jiki dani dan Allah, banajin daɗin
yanda kike kunyata sosai haka kinga kinzama Yata Amal ta smau yar uwa..

Kai ta jinjina kanan tace shikenan ummy in sha Allah,Nagode Allah yasaka da
Alkhairi ya ƙara girma.

Mikewa tayi tace"Ameen zan wuce gida sai da safe ko?

Mikewa Husnah tayi tamata rakiya har palo,Har ta juya zata dawo Ummy tace" Ɗiyata
zokiyi bankwana da mijinki man.

Wani irin faɗuwa taji gabanta yayi wai miji ita saima abin yabata kunya.

Mayafinta ta warware kana suka fito.

A zaune ta ganshi ya tsuke fuska yana zaune dasu twins da Saleem Autan su sai
surutu suke shikam bayacewa uffan hasalima sun dame shi Tinda b sututu yake so ba.

Koda suka hada ido dashi kauda kai yayi gefe alamar Yayi fushi..

Ummy tace'' Habib tashi mutafi.

Baki ya turo kana yace" Anan zan kwana .

Ido su Sameer suka zaro lokaci daya kuma suka hadabaki wajen cewa Suma ann zasu
kwana.

Da kallon tara saura kwata yake kallon su kamin yace"Ku su waye? Nifa matana anan
take ko ummy nah yakarasa yana juyowa suka haɗa ido da Umma, wata masifaffa kunya
ta kamashi da sauri ya mike yamata sallama yafita.

Dariya suka sanya Umma tace gaskiya Ummy baki kyautamin ba kin koramin yaro.

Haɓa takama tace "ke Habib yafara samun matsala ,yaron da ko ido baka hadawa
dashi,amma yau da tsiya zai nunamin cewa ya manyanta ya ajiye iyali o'ni Hauwa'u.

Dariya sosai Umma keyi yanda ta rike haba" tace'' to ai da gaskiyar sa.

Anan sukai bankwana suka tafi inda suka iske Abbah da Daddy zaune gidan su Habib
akan wasu fararan kujeru da alama magana mai mahimmanci suke.

Koda yaga dawowar su Ummy sallama yama abokin nashi yashiga gidan sa.

Daddy ma mikewa yayi yana dan kamo kafaɗar Ummy afakaice ya sakar mata kiss a kunne
tare da fadin" ina Cikin tsananin farin ciki .

Baki ta ɗan turo Ashagwabe tace bazakasa min'jaye ba?

Hannusa ya hade yace.


" Affuwan mar'atu saliha muna cikin farin ciki Oum Habib,Wani farin cikin ma nason
sai Yau ya karasa yana kashemata ido ɗaya.

Ɗan duka ta kaimasa tana faɗin wai nikam baka girma Daddy dan Allah,bakaga yaran
muba gabaki daya sun isa aure..

"Daddy yace bazan taɓa girmaba My Jiddah indai ina tare dake kullum jariri nike
sabon haihuwa,Kibarni naci lokacina suma sunci nasu in yazo,Nan da wasu Yan shekaru
zakiga Alkalamin ko rubutu bazai ba.

Tausayi ya bata tason Daddy baida Sauki ko kadan akwai uwar jaraba a tattare dashi,
Shiyasa akaimai auran wuri,Har addu'a take Allah yasa cikin Yaranta kar wanda ya
biyoshi ita kanta dauriya take,Tana kuma hadawa da magunguna da zasu karamata
juriya da Hakuri a duk sadda zaizomata.

Kai tsaye palo suka shiga ganin su Habib zazzaune, su Imran sai labari suke bashi
yana murmushi .

Wasu hawaye masu zafi suka zuboma ummy ,Allah mai iko,ita data fitar da ran sake
ganin Babban ɗan nata gashi yau gabanta suna zaune tare da sauran Yan uwansa
Alhamdulillah.

Anan suma suka zauna aka shiga tattaunawa dasu da labarin bayan rabuwa.

Daddy yace" HABIBIEEE akwai bukatar ka dan kara zurfi ga karatun ka Dan ka kaima
matsaya, Duk da ni nafiso katsayaman wajen sauran kasuwancina, To amma kai nason
naka ra'ayin na son kazama Babban Doctor,Ina fatan Allah ya cikama Burin ka.

Kai ya gilgiza yace "Abbah bana sha'awa yanzu kwara ka huta a yanzu,zan karbi
ragamar kasuwancin naka nida Su Imran , In sha Allah zamu tsayama akan komi tamkar
kaine akai,ai'dama daɗin haihuwr kenan, A lokacin da girma yazo muku sai kuhuta
mukuma mudasa Allah yasama abin albarka.

Ameen sukace gabaki daya kana Ummy tace.


" Sutashi suje su kwanta.

Kolon ta Yayi da jajayen idanuwasa da har lokacin basu saɓeba yace.


" A cikin yaran? Ummy nifa na girma..

Daddy dake dariya yace.


" kwaraiko Habibina ya girma Wallahi, itama tsokanace kullum ita ke shiga ta
gyarama dakin ka , Duk da bata da tabbacin dawowarka amma zata shiga ta gyara ta
kunna turare ta fito, Kai Imran imasa jagora.

Anan suka mike suka shiga wani corrido anan sukaga wasu ɗakuna daya na fessin ɗaya,
na hannun damar suka gwadamai har yasa kafa ya juyo yace "muga naku na waye yafi
kyau.
Dariya sukayi kana sukace namu ne.

Shiga yayi yana karema katafaran dakin kallo,komi yayi kyau dai-dai dana matasa
kamar su, gadon su katon gaske .

Kai ya jinjina kana yafita sukaimai saida safe .

Nashi ya tura yashiga.

Wani irin lumshe ido yayi sabida wani kamshi na mussamman daya daki hancinsa, Ɗakin
yabi da kallo komi fari da blue ne yayi masa kyau sosai.

Anan yafara dudduba abubuwa inda yaga wadrop dinsa shake da kayayyaki masu fitinnan
kyau da tsada.

Kofar aka ɗan buga ahankali yace "na'am" .

Sameer ne ya turo kofar yana sanye da guntayen kaya kamar zai shiga ruwa .

SHEIKH ya kalleshi yana zubamai ido tare da faɗin" badai anan zaka kwanaba?.

Murnushi yayi yace" Allah gafarta malam A'a, dama Ummy ce tace in gwadama duk
abinda zaka bukata.

"Saboda makahone ni ko? Sheikh yace cikin Mamaki.

Dariya sosai Sameer yayi yace "Haba Yah Sheikh, ka kwana biyu fa bakanan, kar daga
zuwanka mujona daga inda muka tsaya, ka dason da kadan ka girmemun bar ganinka da
aure nima nakusayin nawa.

Duka kaɗan shekh ya masa tare da fadin" tashi kabar dakin nan zanyi waya da matata.

Kafaɗa ya ɗaga yana fadin "shikenan nima bari In"kira Baby nah .

Shekh yace'' Sameer kaji tsoron Allah, yazaka kira yar mutane cikin dare sosai
haka, Yakamata ka kiyaye wayar dare saboda tana Tattare da ma'anoni da dama,sheɗan
zai iya ribatarka yasakayi abinda bai dace ba.

Shekeke Sameer ke kallonsa kamin yace shikenan Akaramukallahu ngd ya mike yafita
yana fadin" Kai kaji Yah Habib, kai kasha wayarka nikuma kabarni da rungumar pilo
ko, Bazan iya ba.

Yana fita shekh ya mike yashiga katafaran toilet din shi,wanka yayi sosai kana ya
fito ɗaure da towel Babba yana goge kanshi da karami.

Boddy lotion ya shafa kadan kana ya fesa Turare ya dakko sabuwar jallabiya ya
sanya, kana ya hau gadon sa dayasha shimfiɗa ta alfarma, Addu'a bacci yayi kamin ya
ɗauki wayar shi ya dakko ya fara kiran su Ahmed yaji sun sauka lafiya kamun ya
zaliko Number Husnah da yayi save da Mrs Habib Ya danna mata kira.

Husnah kau dai-dai wannan lokacin tana kwance akan gadon ta ta lumshe Ido tana
tinanin yanda Allah yabata abinda takeso cikin sauki, Ahankali take tsara yanda
zatayi zaman Auran ta da addu'ar Allah ya fiddamata kunyar sa ta zage ta mai
Biyayya yanda yake so, Sosai taji ta karbi shawarar zuciyar Tata, wayar tace ta
shiga Ring.

Koda ta duba taga Sunan Sheikh ne saida gabanta ya ɗan fadi.


Ganin wayar na neman tsinkewa yasa ta ɗauka tare dayin sallama.
Ajiyar zuciya ya ɗauka Dan yayi tinanin bazata ɗauka ba.

Am'sawa yayi tare dayin shuru.

Jin yayi shuru tsawon lokaci yasa tace "Yah Shekh kana kan layi kuwa?

Uhm yace a takaice yana gyara kwanciyarsa da lumshe ido a dole fushi yake.

Cikin sanyi sosai kamar mai masa rada tace" to naji kayi shuru,bakai bacci ba? Ka
isa gida lfy ya ummy nah?.

Uhm yasake bata amsa akaro na biyu.

Sosai taji ta shiga damuwa da abinda yakemata, Hakan yasa ta fara mai shashekar
kuka.

Jin yanda take neman yin kuka yasa cikin sauri yace.
" Ƙurratu ainun! Kiyi shuru bazan sakeba kinji,am sorry bazanso ace daga yau daya
na fara saki kukacba kinji, sorry wasa nikemiki,Fushi nayi dakika hana inji Ɗumin
jikin ki, da wannan natural kamshin da kike mai samin natsuwa,Ummy ki tana lafiya
baki tambayi HABIBIEEE kiba.

Numfashi ta sauke kamun ta turo baki tace" to minene naima ɗazu kake harara nah?..

Ido ya Dan zaro yace "A'a babu komi muwuce wajen ...

Dan Allah ka faɗamun Yah Shekh sabida na kiyaye agaba ta karasa cikin rauni.

Sosai tabashi tausayi,hakan yasa yace kawai gani nayi kamar yanda na Ɗaukeki ba
haka kika daukeni ba,ina taso najiki jikina amma kin hanani,bayan kinson kece
natsuwata oum Habib, ke shedace in'bake ba waye zan iya sakarwa fuska balle na raɓa
.

Murmushi tayi kamin tace" kayi Hakuri wlh tsoro nikeji.

Cikin mamaki yace Tsoro fa! Tsorona kike Husnah?.

Sosai gabanta ya fadi dan taji kamar cikin fushi fushi yayi magana.

Husnah Ina miki magana kin kyaleni yace zuciyarshi na zafi, Husnah batason son da
yakemataba shiyasa takeso ta wahalar da shi.

Cikin rawar murya tace "Am Yah Shekh, kaga nidai wlh ban iyaba ina kuma jin nawie,
kana gasu Abba karsu ganmu ni bakina ma ya isheni da zafi kamin...

Kashe wayar shi kawai yayi kana ya kife akan pilo yayi shuru.

Harga Allah yanason Husnahhh amma bayajin dadi abinda take mai,kamar yarinya,
kamar wacce batason komi ba,yazatace tsoronshi take, Dan yayi kama da aljannu.

Ya tabbata da zatason azabar da yakesha aduk sadda zasu hada ido,da ko palon su
yace zai sadu da ita zai amince balle Only Huggins kawai ya ɗanji Natsuwa.

UMSAD MAKENTOSH

*Makentosh*
*Makentosh*
*Makentosh*
Ina macen da ta isa takejin takai Hajiyar gayu.

*HMMM DA SAURANKI HAJIYATA INDAI BAKYA AMFANI DA MAKENTOSH*

Matso kiji hajiyata

Kamar yanda kuka sani UMSAD INCENSE ta sake zomuki da wani sabo sahihi mai suna
MAKENTOSH

MAKENTOSH wani sirrine nasu na mutan Maiduguri,yana da masifar kyau yana hade mace
gam koda haihuwa goma tayi,ina uwargida ina amarya ina budurwa ina zawara duka dai
gudun'muwace daga mai kishinku har kullum UMSAD INCENSE.

Ina baku shawara da ku nemeta dan magance matsalolin da suke faruwa damu tsakaninmu
da mazajenmu dan gyara shinfiɗarmu kai tsaye.

Ni Ummy Aysha shiyasa na kasance shalele awajen mai gidana saboda gabaki ɗaya
sirrin gyaran jikina yana Tattare da gudun muwar UMSAD INCENSE shiyasa koda yaushe
muke cikin walwala da farin ciki da mai gidana🥰.

Dan neman farin ciki akoda yaushe tsakanin ki da mijinki ki tuntuɓeta a wannan
layin

Sayen nagari maida kudi

UMSAD INCENSE 080 288 27241

3️⃣9️⃣4️⃣
&4️⃣
0️⃣0️⃣

""Message ne ya shigo wayar shi hakan yasa shi sauke ajiyar zuciya kamin ya bude
yaga itace kamar yanda yayi tsammani yaga ta rubuta.

" *Yah shekh kayi hakuri karkayi fushi* "

Murmushi kawai Yayi ya mayar mata da reply kamar haka.

*Bana fushi da abinda nikeso ki kwana lfy Mrs Habib*

Koda taga amsar daya bata sosai ta samu natsuwa har bacci yayi gaba da ita mai
daɗi.

Shi kau Sheikh ya daɗe yana juyi gabaki ɗaya ya kasa control din kansa,daya tino
girman auran dake kansa sai yaji son kaɗaicewa da matar sa, wani irin ciwo marar sa
tamai lokaci daya wanda yasashi sakin dogon nishi, A haka Yayita juyi harya samu
ɗan sukuni ya tashi ya shiga toilet ya tsarkake jikin sa ya dauro alwallah ya fito
ya fara jera nafilfili kamar yanda ya saba,gabaki ɗaya sujjadar dayake addu'ar shi
ta Allah ya tusama Husnah son shi mai tsanani yake ta yanda komi zaice zata amince
da Addu'a Allah ya ciremata tsoron shi ga rai kamar yanda tace.

Saida yayi sallah Asuba kana ya hau gado ya kwanta yanajin kanshi na masa wani
fitinan nan ciwo.

Koda ya kwanta cikin lokaci zazzaɓi mai zafi ya sakkomasa take ya fara rawar sanyi.
A'C ɗakin ya mike ya kashe da kyal kana ya dawo ya kwanta ya lulluɓe.
Istigfari kawai Shekh yakeyi yanajin ciwo amma baitabajin mai tsanani kamar wannan
ba, gabaki daya ciwo ya haɗemai lokaci ɗaya .
Salati sosai ya saki lokacin da yaji marar sa tamai wani murɗawa kamar mai shirin
fiddo Ɗah.

Lips dinsa ya kama da karfi ya tsotsa kana ya rintse ido yana Addu'a.

Azabure kuma ya kife yana damkewa .


Tsawon lokaci yana cikin wannan mawuyacin halin kamar zai shiɗe, kamin Allah yasa
bacci yayi gaba dashi wanda daka kagani kason bana daɗi bane.

Husnah kau tana tashi da safe ta fito tayi ɗakin umma, Anan ta gaishe dasu Umma
dasu Aunty meenah kana ta takure gefe guda tayi shuru tsawon lokaci sunata labari
amma bata samasu baki ba.

Ummah ta dafata tace'' Husnah wai wannan Sanyi da kikeyi na miye ko baki da lafiya
ne, kodai Auran ne bakyaso?.

Kai ta gilgiza tare da faɗin" Babu komi Umma.

Aisha ta kalleta cikin Damuwa tace" Umma infa Husnah tace haka zatai zata cuci
kanta ta cuci mijinta, kuma Wallahi bazasu zauna lafiya baa .
Shikenan Sadam ya riga ya kashe maki rayuwa da tsoron kowa da komi , Dan haka in
kikace haka zakiyi to ba baki naimaki ba wallahi azeem gashicen kina samun matsala
da SHEIKH, saboda bazai yarda ki Cuceshiba akan abinda yakamata ace kinshafe
tarihin sa,Inzaki shekara cewa ba komi ba kowa da kike tinani bazai yarda ba ,ke
Shekh dinma zai iya tinanin Tsohon mijinki kike tinani,ki gyara rayuwanki kison
abinda ya dace, Rayuwar da kikai gidan sadam ki ɗauketa a matsayin kaddara kisa
aranki yanzu sabuwa zakiyi mai cike da farin ciki.

Anan suka zage sukaita bata shawara kuma sosai hakan yamata dadi takuma ɗauka,Tare
da basu hakuri da subata lokaci komi zai wuce.

Aysha tace'' kije ki turamasa sakon barka da safiya kinga dai ya damu dake, Bai
dace ace komi shi zai mikiba ke kuma kina nan kina Nonnokewa,Ki kula da wanda ya
kula dake,Kiyima Sheikh biyayya koda bakyason shi, Domin shi din marufin Asirin
kine.

Kai ta jinjina kana ta fita. Ɗakinta ta fada ta ɗauki wayar ta tafara mai text.
*Aslm Alaikum*
*Brk da safiya malamina da fataan ka tashi lfy ya ummy nah ina gaida su Amal ka
wuni lafiya M.L*.
Ta turamasa.

Ganin sama da awa biyu ba reply yasa ta yanke shawarar kiransa kila dai fushi yayi
bai huce ba, amma nan ma shiru ba amsa.

Wani iri taji kamar ta fashe da kuka da ba dan kunyar Ummy ba da saitaje gidan ta
dubosa.

Hajjah ce ta buɗe kofar ta shigo tare da zama bakin gadon tace.


" Ya akai kiketa cika kina batsewa?.

Kamr jira Husnah keyi ta saki kuka .

Hajja ta kama haɓa tace.


" Danjan sharri minaimiki Husnah daga shigowata ko da wuka kika ganni ko Sanda?

Baki ta ɗan turo cikin shagwaba tace"Yo bashine niketa kiransaba yayi fushi yaki
ɗauka,Nama fasa Auran nasa dan yaga ya sameni cikin sauki zaimun haka Hajja..
Shiwa Hajjah ta tambaya cikin mamaki.

YAH SHEKH mana Husnah ta bata amsa kai tsaye.

Dariya Hajja ta tintsire da ita tace" Kai yaran zamani, Allah ya shirya,duka fa ko
goma bataiba,kikasani ko bacci yake,karki manta dole ya dinga zullumin inda
iyayensa suke kullum, Yau kau ya kwana gabansu ai dole yayi bacci mai daɗi tinda
dole susha firar yaushe gamo.

Jin furucin Hajja ba karamin farantamata yayi ba, Hakan yasa ta sauke ajiyar zuciya
tare da sunkuyar da kanta tana share kwallah.

Hajjah ta buɗe ledar data shigo da ita ta fiddo wani abu kamar masara acikin yar
kwalba,ta fiddo guda tara ,tare da warware wani ledar ta fiddo dabino tara ta kalli
Husnah tace"Ma'u ,daga yau zanfara gyaran jikin ki kinji ko,bazance zaki koma kamar
daba amma kuma babu wanda zai kiraki zawara Insha Allah,wannan abun da kike gani
abune mai tattare da sirri irin namu na mutan da,Dakyal na samo miki shi yau tin
asuba nabar gidan nan,Sunan sa *kaɗan mai aikin Alkhairi*(zaku iya samun sa kai
tsaye wajen ummy Aysha ) kingansa nan,Hmm kedai maza kici,Inaso ya tsumi jikin ki
cikin wata ɗaya nan ki canza kamanni,anjima ma zan karɓomiki na sanyi.

Cikin rashin fahimta ko miye Dan Husnah ba sanin kayan mata tayiba, ta dauki daya
ta sanya a dabinon ta tauna a haka har taci tara.

Murmushi Hajja tayi tace mu kayan mu na da ba irin na yanzu bane,na yanzu cuta
kawai suke saki.
Wata roba ta dakko ta wani abu mai Ya'ya shima ta zazzaga ta bata tace maza cinye.

Abakinta tasashi take bakinta ya gauraye da wani masifaffan Yauki kamar taci
kuɓewa.

Fuska ta yamutse zatai magana Hajja ta Harareta kana ta tashi ta fita tace kinga
wannn abun mai kamar masara ko,bazaki karacin irin saba sai nan da sati biyu dan
yana dadewa jikin mace , Wayan nan kau zan dingabaki so dai-dai A rana.

Kai kawai ta jinjinamata tafiya.

Agidan su Yah Shekh kuwa murdawa da cikinsa ya sakeyine yasashi zabura ya mike yana
salatai tare da matse cikinsa sosai yanacije lips.

UMMY ce ta turo kofar ta shigo ganin duk sun hadu Palo bandashi.

Da sauri ta ƙarasa matsowa indayake ganinshi karshen gado yana neman fadowa ƙasa.

HABIBIEEE miye haka ka gyara kwanciyar ka man.

Shuru taji yayi kamar ma baya numfashi.

Azabure ta sake Kiran shi tare da kwalama Daddy dasu sameer kira.

Aguje suka shigo Ɗakin, nan sukayi kanshi dai dai lokacin da numfashin sa ya fara
ƙoƙarin tsayawa.

Kuka Ummy ta fashe dashi tana fadin" miye haka ,mike damunka Habib, Dan Allah
karkamun haka,daga haduwarmu shine zaka kwanta jinya, Habibinah katashi tafita da
gudu dai-dai sadda Inna ta shigo itama a kidime.
Sameer kau ciccibar SHEKH yayi ya fito dashi aguje Imran yaja mota aguje suka fita.
UMMY mah motar da Daddy yajawo tashiga ita da Inna sukabar Amal da mai aiki gida
hankali tashe.

Kai tsaye Heritage Special Hospital suka nufa dashi,anan manyan Doctor suka rufu
akanshi dan bashi taimakon Gaggawa.

Daddy kau da ummy duk sunbi sun ruɗe suna tsaye wayar Daddy ta shiga Ring.

Ɗagawa yayi cikin sanyi suka gaisa da Abbah.

Anan abba ke cemai lfy yaji fitar motar sa yana ta sauri ya shigo su gaisa?.

Fadamai abinda ke faruwa yayi tare da faɗin ya shirya zai turo Sameer ya kawoshi
tinda baison Asibitin ba .

Sosai Abbah ya shiga tashin hankali anan shima ya fadama Umma, nan danan hankalinta
ya tashi ta sanarma su Aysha itama ta fadama Husnah.
Anan fa ake yinta,kiri kiri Husnah ta cire kunya ta dinga ihu da fadin akaita ta
gansa Dan Allah .

Dakyal umma ta lalalsheta tasanya tayi wanka ita kuma ta hada breakfast din da
sukayi a basket sukayi arranging din komi,cikin lokaci Sameer yazo Nan ya kwashesu
suka nufi Asibiti.

Koda suka shiga har an fito da Shekh da aka samu numfashinsa ya daidaita bayan
alluran dayasha, Ga Drif an samasa akayi ɗakin hutu dashi.

Da kallo duk sukabi gadon da ake turashi dashi gwanin tausayi, kamar ba shine jiya
lafiyan sa kalau ba, wannan ma kadai ya isa bawa ishara.

Dr ya kira Daddy akan yana neman sa office dinsa, anan shima Daddy yaja Abba suka
nufi office din tare,Daka gansu kaga dukkan su basa cikin natsuwar su.

Koda suka shiga suka zauna Anan ya fara masu bayani.

"Yallabai yaran ka na cikin matsala gaskiya,wacce na tabbata inba mai dauriya kamar
saba tofa da wani ne da tini ya sama ma kansa mafita,Any way kawai dai maganin abin
kayi gaggawar yimasa aure inda hali.

Kana abu na biyu ya samu ciwon zuciya a kiyayi abinda zai bata ransa Dan Allah, Duk
abinda yakeso inda hali abasa, wannan shine babban magani daya kamata afara kulawa
dashi dan samun damar magance abin.

Abbah da yake akwai tausayi da karyayya zuciya tini hawaye suka sakkomi ,to
miyasama SHEKH ciwon zuciya.

Tashi yayi ya fita Daddy mah ya masa godiya ya fito jiki a sanyaye.

"Inna tace minene?..

Daddy zayyi magana Abba yace "zazzaɓine da ciwon ciki.

Anan yace dasu yana zuwa ya fita.

Koda ya fita a harabar Asibitin ya ɗan zauna na wani lokaci yana nazari kamin ya
kira Sameer akan yazo zai kaishi wani wuri.

Fitowa Sameer yayi anan Abbah yaja Sameer wani katafaran campany inda yayi order
kayan gidan sa.
Ba karya wajen ya haɗu iya haɗuwa,kayan dakine ya fara zaba na alfarma yan waje
masu masifar kyau set biyu, Bayan ya gama yamasu Transfer kudin su suka fito
Asibiti suka koma inda ya iske Ummy nata fama da Husnah akan tayi shuru tabar kuka
takiya.

Daddy yashiga wajen babban Doctor yace matar shi zata iya ganin sa?.

Kai ya jinjina tare da fadin "zaku iya ganin sa amma akiyaye hayaniya, abar shi ya
huta dan Allah.

Kai ya jinjina kana ya fita yace su shigo.

Da sauri Husnah ta mike ta fara shiga,kana suka fada dakin suduka suka matsa ga
SHEKH da yini daya yayi wata irin rama kamar wanda ya shekara da ciwo.

Jikin nan nashi da kwantacciyar suma tama kawanya ya fito na sadaukan maza saboda
ko riga babu jikin sa sakamkon na'urorin da suka sanya masa kota ina,Farar fatar
shi murzaza ta ya'yan hutu har wani Yellow Yellow take ta larabawan asali.

Daddy yace Dasu muje ko.

Fita sukai suka bar Husnah ita daya.

Ƙasa tayi da kanta tanajin wani matsanancin tausyainsa.

Aysha ce ta dawo tace ki kula dashi sosai Husnah, ki tuna halaccin daya miki
lokacin da kike tsammanin yin bankwana da Duniya,Kayan sa sune abar shimfida gareki
dan kiji taushi,Ya soki lokacin da Akaso ɓata sunan ki a idon duniya,ki kula da
Habib iya iyawarki Mijinkine baki da yashi .
Tana gama fada ta fita.

Wani irin kuka ya kwacema Husnah , Lokaci daya ta tusa Hijjob inta cikin baki dan
karya tashi.

A'Hankali halaccinsa ya fara dawomata cikin kwalwa,Abinda tamai bak


kamataba ,kilama hanashi abinda yakeso yasa yasashi wannan halin.

Hannushi mai lafiyar ta kama ta rike gam tasanya fuskarta cikin tafin hannu tafara
huramai iskan bakinta mai ɗumi,cikin kuka tace.
" Nayi Alkawari bazan sake saɓamaba mijina, ina sonka,ina kaunarka,Ka taimakeni ka
tashi,zanbaka duk abinda zai zamema farin ciki, Zan iya bayar da raina domin fansar
naka.
Ta daɗe tana dumi amma ko motsi baiba saboda allura da akai mai.

A ɓangaran su Daddy kuwa suna fita Abba yace da Sameer ya mayar dasu gida suyi
girki in sungama sundawo.

To yace suka tafi su kuma suka shiga motar da Abbah yazo da ita suka zauna.

Abba ya kalli Daddy yace.


" Dan uwa wannan bikin na dawo dashi sati daya,Nafison farin cikin yarona akan
komi,ita mace dakake ganin tana maganin wani damuwar,dan haka,sati mai zuwa in sha
Allah za'akawoma habib matar sa.

Sai kafadaman inda za'aje asamata kayan ta.

Baki Daddy ya kama yana juya kai yace" A'a Aboki, kar amata haka, kason mace akwai
son nazari da gyara gyare abarta dan Allah, zayyi hakurin wata ɗaya, ba gashiba
anci kwana daya?.
Fuska Abbah ya ɓata yace "sai kace kai din zaka iya wannan hakurin dan Allah malam
ina zaya zauna kaji.

Dariya sosai Daddy yayi yace harda Gori Aboki, To anan kusa damu yake,Nan ne bayan
gidan mu , Akwai kofar dana fitar ta bayan lambuna to nan ma inka fada cikin lambun
gidan sune,Su na ginawama dan inason hada kan family nah waje ɗaya.

Kai Abbah ya gilgiza yace hakan ma Dubarane.

Key din gidan ya karba tare da cewa muje ka kaini.

Kai tsaye Unguwar su suka nufa sukai parking bayan gidan su,Anan suka nufi inda
sukaga wani tafkeken get Wani buzu na tsaron shi,Katoton gidane na gaske kamar wata
ma'aikata, part ukku ne lafiyayyu masu shegen kyau, ko wane yana ɗauke da benan sa.

Tsakanin wannan da wannan ma wani tazara ne mai zaman kan sa.

Daddy yagwadama Abbah na tsakiyar dayafi fitowa sosai yace.


Wannan shine na Habib, sukuma kowanne zai ɗauki ɗaya.

Sosai Abbah ya yaba da tsarin gidan, Dan an'kashe hamshakan kuɗaɗe bana wasaba
wajen yinsa,Babu inda basu shigaba iya kyau da tsaruwa Dakunan sunyi.

Koda suka tashi ta ƙaramar kofar suka fito suka faddo lambun gidan Daddy.

Part din Daddy suka shiga suka sake tsara yanda abin zai tafi kamin ya shiga gidan
sa dan sanar da Umma.

Anan shima Daddy ya kira UMMY yake faɗamata ciwon Habib da kuma shawarar da Abbah
ya bada.

Sosai ta shiga Damuwa,Amma tanajin abinda Abba yace yasa ta hau murna da farama
yan gidan su waya da ta tsayar da zuwansu akan zasuzo yima su Inna sannu da zuwa,
tace suyi shiri suzo biki, Anan ta fara sanar da mahaifiyarta irin abubuwan da
takeso a hadoma Husnah na gyaran jiki matsayinta na mahaifiya zata badasu
gudunmuwa.

Dariya Daddy yayi yajawota jikinshi yace mai kuka tana dariya,Wato zaki gyarama
yaronki kenan yaji zanzan kamar yanda Daddyn sa keji ko.

Kashe wayar tayi jin zai bata kunya kana tace.


" Ai duk kai kajama yaran nan Daddy, sunbiyoka wallahi, gashi yarona yaga yar
kyakyawar yata ya rude ya kasa natsuwa, yanzu yamaganar kawo lefe?.

Daddy yace bari in'baki kudi ki turama Haj Halima ta haɗomuna,, sai su wuto dashi
baki daya,kinson Bazan iya hakurin zuwanki Dubai ba ki barni.

Baki ta turo tace" kullum haka kake cewa ka tsufa amma baka hakuri.

Hancinta yaja yace wallahi bakicemun tsoho ko jiya bari in fadamiki abinda kika
dinga cewa ban mantaba..

Da sauri tamike tana dariya tace Allah ya shiryaman kai Daddy tayi waje.

Murmushi yayi yace matsoraciya.

A bangaran Husnah kau saida ta koshi da kukan kana ta aza kanta agefen gadon, take
bacci yayi gaba da ita.
Karfe biyu saura ya fara bude idonsa da sukaimai nawie..

Akan kyakyawar fuskarta da keda shatin hawaye ya sauke gajiyayyun idonshi.

Ɗakin ya kallah da jikinshi dayake jinshi a tamke ko ina da na'urori.

Maida kanshi yayi ya lumshe kamin ya sake budesu ya dire akanta.

Lafiyayyan hannusa mai taushi da yayi sanyi yasanya akan fuskarta ya dan shafa
kaɗan yana murzawa.

Wani irin lumshe ido yayi yanajin wani sanyi kota ina yana ratsashi...

UMSAD MAKENTOSH

*Makentosh*
*Makentosh*
*Makentosh*

Ina macen da ta isa takejin takai Hajiyar gayu.

*HMMM DA SAURANKI HAJIYATA INDAI BAKYA AMFANI DA MAKENTOSH*

Matso kiji hajiyata

Kamar yanda kuka sani UMSAD INCENSE ta sake zomuki da wani sabo sahihi mai suna
MAKENTOSH

MAKENTOSH wani sirrine nasu na mutan Maiduguri,yana da masifar kyau yana hade mace
gam koda haihuwa goma tayi,ina uwargida ina amarya ina budurwa ina zawara duka dai
gudun'muwace daga mai kishinku har kullum UMSAD INCENSE.

Ina baku shawara da ku nemeta dan magance matsalolin da suke faruwa damu tsakaninmu
da mazajenmu dan gyara shinfiɗarmu kai tsaye.

Ni Ummy Aysha shiyasa na kasance shalele awajen mai gidana saboda gabaki ɗaya
sirrin gyaran jikina yana Tattare da gudun muwar UMSAD INCENSE shiyasa koda yaushe
muke cikin walwala da farin ciki da mai gidana🥰.

Dan neman farin ciki akoda yaushe tsakanin ki da mijinki ki tuntuɓeta a wannan
layin

Sayen nagari maida kudi

UMSAD INCENSE 080 288 27241

4️⃣1️⃣4️⃣
&4️⃣
2️⃣2️⃣

""Cikin natsuwa ta ɗan fara bude idonta A'hankali har ta saukesu fess akan shi , Da
sauri kuma ta ida warewa tana mikewa tsaye a rikice idonta har ya kawo ruwa tace.
"Yah shekh ka tashi? sannu nice ko? bazan sakeba , Dan Allah karka sake kwanciya ka
barni kaji?

Ido ya ɗan lumshe mata yana murmushi batare da yace komi ba.
Cikin sanyi sosai na mai jinya yace.
" Taimakeni ki tayar dani ki kaini Toilet,Ina so inyi wanka inyi Alwallah karfe
ɗaya ta wuce ko.

Ido ta zaro tace.


" Kamin kato da yawa bazan iya ɗaukar ka ba, Bari in'kira Doctor ya fara dubaka
kana sai ya kaika ni ina zan iya dakai jibekafa kar ka karyani.

Sosai tabashi dariya amma baiba,wai bazata iya ɗaukar saba , Hmm duk wayon
amarya...

Kai kawai ya ɗagamata batare da yace komi ba

Ta bude kofa zata fita Doctor ya shigo, Baya taja ta bashi hanya ya shigo,wani irin
kallo yake mata wanda yasanya Shekh daya tsare shi da ido gyaran Murya da yasa shi
juyowa aiko ya watsamai harara.

Kanshi ya sosa yace.


" Affuwan Yallaɓai wannan wacec...

"Afusace yace Matata ce".

Yawu ya haɗiye tare da ƙarasawa wajen yamasa yan tambayoyi a dakile yake bashi
amsa.

"Shekh yace "Ka ciren abubuwan nan ni nasamu sauki, zanyi wanka inyi sallah.

Ciremasa yayi dan yaga alama azafafe yake.

"Zan taimakama Yallaɓai ka samu ka shirya jikin ka babu kwari cewar Doctor..

Kai ya gilgizamai alamar A'a, Tare da fadin" ga matana cen zatana taimakamun.

Mamaki yake ba Doctor sosai duk sadda yace Husnah matar sace,to yaza'ayi yana da
mata kuma yake da wannan ciwon?

Wani kallo shwkh ya watsamai hakan yasashi fita da sauri yana jan kofar.

Da ido ya tsareta kamin kuma ya koma ya kishingida yayi shuru yanajin haushin
likitan dara tsareta da ido .

Husnah kuwa Matsowa tayi kusa dashi tare da zama gefenshi tace.
" Sannu *M.L*.

Da sauri ya kalleta ita kuma ta zaro mai ido kamar wacce taji tsoron abinda ta
furta, kamin cikin in ina da bata da ita tace'' Sannu Yaa Sheikh, mikake buƙata?.

Kai ya gilgizamata yana lumshe ido, Allah yasa ba kunnan sa gizo yamai ba,yaso ace
ta furta dan sake tabbatar ma da kunnuwan sa abinda yake hasashe yaji amma ina
takasa.

Wayarta ta kallah ganin ɗaya da rabi tace .


"Yaa Shekh katashi kayi wanka,sai kayi sallah kaci abinci ko,kaga su Abbah suka
dawo suka ganka a haka zasuyimin fada bayan yace na kula da kai..

Bakin shi ya motsa can kasa yace" Ina jiran Imran ko Sameer yazo ya daukeni yamun
wanka,ni bazan iyaba,ke kuma na miki kato bazaki iya taimakaman ba,banaso kuma na
karyaki.

Ido ta zaro tana zubamai harara tare da faɗin" Kawai sai suma wanka kamar wani
matar ka,kuma ni banceba ta karasa tana murguda masa baki cike da kishi wanda
sauran kaɗan tasa Sheikh ya shiɗe irin yanda ta juya ido ba karamin kyau ta masaba,
ashe tana da faɗa,Ashe tana kishin sa,Wow yaji daɗin wannan jinyar gaskiya Tinda
hartaji zafin kanan sa zai masa abu Gata.
"Ido ya zubamata tare da sake narkewa yace.
"Wash bayana,cikina, kafana, hannuna, kaina, idona ,Hancina,komi ciwo yakemun,wanka
ne kawai zaisa na warware Oum Habib,Taimakeni maza dan Allah kirawomin ko Sister
dake reception ce tazo ta taimakmin yaƙarasa cikin wata narkakiyar murya kamar zai
fashe da kuka.

Iya gigicewa ta ɗimauce dajin abinda yake faɗa,Agabanta,karfa magana Aunty Aysha ta
tabbata,wasu hawaye masu zafi suka zomata batason sadda ta mike ta cire katon
hijjob ɗintaba tayi jifa dashi,dole ta zage ta kula da mijinta daga gani ɗan Nanaye
ne.

"Masha Allah,tabarakhallah"
Tsarki ya tabbata ga Allah subhanahu wata'ala mai komi mai kowa daya keramun wannan
kyakyawar Halittar badan wayona ba ko Dubarane.
Cewar Shekh cikin zuciyar shi, Tare da sake zamewa ya wani lumshe idonsa ya mayar
dasu ciki sosai,yalwatacciyar girar idonsa tama idon kawanya ta yanda duk masifa
Bazakace idon shi biyu ba,gabaki ɗaya kyakyawar halittarta yake kallo wacce baitaba
ganiba sai acikin baccinsa, kullum tana sanye cikin Hijjob ko sadda ta fadi gidan
Innah da Hijjob inta,ga wasu arnayen riga da wando da ta sanya wandon 3quarter ne
sai yar karamar riga ,gabaki ɗayan su pink colour ne da ratsin Black, sunyi ma
kyakyawar fatar ta kyau,Da sake haskata, sai yar karamar hula Black data sanya a
kanta , Cikakken kirjinta da babu alamar ruku'u a tattare dashi yabi da kallo,wani
irin yarrr yarr ya dingaji tindaga tsakiyar kansa har zuwa tafin babban ɗanyatsan
sa,Ajiyar zuciya yaja da karfi lokacin dayaga ta sunkoya kanshi tana neman
tausheshi dasu.

Husnah kau magana kawai takemai amma ina ya sume a ganinta hakan ya sata Daddagewa
ta kwallah ihu , Wanda yasashi saurin buɗe jajayen idanuwan shi da suka tara wasu
ruwa ruwa sai sheki suke wall a kanta

Da sauri tayi kanshi bata tsaya komiba ta fada kanshi ta rungume ta saki kuka
sosai, Tare da fadin dan Allah ka daina sumewa,Sai inga kamar mutuwa kayi, Dan
Allah karka barni ka warke bazan sakeba, nice ko nason ninama laifi Dan Allah kaji
sauki mukoma gida .

Wayyo Allah, da Husnah tason Halin da Shekh ya shiga a daidai wannan lokaci da bata
fara kuskuran hada jiki dashiba, Sosai ta sake tayar mai da ciwon dayaji ya
lafamai.

Cikin Dauriya da neman dauki daga Allah yace.


" naji bazan sakeba Oum Habib tashi hadamun ruwan zanyi da kaina .

Da sauri ta mike tana share hawaye tayi hanyar toilet ɗin.

Da kallo yabi manyan mazaunan ta dake mai bye bye, kamin yayi kasa da kanshi yana
furta Alhamdulillahi lathi bi ni'imatihi Tattimus salihat,Allah na godema daka
haɗani da macen dake da duk Abubuwan da nikeso da muradin akan matata ta sunna,
Alhamdulillah.

Koda ta shiga taga Toilet din fess fess kasancewar Vip site suke Shiyasa komi ƙal
kamar a agidan ka.
Ruwa ta haɗamai mai ɗumi, dai-dai yanda zaiji dadi,kana ta fito tazo wajen sa
tace .
"Ya Sheikh na hadama ,ta fada tana gyara hannun rigarta tare da isa inda yake zata
kama shi.

Idon shi ya bude tare dayin Addu'a ya sakko.

Da sauri tayi kanshi ta kama hannusa sukayi toilet din, Anan ta fara kokarin fitowa
yasanya wata ajiyar zuciya da ta sanyata saurin kallon shi.

"Yadai? tace cikin kulawa.

Ba komi yace yanayin ƙasa da kanshi.

Juyawa tayi ta fita ya raka bayanta da kallo tare da lumshe ido yafara zancen zuci.

*Daddy muddum bakwason wannn Auran ya zama sanadin kaini lahira to kuyi gaggawa
bani matata,ina cike da bukatar iyalina,hakurina ya fara neman gazawa,Yau da babu
SADAKIN AURE na akan Umma nah bazanji komi ba,Dan Allah ku tausayaman yafada cikin
rauni kamar yana gabansu*.

Dakyal dai ya dan watsa ruwa kana ya mike jiki ba daɗi yanaji jiri.

Baiga wani abuba da zai sanya gashi bai saba mayar da kayan da ya cireba.

Ga ginin wajen kawai ya jingina yayi shuru , Dan bazaiso ya fita ahakaba ya tsorata
ta.

Sama da awa daya yana ciki Husnahhh kau ta gyaramasa gadon tass ta buga tagumi sai
kallon kofar take da agwagon wayar ta taga har Ukku saura.

Mikewa tayi cikin damuwa ta isa ga kofar tace "Yah Sheikh are you okay?

Can kasa taji yana faɗin" Oum Habib bana da kayan da zansanya, kuma bana iya mayar
da wayan nan suna warin Asibiti.

Kai ta dafe tare fa fadin.


" bari in'kira Abba akawoma wasu.

Ta fara neman wayar Abbah kenan taji ana kwankwasa kofar.

Hijjob ɗinta ta mayar tare da mikewa ta buɗe .

Dasu Ummy ta hada ido hakan yasatayin ƙasa da nata ta zame ta gaishesu.

Da fara'a Ummy ta dan rungumeta tace .


"Sannu Yar Albarka, Tin dazu munbarki munfito Mai yayi kasa ga layi ke akwai gidan
Man ,kinson wahala yake gabaki daya hankalina na nan wajen ku, nason kinsha yunwa
ko , HABIBIEEE ma yatashi ko?

Kai ta ɗagamata tare da kallon kofar toilet tace


" UMMY kibashi kayan da zaisa tin dazu yana ciki baya iya sanya nashi wai warin
Asibiti suke.

Gabaki ɗaya suka Tintsire da dariya hadda su Abbah dasukaji maganar ta.

Kunya ta kamata da sauri ta koma ciki tana Murmushi.


Bayan sunshigi Ummy ta zaro kayan sa masu kyau yan kananu nashan iska , Dukkan su
kalar see Green ne sunyi kyau sosai sai Kamshi suke

Umma tace "Husnah kai masa bari mujira waje muna zuwa..

Batace komiba haka suka juya suka fita sunson kunya takeji.

Suna fita ta mike tana turo baki ta Murɗa Toilet din tare da tura hannuta tayi gefe
da fuskarta dan karta kalle shi.

Shekh kau ganin hannuta kawia da kaya ba karamin dariya ta bashiba, wato bazata
kallesaba shiyasa ta juya baya Hmm komi lokacine.

Karba yayi yace'' bazaki sanyamin ba?

Shuru tayi tana raba ido kamin tayi saurin ja mai kofar ta koma wajen kayan abinci
dasu Ummy suka kawo ta haɗamai tea mai kauri kana ta zubamai dage dagen Naman zabon
daketa kamshi yayi luguf kamar za'aba jinjiri.

Yah shekh sadda yagama sanya kayan nan wani bala'in kunya ya kamashi,ganin gabaki
ɗaya surar sa waje Terere.
Ga Marar shi datayi tauri tacika sosai.
Kai ya dafe yana furta" Astagafurullah bazan iyaba gaskiya kayan nan basuyi ba .

Taya zai iya fita da kayan nan,da Husnah mace kawai Da da ɗan sauki,Duk da ko ita
bayaso ta ganshi a daidai wannan lokacin haka,Ahakama ya aka kaya balle taganshi
Kasiyatun Ariyatun,Ga su Umma ina bazai iyaba,Ko miyasa ba aba shi jallabiyaba.

Husnah ce ta sake mai magana tace "Da gaske bazaka iyaba?.

"Eh yace mata kai Tsaye.

Hakan yasata tura kofar ta shigo kai tsaye tana rintse ido.
Lalube tafarayi inda yamata tsaye ya kafeta da ido yana Murmushi.

Cafkarshi tayi kamin ta sauke ajiyar zuciya tace" bani rigar.

Wandon daya cire ya miƙamata hakan yasa ta fara neman kan riga Amma bata ganiba,da
sauri ta buɗe idonta karaf ya fada cikin nashi.

Wani irin ihu tayi ta rungumeshi tana faɗin" wallahi bakai zan kallah ba .

Dariya yakemata sosai kamar bashiba , iya yarinta yana hangowa wajenta,dayake a
rikice take batama gane akwai kaya jikinsa ba.

Dakyal ya tsagaita yace" nima saina rama,Nidai kika kallah ko?

Wallahi bakai zan kallah ba kan rigar nikeso na gano na samakafa..

Yace Au ni jaririne da zaki samun riga Oum Habib.

Sakin shi tayi idonta rufe kana ta turomai karamin bakin ta tace" To bakai din ɗana
bane, Tinda Oum kake cemun,kuma ba baka iyawaba kace?.

Wani wawan cafka yakaima lips din nata wanda yasata bude ido fess ta saukesu
akanshi, shikuma ya rufe nashi dan bazai jure ganin kwayar idonta ba, rawa sosai
jikin shi ya ɗauka, Wanda yaja suran kaɗan su zube kasa tayi jarumta hadashi da
bango tare da kwace bakinta tace" kafito kayi sallah lokaci na shigewa.
Yah Shekh kau dakyal ya samu sukuni kamin yayi tsarki kana yayi Alwallah ya fito
yana wata tafiya dai-dai cike da isa da kasaita.

Duk yanda yaso su haɗa ido kiyawa tayi har ya zauna bakin gadon yace.

" Oum Habib zanyi sallah amma wayan nan kayan bana sonsu ,ki dubamun in akwai wasu
na canza..

Tashi tayi ta hau bincika jikkar dataga ummy ta zaromasa kaya ta fiddo masa wata
gold ɗin jallabiya sabuwa kall sai kamshi take ta warware, kanta a ƙasa tace
karba .

Karba yayi ya sanya, ta shimfiɗamai abin sallah yayi ya gama ya jingina da bango
yana azkhar.

Abinci ta kawomai ta zauna kusa dashi tace karba kaci yah shekh dan Allah, ga
maganinka nan ankawo sai kasha.

Hannuna namin ciwo Yace yana yamutsa fuska.

Batakawo komiba arai tashiga bashi yana bude baki yanaci, wani masifaffan daɗi
yakeji ko anan kadai yason cewa aure rahmane, gashi kamar jariri ana ciyar dashi,Da
babu wannan Auran wazai bashi wannan damar..

Kaɗan yaci yasha magani kana ya karbi flat din ya sake zubawa ya nannade hannun
rigarsa ya hau bata.

Cike da kunya take karba saida ya tabbatar ta koshi kana ya ajiye ya kalleta yace"
kwana nawa kike in bakya Sallah.

Ido ta zaro cikin kuma rawar murya tace ni ni ai kullum ina sallah.

Murmushi yayi yace sannu waliyyiya aiko yanzu naga kinyi,Tashi ki sanya Sameer ya
mayar dake gida kiyi bacci sosai ki huta,anjima sai kiyo shiri dan tare da mijinki
zaki kwana ko?.

Kai ta dagamai tare da Faɗin basai na komaba zan zauna.

Ido ya juyamata tare da lumshe nashi yace A'a kije kihuta.

Mikewa tayi tamai sallama tafara tafiya,tasa hannu zata bude kofar yace bakijiba
Oum Habib.

Ɗan juyowa tayi shikuma ya daddage ya sakar mata wani lafiyayyan kiss tare da dafe
zuciyar shi.

Wani sassanya murmushi tamai kamin tamai bye ta fita tabarshi da kewa.

Tana fita su Ummy mah suka shigo suka ganshi jiki Alhamdulillahi,ganin yanata hamma
saboda maganin dayasha sukace zasu tafi sai sunzo da daddare,gabaki dayan su Sameer
ya maidasu akabar su Abbah da Imran nan.

Bayan mangariba Sukazo suka sake ganin shi har lokacin bacci yake kasancewar sunaso
ya samu huta sosai.

Washe gari da safe aka sallameshi ya dawo gida ,zokaga murna ga wannn Family, inda
su Ummy kuma hankali ya dawo kan hidimar biki gadan gadan.
Husnah kau yanzu tsakaninta da Habib wayace kawai dan kullum tana wani daki
tanashan gyaran Hajja ciki da waje ko palo bata zuwa.

Washe gari Family Ummy sukazo da kaya niki niki inda Ummy da daddare ta zamo ta
shigo gidan Abbah, Anan tabama Hajja kayan da za'ama Husnah amfani dashi kana ta
fita.

Husnah dai taga anata hidima amma batason komiba, kamar yanda Habib ma yaga anayi
amma bai tambayaba kasancewar ko palo baya zuwa kullum yana ɗaki ummy na gadin
shi,Dan bataso yaje ga Husnah kar aiki ya lalace..

Saura kwana ukku a kaita aka kawo lefe gidan umma, zokaga kaya na alfarma, Aysha da
kanta ta karbi wayar Husnah ta tsarama Yah Shekh text mai zafi na godiya da kalamai
masu daɗi.

Cikin kwana ukku Husnah tayi wani kafurin kyau da cika dam dam kamar zata fasa riga
ta fito kasancewar kayan MATA'n da aka dinga duramata masu kyau da nagarta.

Ta gefen gyaran fata kuwa ba a magana,dan dilka ce mai masifar kyau ta UMSAD
INCENSE aka dinga mata amfani dasu,Su Aysha ma ba abar su a bayaba sun kwasa sun
goga suna son faranta ran mazajen su masu halacci garesu.

Ranar Alhamis da safe Daddy ya shiga ɗakin Sheikh.

Kwance ya iskeshi yayi shuru gabaki daya duniyar batamai daɗi, yanason zama
kalkashin inuwa ɗaya da matar sa gashi an hanashi ganin ta.

Daddy ya dafasa yace HABIBIEEE!

Idonshi ya zubamai kamin cikin sanyi ya gaishe shi.

Am'sawa yayi kana yace jikin ne har yanzu?

Kai ya gilgizamai Alamar A'a.

Daddy ya fiddo wasu madaidaitan kati( I V) ya bashi yace karɓa kaje tsohuwar
unguwar ku ka rabama mutanen ka,muna gayyatar su wajen walima gobe Insha Allah ya
tashi ya fita.

Jikin Sheikh har rawa yake ya hau dubawa.

Anan yaga katine na murnar dawowar sa da kuma ta angwancewar sa gobe juma'a.

Ido ya murza cikin zallar mamaki da farin ciki,Ai yana sake gasgatawa da wani
mahaukacin gudu ya fito daga ɗakin shi yana shin karo da Ummy yawani rungumeta yana
samata albarka da mata godiya.

Cikin mamaki tace HABIBIEEE miya faru da murna haka?

Katin ya nunamata idonsa na fitar da kwallan farin ciki yace.


Kinga gobe za'abani matata Ummy, dama na faɗamiki watan nan yamin tsauri, Ummy
nagodema Daddy nah Allah yakaramuku tsawon kwana, wai gobene fa ko Ummy nah yafada
a rikice.

Hawayen tausayin sa suka sakkomata ta dagamai kai tana shafa sajen sa.

Dariya sosai Haj halima da Wata Dattijuwa mai kama da Ummy suka saki.
Hannu yah Shekh ta kama tace Mai gidana yau muna cikin farin ciki sosai ina tayaka
murna samun abincin ruhinka.

Hannu yabata yace nagode sosai Deedee nah i love you kinzo lfy.

Kanshi ta mangare tace .


" sai yau da kasamu abinda kakeso ka tino da nazo ? to banzoba.

Dariya yayi yana hadeta ita da Ummy ya rungume kamin kuma ya sakesu cikin kuzari ya
haura ɗakin Inna inda ya iskesu ita da Daddy ya rungumeta sosai a kunne yake
fadamata" gobene fa.

Kai ta jinjina mai tace Insha Allah HABIBIEEE nah gobe zaka girma.

Hannuwan sa ya haɗe duka yace" Daddy nagode sosai Allah yakaramaku lafiya.

Ameen ya amsa yana murmushi tare da fadamai Abbah ya bada wannaa shawara.

Kai ya jinjina yace Abba mutumin kirki.

Daddy yace sosai kuwa.

A palo kuwa Bayan Deedee tayi ɗakin ta Ummy ta kalli Haj Halima kanwarta tace" Dr
leemah kinga zumudin yaran yanzi ko?

Murmushi tayi tace lokacin sune .

akwai wani MAKENTOSH da Deedee ta haɗamuna wlh bakijishiba ga naki nan a jikka ko
akaiwa sirikar taki yaronki ya kwashi daɗi.

Dariya Ummy tayi tace eh wallahi abata zanma hadamata wasu bayan biki, Dan duk
abinda zanyi amfani dashi naji dadi zanbama yata, dan itama kamar Maryam take a
wajena,amma kije da kanki sai kibama Yayun ta sumata amfani dashi.

To tace kana ta fita takaima Hajja ta mata bayanin amfanin sa(DAN SAMUN NAKI KAI
TSAYE KI TINTUƁI UMSAD INCENSE KARKI BARI YA WUCEKI HAJIYATA YANA GYARA MACE CIKI
DA WAJE).

Godiya sosai Hajja ta mata kamin ta fita,bata jima da fitaba Amal ta shigo gidan
kai tsaye Dakin da Husnah take ta fada suka rungume juna.

Husnah tace ina kika shiga bangankiba kwana biyu.

Dariya tayi tace ina cen ina gyaran kaina banason rana ta batamun kwalliya bikina.

Dariya sosai taba Husnahhh anan suka shiga firar yanda walima zata kasance.

Suna cikin firar aka buɗe kofar Hafsah ta shigo.


Wani irin tsalle Husnah tayi ta rungumeta yayin da hafsat din ta tureta tace" matsa
babu ruwana dake tinda yanda na Ɗaukeki ba haka kika daukeniba ni bikin malamina
nazo.
Hakuri Husnah ta bata tare da bata labarin yanda abin ya kasance.

Amal tace Aunty Husna zanje in dawo gayya zani ta kawayena.

Kai ta dagamata tare da fadin ayomun tsaraba abin daɗi.

Bayan ta fita
Hafsat tace Husnah kinji abinda ya faru da Tsohon mijinki sadam kuwa?
*GAMAI BUKATAR MATAR AURE YAMUN MAGANA TA WHATSAPP NUMBER NAH 07038423451*

UMSAD MAKENTOSH

*Makentosh*
*Makentosh*
*Makentosh*

Ina macen da ta isa takejin takai Hajiyar gayu.

*HMMM DA SAURANKI HAJIYATA INDAI BAKYA AMFANI DA MAKENTOSH*

Matso kiji hajiyata

Kamar yanda kuka sani UMSAD INCENSE ta sake zomuki da wani sabo sahihi mai suna
MAKENTOSH

MAKENTOSH wani sirrine nasu na mutan Maiduguri,yana da masifar kyau yana hade mace
gam koda haihuwa goma tayi,ina uwargida ina amarya ina budurwa ina zawara duka dai
gudun'muwace daga mai kishinku har kullum UMSAD INCENSE.

Ina baku shawara da ku nemeta dan magance matsalolin da suke faruwa damu tsakaninmu
da mazajenmu dan gyara shinfiɗarmu kai tsaye.

Ni Ummy Aysha shiyasa na kasance shalele awajen mai gidana saboda gabaki ɗaya
sirrin gyaran jikina yana Tattare da gudun muwar UMSAD INCENSE shiyasa koda yaushe
muke cikin walwala da farin ciki da mai gidana🥰.

Dan neman farin ciki akoda yaushe tsakanin ki da mijinki ki tuntuɓeta a wannan
layin

Sayen nagari maida kudi

UMSAD INCENSE 080 288 27241


4️⃣3️⃣4️⃣
&4️⃣4️⃣

""Cikin mamaki tace.


" minene Alaƙa ta dashi Hafsah da zan bibiyi lamarinsa, bayan cutamun din da
yayi,ni yanzu ina da SHEKH minene zan tino na Sadam,koda zan tino wani abu to
Hakika baifi sanadinsa ne na samu farin cikin rayuwata ba,Da bai Auroni ba ya sani
gidan sa, ya sani makaranta da ban haɗu da mijina ba.

Hafsah tace" Tabbas hakane Husnah,Rabuwar ku Alkhairi ce,gashi ya fara girbar


abinda ya shuka, Yau kwana ukku kenan Akayima unguwar tamu dirar mikiya tsakiyar
dare, kuma ba a shiga ko inaba sai Gidan sa akatafi dashi yanata ihu da Neman
ɗauki Amma babu wanda yafita..

Baki ta taɓe tace Allah Sarki Allah ya kyauta .

Ameen Hafsah tace ta bude jikkarta ta fiddo wata kula daketa kamshi, da galan dinn
magunguna,Maganin ta hada ga cup ta zuba rabi tasha kana taba Husnahhh sauran
tace ga" emergency irin nakune na amare nima yau Amarya nike,Kinson tini naso nazo
sai Kuma natsaya akawo muna su daga sakkoto dan na kawomaki,to jiyama Inna ke
fadaman tarewarki taman kwatance nace to faɗuwa tayi daidai dazama..

Dariya Husnah tayi tabata hannu suka kashe tace lallai kam.
Maganin Hafsah ta bata ta shanye tana ɓata fuska,wani tsumi ta sake Tittilamata
nanma saida Hafsah din tasha kana taba Husnah tasha, Naman dankwaleliyar zabuwar
nan na sakkota dayasha hadi ta bude ta juyashi tace sakko muci da zafinsa na
Ɗumamasa.

Sakkowa Husnah tayi sukaci sukayi dam bayan awa ɗaya suka sakecin wasu Yan shila
duk Hafsah na tayata ne dan ta sake yarda da ita, takuma fahimci domin Allah
takeson Alaƙar su,Dan kartasa kokonta wajen Abotar su.

Hafsah ta kalleta tace.


" Mrs yah Shekh Ashe kece sanadin sanya SHEKH dinmu Damuwa a, Ashe kece kika
gigita tinanin malamin mu mai kwazo da hazaka,gaskiya munyi missing dinsa sosai
wallahii, Gabaki daya yanzu makaranta babu dadi tinda baya nan .

Murmushi Husnah tayi tace" zan maido muku shi.

Hafsah tace wazai miki lalle da kitso?.

Kafada ta daga tace.


bansaniba nima.

Fita tayi taje wajen su Umma da Dama sungaisa tinda ta shigo.

Anan ta iskesu kiching sunata girkin tarbar su Ahmed da suka gama komi suka dakko
hanya da iyayensu da yan uwa na jigawa dan zuwa gagarumar walima da aka haɗa.

Cikin kamala da girmamawa tace "Aunty Aisha akwai wacce zatama kawata ƙunshi ko na
kira mai lallena.

Cikin sauri tace" eh Dan Allah Maman Ameer kirawota dama so nike mu rage aiki mune
nema, muma an muna dan baza'a barmu abayaba kp Mimido tace da Amina.

Tace wannan haka yake muma yau Amare muke a wajen mazajen mu.

Dariya tayi ta fita ta koma dakin Husnahhh ,kallon ta tayi sosai tace" Husnah
wallahi har mamaki kike bani, wannan sihirtaccen kyau da kikayi cikin kwana
kaɗan,Lallai kinci wahala gidan sadam wazaice kece....

Dariya sosai tayi tace" wallahi nikuma bana gani, kawai abinda nike gani nayi kiba,
kana kadan kadan abinda ake bani yana sani ciwon mara gashi kema kin karamun wani
ya zanyine cikina na mun ciwo Sosai Hafsah bakiji ba Wallahi,Abindama kika bani ya
sake tayarmun da ciwo na.

. Dariya Hafsah ta kwashe dashi tace yaro man kaza, gobe kinwarke ai..

Fuska Husnah ta kwaɓe kamar zatayi kuka Hafsat tace .

"Nidai zo intina baya akanki, zo namiki kitso Tinda ba haka zaki da kankiba kwara a
kitse shi,.

Da sauri Husnah tayi kanta ta rungume tace'' wallahi Hafsah kaina yafi shekara babu
kitso, saidai in wanka in gyara Shikenan.

Murmushi tayi tace yau kau zakiyi .


Waya Hafsat ta ɗauka ta kira mai mata lalle tamata kwatancen gidan su Husnah kana
ta kashe wayar.
Ta fara tsarama Husnah wasu kananun kitso kai kayi tinanin da Allura akeyinsa,
Yanda ya tsaru yayi sharr dashi gata da sauri.

Lokacin dasu Aysha suka shigo turus sukaja suka tsaya ganin yanda aka yarfama
Husnah kitso mai shegen kyau.

Anan duk suka rikice suka kwance ɗauri tare da fadin "sai tamasu tana Faɗin
bazataiba kawarta kawai zataimawa.

Dakyal suka shawo kanta akan suma a


Amarene tace zata masu amma bazaikai na Husnah ba sukace sun amince.

Sai Azahar sukaci abinci sukai Sallah kana mai lallan tazo, Hafsat tacigaba da
idamata.

Nanfa aka farama Husnah laillai na hannu ja mai masifar kyau dayasha kayan Hadi na
sirrin Amare daya dace da farar fatar ta.

Karfe huɗu aka gama zana mata bakin lallan da ja kitson Ma lokacin aka gamashi,
Alokacin aka fara yarfama Aunty Aisha ,Awa ɗaya aka gama mata Har lallanta dan ba
mai yawa akaimataba kuma bakine tayi wanka ta cakare cikin riga da sket, meenah ma
awa ɗaya itama tayi wanka sukayo shiga cikin wata dakekiya atamfa mai kyau da Abbah
ya masu su ukku, Kai kace yan ukkune gabaki ɗayan su sunfito Hafsah sai photo take
su,Sai mangariba ta fito ita da mai lallan suka shiga motar ta suka tafi da niyyar
sai washe gari zatazo da wuri..

Yah Sheikh kuwa yana gama murnar tashi ya fada Ɗakin shi yazuba wani uban wanka
cikin dakekiyar shaddarsa mai tsananin kyau sky blue ya tausa hula kana ya fito
yana zuba kamshi.

A harabar gidan yaga su Imran suncika gidan da Abokan su sunfi 30 .

Suna ganin shi suka sanya Wata siririya Guɗa da yasanya Shekh murmushi,gabaki
ɗaya Abokan su Imran suka hau rungume shi cikin farin ciki da soyayya hadi da
tayashi murnar dawowarsa cikin Ah'lin sa.

Zamewa yayi ya zauna tare da am'samasu cikin fara'a sosai yana mika masu godiya.

Imran yace" Yah Habib wayan nan duk abokan mune,mungayyato sune dan tayamu murna,so
zamuyini dakai yau,munson gobe ba ranar mubace,Naso Daddy yabani damar hada
gagarumin party amma ina yakiya.

Kanshi ya shafa yace" masha' Allah daya Hana,Nagode sosai dan banason bidia,Amma
zan fita naje unguwar da muka bari na kaiwa Abokaina malam mai katin waleema nah.

Sameer yace duk munhutar dakai munje Daga cenma muka dakkosu muka zo.

Fuska ya dan yamutsa yace "to zan shiga gidan Abba .

Baki suka hada wajen fadin" mizakayi Agidan da Duk mata ke akwai?.

Kanshi ya sosa yana Turo baki yace matata zangani kai haba.

Gaba-daya suka sanya dariya shikuma yayi murmushi ya ɗauki wayarshi yama Husnah
text, Tare da mayar da Attention dinsa kansu suka fara fira, baya samasu baki sai
dai kadan kadan ya duba waya amma har lokacin baiga reply ɗintaba duk yaji ya
damu..

Sai bayan mangariba suka rabu da Abokan su sameer.


Bayan ya fito masallaci Isha yakasa dauriya kai tsaye ya nufi gidan a Bahrain yana
tafiyar sa dai-dai cikin natsuwa.

A harabar gidan ya iske motoci cike da alama yan bikin ne suka kara so.

Wani iri yaji harya juya zai koma gidan su yaji ance .

*Ɗan balarabe*.

Da zafinsa ya juyo suka hada ido dasu Ahmed da suka fito daga Palo.

Wani irin farin ciki marar misultawa yaji ya dirar masa, Da sassarfa ya isa inda
suke ya hade su duka ya rungume yace .

"Nayi kewarku yan uwana sosai,bana da Aboki ko daya sai wayan cen yaran da basuson
daraja aure ba, Tinɗazu inaso naje ga matana amma sun'hanani,nason tinda kunzo
zakumin jagora na ganta,yau kwanana biyar bansata idoba yakarasa yana langwabar da
kanshi kamar zai kuka.

Cikin tausayinsa Ahmed yace" Ayyah Aboki yau zakaga matarka Insha Allah yan uwanla
sunzo zamu shigema gaba.

Umar yace Allah nima yau da tawa zan kwana harma na kama muna daki bazan iyaba
gaskiya kwana takwas fa ba awa takwas bane..

Ahmed yace Irin abinda kake bankamuna ai dole ka kama ɗaki,kai kenan ma soja, abu
yama karfi inaga ni,Gana Abokina nan na ragomasa ya karasa yana bude bayan boot ya
fiddo wasu ledoji dake cike da magunguna ya damkama Shekh yace karba ga tsaraba da
na yoma.

Murmushi yayi yace na miye.

Ahmed na bubbudawa kamar in'garma yace" kai dai gashi,in'kasha ka fadamun,kason


bazan baka gubaba,ga wannan shinike bukatar ka farasha zuwa gobe ka tsumu da
akaika kasa kwara ka kai , Ya ware wani katon leda yabude yaba Shekh.

BISSIMILLAHI yayi ya sha yana ɓata fuska ,saida ya gama yace gaskiya Ahmed bayan
karkace wani abu da sai nace banji daɗin wannan kyautar ba,gabaki daya ka batamun
baki nida zanje wajen matana, Dole na koma gida nayi sabon brush kartace bakina na
wari.

Dariya suka Saki Umar ya gilgiza kai yana fadin wannan haka yake yakau batama baki
gobe kaima ka ɓata gado, Amma Ahmed kayi gaggawar bashi Maimakon kabari sai
gobe,kaifa kana da abinda zaka rage shifa?

Ahmed yace shima wallahi yana dashi mutum da matar sa.

Shuru SHEKH yayi lokacin daya gane inda suka dosa,Take ya farajin canji ga jikinsa
yana mai jin tsigar jikinshi na tashi.

Gabaki daya suka kalleshi shima ya ɗago suka hada ido dariya suka kwashe da ita
ganin yanda yake lumshe nashi kamar zai bacci.

Rigar shi ya ɗan gyara yana zubamasu harara tare da cewa ɗan kiramin ita ni kunya
nikeji Ahmed bazan iya shiga ba.

Ahmed yace niga rasa kuny beran tanka ko? Sirikanka ne nima nawane bazanjeba,kamata
waya mana ta fito.
Bata ɗauki yace cikin damuwa.

Ahmed yace wallahi palon babu mutane duk suna sama dakin Umma,Amma naji ihunsu
Aysha kasa kosu basu som munzoba na tabbata tana tare dasu.

Da suari yace" Allah"..

Kai ya dagamai Alamar tabbatar wa.

Sheikh ya gyara jikin shi Umar ya cillamai wani magic chingum ya sanya ga baki kana
ya nufi kofa.

Ahmed Yace" wait !tsaya nima inzo in'dakko tawa wallahi , Umar ma binsu yayi suka
shiga su ukku, Cikin Sa'a babu kowa palon hakan yasa kai tsaye sukayi kofar wajen,
Umar ya dan kwankwa Sa.

Aysha da sukagama turara jikinsu da turaran UMSAD INCENSE su duka , cikin tako da
kwalliyar da sukasha ta bude kofar tana ta sakin makirin kamshi.

Wani irin suman tsaye Umar yayi lokacin da ya hada ido da ita gabaki daya ta
canzama ganin sa.

Gabaki daya ya rikice hakan yasashi manta inda yake,gabaki daya ya jawota jikinshi
yana fadin.
" i miss u so much my A'ish, nayi kewarki sosai..

Ido Aysha tashiga rabawa lokacin dataga su shwkaru sunyi kasa da kansu wani bala'in
kunya ya kamata.

Ahmed kau da ba ruwanshi yace dallah Malam kafita ka tsaremuna matan mu ciki ka
barmu waje kamar kwandon shara.

Shekh kau gabaki daya ida rikitashi sukai da abinda yaga sunayi ga tsikar jikinshi
sai tashi take, bakaramin daɗin maganarshi Ahmed yajiba kwara su tafi..

Da Sauri Umar ya kama hannuta yace zo muje kirakani wani wuri yana jan Hannuta.

Tace Baby mayafina? Yace bashshi ina da jaket a mota kyasanya.

Ahmed ma tashi ya cafko suma suka shiga mota sukayi gaba .

Shekh kau Saida Ya daidai ta kanshi cikin natsuwa kana yayi sallama yashiga Ɗakin
ya rufe.

A razane Husnahhh dake karanta message din daya mata ta ɗago tana kallon shi .

Tsaye yayi jikin kofar ya jingina tare da zubamata narkakkun idanuwansa da suka
canza kala.

Cikin rawar murya ta amsa tare da mikewa tayo inda yake da murmushi a fuskarta
tace" Yah shekh! Sannu kaine,kaji sauki ka fara fitowa.?.

Kasa magana yayi dan wani masifaffan kyau yaga tayi ga farar fatarta datasha lalle
tayi yalo shar sai glowing take na dilka, kitsonta kau ya fito tass ta gaban ɗaurin
kallabin data kafa mai kama da gwargwaro ta saki sauran jela ta sakiya sai lilo
take.

Hannuwansa ya bude mata alamar tazo gare shi.


Kanta a kasa ta fada jikinshi cikin kunya ya mayar da hannusa ya rufe ruff yana
lumshe ido dajin wani feeling saboda kamshi jikinta daya dake shi.

Sun daɗe a haka kamin ta zame daga gare shi ta koma gefen gado ta zauna tayi ƙasa
da kanta tare da faɗin" Sannu da zuwa ina wuni.

shiru yayi na dan lokaci kamin ya amsa yace ina wayarki namiki text shuru ba
reply,miyasa kika gujeni bana ganin ki,hope badai laifi na mikiba?.

Fuska ta yamutsa jin cikinta na murɗawa kana tace'' Aa Babu abinda kamin , kawai
Ammun lalle ne so bangani ba sai yanzu.

Cikin kula da yanayin yanda take ta matsa cikin ta yace" mike damun cikin ko har
yanzu bakigama period dinba?

Kai ta gilgiza mai kamin cikin sanyi tace "cikina kemin ciwo kwana biyu.

Ido ya zaro kamin da sauri yazo inda take ya kama hannuta cikin kulawa ya zame kasa
yace "mike damunki Oum Habib ko kinci wani Abune?.

Cikin shagwaɓa tace banci komi ba, kullum ciwo yakemun nakusa sati Fa amma yau
yafi.zafeee.

"A ina"?.
yace cikin Damuwa tare da kafe cikin nata da ido.

Rau rau tayi da ido tare da nunamai saitin Mararta dayamata wani kumburi ya cika
sosai .

Cikin damuwa ya tashi tsaye tare da cire kallabinta ya tsurama kyakywan kitsonta
ido , Lokaci daya kuma ya shafa kanta tare da furtaa Masha Allah kinyi kyau Ƙurratu
ainun, duk kwalliyar kasancewa da HABIBIEEE kine gobe?.

Hannu tasa ta rufe fuskanta tana turomai baki.

Ɗan murmushi yayi kana Cikin natsuwa ya kwantar da ita plat, tare da sanya hannusa
yafara ƙoƙarin yin sama da rigarta

Da Sauri ta damke hannusa tana kadamai kai hawaye har sun fara zubomata tace'' ka
daina yah shekh akwai zafifa.

"Husnah babu abinda zan miki karki manta a cikin gidan sirikaina nike,inaso in duba
lafiyanki ne fa Sheikh ya fada yana kafeta da ido.

Shuru tayi tana lumshe ido yayin da yayi sama da rigar ta,Ya tsurama lafaffan
cikinta ido,Babu wanda ya isa yace akwai ɗan da yataba kwanciya a cikin sa, dan a
shafe yake luff( karku manta yaji labarin ɓarin da tayi wajen Hajja da sadam ya
mata karya).

A'Hankali kamar bayaso yake dan tattausa wajen amma baiga ta nuna alamar
zafiba,Kasan cibiyar ta ya ɗan farabi ya sanya manyan yatsunsa guda biyu ya ɗan
Danna.

Ashhh tace da karfi tana rike hannusa gam.

Nan ne ke miki ciki yace cikin wata narkakiya murya?

Eh nan ne tace.
Shafa wajen yafarayi yana dan murzawa tare da lailayawa.
Kaɗan kaɗan.

Ajiyar zuciya ta dinga saukewa, wata zufa mai ƙarfi na Tsatsafomata.

Ya ɗau tsawom 10mnt yanamata haka kamin ya Daina ya kalleta yace" Husnah
mikikaci,Hala wani abu aka bankamiki dayafi ƙarfin ki ko, bakya tausayina bakiga
yarobane ni?,bakya gudun kimin rauni,dan Allah in anbaki abu kibarci ko kuma ki
dinga sammun.

Cikin rashin fahimta tace mikake Nufi?.

Ido ɗaya ya kashemata tare da cije lips dinsa yace''" Kinci Kayan daɗi dan kinson
zaki bada Daɗi, to ki ciyar da mai bakin Daɗin shima yaci ku taru kusha gamsashen
daɗi mana.

Kamar an bugamata giduma taji kalamansa ,Sai yanzu taji haushin kanta data fadamai
abinda ke damunta gashi har ya fassarata Hmm.

Dariya Sosai yayi ganin yanda tayi wuƙi wuki da ido yace" ko in ɗakko mota mubi
su Ahmed muma?

Aguje ta tashi ta faɗa Toilet ya fashe da dariya .

Wayar shi yaji tana ring hakan yasashi dubawa, Ganin Daddy ne yasashi tashi yafita
daga ɗakin Yayi gida,Sai wajen goma ya koma dakin shi zuciyar shi fal nishaɗi.

Adaran Ranar Shekh kasa bacci yayi idan ya tino irin taushi da santsin fatar ta
daya dinga murzawa,Ahaka yayita juyi sai gab Asuba bacci ya sace shi.

Washe gari aka tashi da hidima kota ina ba kama hannun yara.

Zugar kawayen Amal guda data yan uwa da Abokan arziki duk sun cika Dakin Husnah .

Karfe ukku Husnah tayi wankan ta lafiyayye da turaruka aka kirawomata mai make up
ta hau Tsantsara mata kwalliya ta kece raini.

Hudu da rabi aka fiddota cikin shiga ta Alfarma sai wani masifaffan kamshi take
kamar kamfanin Turare aka juyemata.

Sanye take cikin wani dakeken material silver colour mai masifar kyau da tsada,daga
sama kuma aka samu wata kyakywar Alkyabba mai shara shara aka rufamata.

Wani sihirtaccen kyau tayi kamar jinin sarauta.

Aunty Halima ce ta shigo tana sakin kamshi tasha jallabiya baka mai duwatsu sai
sheki take.

Bayan sun gaisa dasu Umma tashiga ɗakin Husnah ta kamo hannuta tace kowa ya fito
ana jira

Nan kowa yafito itama ta fito da Husnah ta buɗe wata kyakyawar farar mota sabuwa
kall ta sanyata baya.

Wani sassanya kamshi Husnah taji lokaci daya kuma taji Ajiyar zuciyar shi tare da
furta "Alhamdulillahi Masha Allah"..

*Gamai bukatar book din MATAR AURE yamun magana ta wannan layin 07038423451*
UMSAD MAKENTOSH

*Makentosh*
*Makentosh*
*Makentosh*

Ina macen da ta isa takejin takai Hajiyar gayu.

*HMMM DA SAURANKI HAJIYATA INDAI BAKYA AMFANI DA MAKENTOSH*

Matso kiji hajiyata

Kamar yanda kuka sani UMSAD INCENSE ta sake zomuki da wani sabo sahihi mai suna
MAKENTOSH

MAKENTOSH wani sirrine nasu na mutan Maiduguri,yana da masifar kyau yana hade mace
gam koda haihuwa goma tayi,ina uwargida ina amarya ina budurwa ina zawara duka dai
gudun'muwace daga mai kishinku har kullum UMSAD INCENSE.

Ina baku shawara da ku nemeta dan magance matsalolin da suke faruwa damu tsakaninmu
da mazajenmu dan gyara shinfiɗarmu kai tsaye.

Ni Ummy Aysha shiyasa na kasance shalele awajen mai gidana saboda gabaki ɗaya
sirrin gyaran jikina yana Tattare da gudun muwar UMSAD INCENSE shiyasa koda yaushe
muke cikin walwala da farin ciki da mai gidana🥰.

Dan neman farin ciki akoda yaushe tsakanin ki da mijinki ki tuntuɓeta a wannan
layin

Sayen nagari maida kudi

UMSAD INCENSE 080 288 27241

4️⃣5️⃣4️⃣
&4️⃣
6️⃣6️⃣

"""Ƙasa ta sakeyi da kanta tanajin yanda zuciyarta keta tsinkewa.

SHEIKH kau dake sanye da Ash din shadda mai masifar kyau yayi wani irin sharr ,daka
ganshi kaga ango, Sajen nan nashi yasha wani irin haɗaddan gyara yayi luf luf ga
farar fatar shi,kyawawan idanuwanshi ya ɗan lumshe kaɗan kan ya buɗesu ya zubamata
su, Kaɗan ya ɗan sunkuyo kanta tare da sanya hannusa ya dan ɗago haɓar ta.

Cikin natsuwa ta ɗan kalleshi cikin wani sabon salon data koya wajen su Aysha tace"
Ina wuni Yah SHEKH.

Laɓɓansa har rawa suke wajen am'sawa,Gabaki ɗaya hankalin sa na wajen kallon
Tsantsar kyan da tayi .

Cikin wani low voice yana kasheta da narkakkun idon sa yace.


* Ahaka zakije?.

Kallon shi tayi ta juyamai ido alamar kamar ya?

Jikin sa ya jata tayi luff akan faffadan jikin shi tana shakar lafiyayyan kamshin
dake fita daga jikinsa yace.
" Husnah banƙi nayi gidana dake ba a yanzu,ina ma sai bayan biki aka sanya wannan
walima,ina kishin aganemin adon ki my wife.

"Ɗan kallan shi tayi tana wasa da aikin gaban rigarsa tace "Wazai kalleni bayan ni
takace Yah Sheikh Duniyama ta sheda da haka,waya kaika da zai ɗauki hankalina,kana
fa tare dani karka manta kai din garkuwana ne, babu wanda zai kawomin hari bayan
gaka kusa dani,na tabbata duk namijin da zaiganka ya kalli kansa sai ya rainama
iyawar sa, Kai din daban kake a ko ina Malamina kajiiii.

Kai ya jinjina cikin samun natsuwa da kalamanta kana yace *i love You Oum Habib*.

Mee too my life tace tana lumshe Ido.

A kunnan ta yace.

"Ya daina ciwon yanzu?

Baki ta ɗan turo tana tashi daga kanshi ta juya kai .

Murmushi yayi yace. Hakuri kika basa my Husnah?

Nan ma shuru tayi hakan yabashi dariya yajata jikinshi yana lumshe ido da shakar
kamshinta mai samai natsuwa kota ina.

Ahmed ne ya buɗe motar ya shigo yana fadin "mun'makara ko?.

Shuru SHEKH yayi dan gabaki ɗaya hankalinsa naga abincin ruhinsa, baimason da
shigowar saba.

Ganin haka yasa Ahmad tada motar suka tafi.

Katafariyar harabar katsina motal suka shiga inda suka iske lafiyayyan
motoci,gabaki ɗaya kowa ya hallara bakajin komi sai Qira'a Sheikh AbdulRahman
Sudais cikin suratul Amfal, Gabaki ɗaya wajen yayi tsit karatu na ratsa zukatan
Al'umma da samar masu da natsuwa.

Bayan sun iso Dai dai get din Ahmed ya buɗe masu mota SHEKH ya fito ya zagayo ya
budemata ta sako da kafarta daya,Kana ta ida fitowa kanta a kasa.

Hannuta ya kama suka shiga ciki inda ke cike da jama'a.

Bayan sun zauna Shekh Abdallah Abokin Yah Shekh ya buɗe taro da Addu'a, Tare da
taya abokin shi murna bayyana iyayen sa dakuma Angon cewar da yayi .

Bayan gabatar da Addu'a ya nemi ganin su Daddy a cikin fili dan bayyana farin cikin
da suke Ciki da wannan rana mai Albarka..

Masha Allah nace lokacin da su Abbah suka taso cikin shigar su ta alfarma ,suna
sanye da fararan shaddodi da sukasha Aikin gold brown masu masifar kyau da tsada,
hula da takalmansu duk Gold Brown, shigar ta haska su duk tsiyarka bazakace ba
jini dayabane su dan Sunfito kamar Yaya da kane..

Speaker Daddy ya karba yama baƙin sa sannu da zuwa da mika godiya ga Allah da ya
nunamai wannan Babba rana ta Aurar da ɗanshi , Bayan shekara sha biyu daya kwashe
batare da suba, Atakaice ya ɗanyi jawabin daya dace ya mikama Abba.

Shima Abbah godiya yayi ga jama'a su kana ya sama auran su Albarka .


Bayan sun mikama Shekh Abdallah yace.
" muna buƙatar ganin Ango a tsakiyar wajen nan dan gabatar da kansa wa Abokan
mahaifinsa da kuma nuna farin cikin da yake ciki a wannan Babba Rana.

Cikin Kamaala Yah Shekh ya mike yana gyara zaman rigarsa ya iso wajen Aminin nasa
ya karɓi speaker yayi gaisuwa taban girma ga iyayen nasa da yan uwan sa baki ɗaya.

Muryar sa ya gyara ya fara Basmala da karanto Suratul Muhammad, daga farko har
karshe cikin sassanya muryarsa data sanya zukata dayawa taushi da kuma ƙarason Zama
mahaddatan Alkur'ani,Saboda ganin yanda yake karatu ido lumshe kuma kowane harafi
na Tajweed yana fita daidai ba mishkila,Bayan Yakai karshe al'umma suka karasa da
kabbara da yawa ba aso ya tsaya ba saboda Sheikh akwai Tattausan Voice mai dadi a
tattare dashi.

Gyaran murya Yayi ya ce.


" Bayan Ɗinbin gaisuwa ga Allah subhanahu wata Ala,Salati Da Aminci su tabbata ga
Annabin mu muhammad( S.A.W),,Ina godiya gareku iyayena abisa wannan amsa gayyatar
da kukai dan taya Ɗanku murna ,ina fatan Rabbi ya mayar daku gida lafiya,daga
karshe ina mika sakon gaisuwa ga Mahaifina wato Abbah nah mahaifin Matata dayamun
kyauta mai girma yabani yarsa , Ina rokon Allah daya datar dani da rikemasa amanar
ta Har karshen rayuwata,ina rokon Allah yasa yayi alfahari da Auramun yarsa da yayi
.

Gabaki ɗaya aka amsa da "Ameen .

Wajen sa ya koma ya zauna yana ɗan kanga kunnan sa anata yace.


" matsoraciya ko har yanzu abin ne.

Wani sihirtaccen kallo tamai" Ashagwabe tace ka daina fa bana soo.

Murmushi yasaki sosai yana kallon ta cikin burgewa, Basu son lokacin da sukaji
kyass kyass anfara kashesu da photina ba , Saboda gabaki daya hankalin su naga
junan su.

Hajjah da Inna ce suka taso cikin shiga ta alfarma suma lace dinsu mai kyau da
tsada sukayo wajen su, Inna takama hannun Yah Sheikh Hajja ta rike na Husnah dan
zuwa yin gaisuwa wa iyaye da yan uwa .

Ahaka suka dinga zagawa dasu suna Gaida yan uwan su baki daya cikin mutunci da
Karramawa.

Bayan sundawo sun zauna kuma Abokan su Daddy sukazo suka fara basu gift Na alfarma.

Bayan sungama akaci aka koshi aka rufe taro da Addu'a Ganin duhun mangariba yayi,
kana kowa ya hau motar shi dan komawa gida zukata cike da farin ciki wannan walima
data ƙayatar. .

Husnah na shiga mota Yah Shekh yawani jawota jikinshi ji kaka" Um muah" yah kasheta
da wani lafiyayyan kiss a goshi cike sa shaukin ta dake ɗibar sa.

Rungumeta yayi tsam yace yaufa ne zan fita daga layin gwauraye ko Oum Habib, yau
bani kadai zan kwana ba,Nida Yar matata akan katafaran gadon da Abba ya samuna
ko? .

Shuru Tamai tanajin yanda zuciyarta ke bugawa cikinta sai ruwa yake ɗura, ita
gabaki dayama kuka keson kamata in ta tino yau za'akaita gidan shi..

Koda suka iso gidan su ta bude zata fita yace "Babu sallama Habibty.
Sai da safe tace tana sanya kafarta waje.

Ok bye Dear Allah yakaimu yace yana sakin murmushin da kada kai Alamar zaki gane
kuran ki.

Ahmed yace soyayyar Ustazai na burgeni babu wata hayaniya, Abinda ke ranka kake
fitowa kayi dai dai wlh.

SHEIKH yace Ahmad Ashe kana motar nan,miyasa kakeso kaji sirrina,banason haka tom.

Dariya sosai yayi yace kai jeka kayi sabon shiri inzo in mikaka dakinka nima na
wuce inda nafi wayo ,ga Umar cen yana shakatawa ni an'barni da Dakon ku.

Murmushi Sheikh yayi yace Sakallahu khairan Allah yabar zumunci nagode da
dawainiya,sai dai abinda zancema na hutar da kai,Basai ka min rakiyaba da kaina zan
siyi bakin Matata.

Huta Roro wallahi Ahmad yace yana fadin shikenan ai dai ka bari na dire ka ko?

SHEKH yace dolen kama driver.

Murmushi yayi ya ajiye Sheikh kana ya wuce.

Lokacin da Husnah ta shiga Umma ce kawai hakan yasata fadawa jikinta ta fashe da
kuka sosai,shuru Umma tayi tanajin karaya daga zuciyarta kamin kuma A'Hankali
tafara bubbuga bayanta alamar lalla shi.

Saida taga ta samu natsuwa tace "mike faruwa? Maman Abba.

Cikon rauni tace Umma tsoro nikeji dan Allah miyi zaman mu ahaka kar akai ni.

Jikinta tajata ta hau yimata nasiha da ta kyautatama Sheikh zato, daga ganin ba
Irin su sadam bane ,kana suna kusa bayansu kadan za'a ajiyeta motsi kadan sun
jiyota,Magana dai mai daɗi ta dinga mata har tayi shuru.

Suna a haka su Aysha suka shigo sunata baza kamshi dan daga wajen waleema gidan
Husnah suka wuce suka sake gyara komi suka baza turaruka.

Aysha ta mangarema Husnah kai tace "Yan matan Shekh kinyi goshi, gidanki babu karya
yayi har yagaji da haɗuwa.

Baki ta turo ta Tashi tayi dakin su ta kwabe kayan ta da suka mata nawie.

Nan Aysha ta biyota ta hadamata ruwan wanka tashiga tayi, koda ta fito sallah kawai
tayi tamata simple make up .

Ana gama sallah Isha Abba ya shigo palon cikin kamala.

Bisa jagoranci Umma yashiga dakin da su Husnah suke Aysha ta fita ya zauna yamata
nasiha sosai kana ya mike ya kama hannuta suka fita tana kuka.

Kai tsaye mota ya sata kana yaja dagashi sai ita suka fita.
Tafiya kaɗan suka karaso gidan Sheikh dake cike da motocin su Sameer da abokan su
suna sashen su suma Casu kawai suke tinda basuyi ba..

Kai tsaye part ɗin Sheikh ya nufa da ita har Upstair ya kaita dakinta mai masifar
kyau da yasha adon da bazai lissafu ba, mai karatu kawai ka hararo irin Dukiyar da
za'a lafta.
Abba yace Mamana.

Mayafinta ta janye ta kallehi.


Yace" Dan Allah Asmau kibama maraɗa kunya kinji, Dan Allah kiyi biyayya ga Habib
dan Allah,shi din masoyinki ne na gaskiya ,na tabbata lokaci kankane zaki gane
haka,duk abinda kikeso kimin magana zan baki karki tambayi mijinki,ina sake
jaddadamaki karki tambayesa, nasha fadamiki yawan bani bani na hada ma'aurata aure
indai abu mai girmane konawane kice nabaki Allah yasama Auran ku Albarka..

Kai ta jinjinamai yamata sallama zai tafi ta rike rigarshi tana kuka.

Sosai tabahi tausayi amma ya danne ya karamata nasiha kana ya fita.

Akan katafaran gadon ta kife tafara kuka sosai na tausayin kanta da kuma irin
abinda zata gani duk da wani zuciyar na tabbatar mata cewa farin ciki zatai Tattare
da masoyin nata na gaskiya wanda duniya ta shedasa .

Karfe tara saura taji karar bude kofa hakan yasata gyaea zamanta tanajin yanda
zuciyarta ke bugawa.

Yah Shekh ne yashigo cikin wata Farar shadda fuskar nan sai Annuri take .
Manyan ledojin daya shigo dasu ya ajiye saman carfet din kamin ya hayo saman gadon
bakin shi ɗauke da Addu'a.

Mayafinta ya ɗanyi sama dashi kana ya tsurama hawayen dake sakkowa bisa kuncinta
ido.

"Miye haka Oum habib,mi ya faru dake? Yaufa ranar muce Ranar farin ciki ce ga
kowane Ango da Amarya, Dan Allah karki ɓata farin cikina Husnah,karkisamun shakku
da kokonto a zuciya.

"Yah shekh ka kaini gidan Abba ina tsoron nan dan Allah kwara muzauna a cen.

Ajiyar zuciya ya sauke kan yace" ok ok naji zan kaiki amma yanzu mukaje kinson
hankalinsa zai tashi,yanzu zokici abinci duk yau bakici komi ba sai ki kwanta ki
huta gobe da safe ai zamuje gaishesu ko.

Kai ta ɗagamai tare da fadin" Ni nama koshi...

Aa bazamuyi haka dakeba Oum Habib kedin Amanata ce ,dole na kula da cinki shanki
inaso gobe kamin muje gida su Abbah suga na kiwataki kinzama katuwa bawai ki rame
ba ko?

Ido kawai ta kyaftamai cikin Amincewa da kalaman sa.

Cikin Dubara ya ɗakko ledar daya shigo da ita kana ya shiga kiching dinta dake
sama ya dakko flat ya juye gasasun kajin ya fito.

Anan ya fara yagar tsokar yana bata.

Kadan ta ɗanci ta ture tana juya fuska Alamar ta koshi..

Fuska ya tsuke tare da Faɗin" bazakije ko inaba ko in'kikace bazakici ba.

Jin furucinsa yasa ta saki jiki ta danci ba laifi kana yaci shima suka kora da
Ruwan madarar daya zuba masu ya tattara komi ya kai kiching.
Bayan ya dawo yace" to kitashi kije kiyi wanka kiyi Alwallah sai kizo ki kwanta ki
huta ko.

Kai ta jinjina mai kanab shima ya bude kofa ya fita fuskar shi cike da walwala.

Bayan fitar shi ta tashi tayi wanka ta yi Alwallah mai kyau tana fitowa tadan murza
mai kana ta shafe jikinta da Humra dake kan mirrow mai sanyin kamshi.

Wadrop dinta ta bude dake shake da kaya na alfarma gefe wasu Jallabiya kananu ta
isa na bacci ta dauki wata Yellow riga Doguwa har kasa mai karamin hannu ta sanya
tare da sama kanta bakar hula,gabaki daya shigar ta sake haskata tayi wani shar da
ita tayi kyau sosai,Burmi oud ta fesa sosai kana ta hau gadon ta tayi Addu'a taja
bargo tare dayin shuru ta lumshe ido , Rayuwar ta ta gidan sadam na fadomata a rai.

YAH SHEKH ko koda yashiga Ɗakin shi wanka yayi lafiyayye kana ya fito ya murza mai
ya shafe jikin shi da turaruka kana ya zira wasu fararan kaya kananu masu taushi
sosai,akan su kuma ya aza jallabiya tare da hular taɓani kaji hadith ya fesa
turarensa kana yafito ya nufi dakin Husna.

Ganin dakin da duhu yashi kunna glove din tare da mata sallama yace "Oum Habib
badai bacci ba.

Arazane ta tashi tana raba ido akanshi miyakawoshi kuma dakinta bayan yamata
sallama.

Ganin irin tsoron daya bayyana akanta yasa shi sakarmata Lallausan murmushi tare da
daukar abin sallah dake saman bedsit dinta yace Sallah zamuyi muyi godiya ga Allah
dakuma Addu'a dauwamamman zaman lfy kinji?

Kai ta ɗagamai tana haɗiye yawu kamin ta sakko da kafarta akan gadon ta mike tsaye
baki ɗaya.

Da sauri ya kawar da kanshi ganin yanda rigar tabi lafiyayyan jikinta tayi luff.

Hijjob ta sanya har kasa kana yajasu sallah raka'a biyu, Bayan sun idar ya dafa
kanta yayi Addu'a kamar yanda Annabi ya koyar damu dan samun zaman lafiya dakuma
kawar da duk sharrin dake tattare da Auran su.
Yana gamawa yamata tambaya akan ibadar ta,Tindaga kan Tsarki wankan haila dana
janaba duka dai kuma tabashi amsa Dai dai kanta akasa.

Masha Allah yace yana bata umarnin zuwa ta kwanta ta huta..

Da suari ta mike ta haye gado kaf jikinta rawa yake.

Bayan ya tashi ya linke Abin sallah ya kashe wutar dakin baki daya kana ya cire
jallabiyar sa yazamana dagashi sai kananun kayan dake jikin shi .

Cikin wani faduwar gaba na rashin sabo yake matsawa kusa da gadon har ya isa ,kana
ya dan zauna gefe kamar zaifaɗo,gabaki daya shaukin dayakeji samunsa yayi ya zame
masa tsoro , Innalillahi wa inna ilaihi Raji'un yace tare da gyara kwanciyar shi ya
kwanta jikinshi har rawa yake.

Husnah kau tinda taji shi saman gafo gabaki ɗaya ta kasa natsuwa dan bata sababa
batama tababa akaro na farko taji namiji kusa da ita haka akan gado, Yah Allah tace
tana lumshe ido.

Yah Sheikh kau A'Hankali kamshin Shu'umar Humra ta yafara ratsa jijiya da Ɓargo na
jikinsa, A'Hankali yafara tasiri a kowane lungo da sko na jikinsa,Gabaki daya
jikinsa ya fara Karɓa bakuncin ta da kuma tinzura shi son zuwa ga halaliyar tasa.
Cikin wani shauki yayi Doguwar mika tare da dan sake matsawa kusa da ita kaɗan har
yanajin saukar numfashin ta.

Oum HABIB yace cikin wata shakakar murya dake rawa.

Shuru tamai dan bataso ya gane kuka take.

Jin shuru yasashi sake matsawa gab da ita cikin rawar jiki yasanya hannusa ya
jawota jikinshi sosai, Tare suka sauke ajiyar zuciya, Shekh kau rawa dukkan
gaɓobinsa suke kamar wanda aka kunnama kiɗa haka jikinshi ya dingayi.

Husnah kau ɗuff ta ɗauke wuta numfashinta yayi sama.

Karkarwa da hannusa keyi yasashi cafkar abinda yafi so ga mace,cikin lokaci


hankalin shi ya ida tashi gabaki daya ya burkice.

Watsar da bedsheet din da suke ciki yayi a gigice kana ya tashi yamata rumfa da
jikinshi,Tin tana dauriya tana cijewa dason nunamai bacci take ina lokaci daya ta
kasa jin bakinsa akan ....Tashin Hankali wanda ba asamasa rana tace tana kwallah
ihu da tureshi tare da fadin" miye haka yah Sheikh, sai kace jariri dan girman
Allah ka barni zaka Tsinkamun ...
Ka daina banaso ta karasa cikin ihun kuka tare da kwalama Abba kira

Shima hawaye s
yake zubomai jin gabaki daya wani bala'in daɗi dayakeji kamar jijiyarsa zata
tsinke,Cikin rawar murya Yace inaso,My wife Dan Allah kifaranta raina da abinda
nike muradi,ki sakarmun jikinki tinda a yanzu mallakina ne,Husnah zan mutu
inbansamu yanda nikeso ba kiji jikina yanda yayi ya karasa yana cafkar hannuta ya
ɗora akan.....

Ihu ta kwallah tare da shiɗewa.

I love You Alla my fans.

Ga mai buƙatar Matar Aure 300 ne kacal ka nemeni ta wannan layin 07038423451

UMSAD MAKENTOSH

*Makentosh*
*Makentosh*
*Makentosh*

Ina macen da ta isa takejin takai Hajiyar gayu.

*HMMM DA SAURANKI HAJIYATA INDAI BAKYA AMFANI DA MAKENTOSH*

Matso kiji hajiyata

Kamar yanda kuka sani UMSAD INCENSE ta sake zomuki da wani sabo sahihi mai suna
MAKENTOSH

MAKENTOSH wani sirrine nasu na mutan Maiduguri,yana da masifar kyau yana hade mace
gam koda haihuwa goma tayi,ina uwargida ina amarya ina budurwa ina zawara duka dai
gudun'muwace daga mai kishinku har kullum UMSAD INCENSE.

Ina baku shawara da ku nemeta dan magance matsalolin da suke faruwa damu tsakaninmu
da mazajenmu dan gyara shinfiɗarmu kai tsaye.

Ni Ummy Aysha shiyasa na kasance shalele awajen mai gidana saboda gabaki ɗaya
sirrin gyaran jikina yana Tattare da gudun muwar UMSAD INCENSE shiyasa koda yaushe
muke cikin walwala da farin ciki da mai gidana🥰.

Dan neman farin ciki akoda yaushe tsakanin ki da mijinki ki tuntuɓeta a wannan
layin

Sayen nagari maida kudi

UMSAD INCENSE 080 288 27241

4️⃣7️⃣4️⃣
&4️⃣
8️⃣8️⃣

SHEKH kau A yunwace ya kaima bakin nata cafka yana aikamata da sakwanni masu zafi.
Zafi zafi yake bi da ita wasu hawaye masu mugun zafi nata zubomai,Yana jinsa cikin
wata sabuwar duniya mai neman gigita Tinanin sa, Lokaci ɗaya ya watsar da duk
abinda yayi saura a jikin nasu hakan ya sani watsawa da gudu na dawo palo ina raba
ido da neman haryar da zanbi in fita amma bansamu ba Dole na baje Bisa kujera ina
masu gadi..

Misalin 1 saura najiyo wani razanannan ihun Husnah daya sani Wantsulowa aguje nayi
sama, A bakin kofar na tsaya na kasa kunne danji Wuka ko Bindig Sheikh ya
cakamata?.
Sabon salati suka sauke gabaki ɗaya nan na dinga jiyo wani gunjin zakuna gami da
ihu da Yah Sheikh keyi yana ta fur ta Subhanallahi, walhamdulillahi, Allahu Akbar
kabiran, walhamdulillahi kaseeran, wa subhanallahi bukratan wa Aseelah,
Alhamdulillahi Alhamdulillahi yace kamin kuma su sauke Ajiyar zuciya ɗuff na daina
jinsu.

Kasa hakuri nayi ina sallame sallah Na Antaya ɗakin.

Ido na gwale ganin su Baje ƙasa bisa carfet shida jarumar tasa,Da alama dai sun
sumar da juna babu mai numfashi a cikin su.

A guje nayi toilet tare da ciko hannuna da ruwa na watsama Yah Sheikh na koma bayan
labule na laɓe.

Salati yayi da mika lokaci daya kuma ya zabura yayi kan Husnah dake mimmike ido a
sama babu ko hawaye Alamar dai tazama butun Butumi.

Jikin shi ya jawota Sosai tare da sakin kuka,Lokaci daya kuma ya tura Halshensa
cikin bakinta yana hura mata iska like yanda yamata sadda ta suma gidan Inna.
Ganin ta mimmike tare da sakar mai kuka yasa cikin rawar murya yace.
"Miye haka Husnah, Asma'u dan Allah kitashi kisanar dani cewa ba mafalki nike
ba,Kitashi Oum nah, kifadamun mike faruwa damu ne,ya najiki saɓanin yanda nayi
tinaninki, Husnah duk gyaran da zakiyi bazaki taba komawa budurwaba amma zan iya
rantsuwa da Allah cikakkiyar mace na sameki full ,Mikenan Habibty? mi hakan ke
nufi taimakeni kinsanar dani tin kamin Boma boman farin cikin zuciyata su
tarwatse😆..

Shuru ta mai hawaye na zubomata kota ina,Bata taba tinanin SHEKH Mugun maƙetaci
bane sai yau,Gabaki ɗaya ya ciremata mara ya kwalkwashemata Mazaunai,Ya mata daga
daga, Tasan yayi sanadiyyar xaman ta gurguwa ,Kilama ta kamu da Yoyon Fitsari,Wani
wahalallan kuka ya kufcemata iya karfinta take kuka tana ture shi.

Dakyal ta fara magana.


"Ka zalinceni Habib , Kamin mugunta,Ka kyeta mutuncina da karfi ,ni dama ina
kokonto akan son da kakemun,minaima, Miyasa zakamun haka,wannan abun shine tukuicin
Son da Kakemun,ina ka kaimun marana ,ina bayana, duka ka ciresu ashe kai dan yankan
kaine nashiga ukku ta sake fashewa da wani wahalallah kuka tanajin jikinta kamar an
watsamata yaji dan azaba .

Wata sahihiyar runguma yamata yana ta mammatsata yama rasa wane yanayi yake
ciki,wani irin sanyi da farinciki game da yayewar wani abu da yamai Tukulkuma ga
zuciya yakeji yana sauka sanyi sanyi Daga kirjinsa,Allahu Akbar, shine kalmar daya
furta yana mai shafa kanta .

"Ka cikani Habib dan Allah, kabarni ta fada cikin kuka.

"Har Abada,Bazan taɓa barinki ba Husnah, Nagode da wannan kyautar da ki kaiman


bazan taba mantawa da wannan Ranar mai Ɗumibin tarihi daga gareni ba,kedin cikon
numfashina ce Ni banmason Abinda zan cemiki ba,amma ina fatan namutu ina mai sanya
albarka daga gareki da Iyayen ki baki ɗaya,Samunki babbar Sa'ace aguna,Duk matsaka
dakika shiga ta zama da mazinaci baisaki siyar da mutuncin kiba,saida kika bani
kyautarsa,Ngd Ƙurratu ainun Allah ya Haskamiki gabanki da bayanki kamar yanda kika
haska nawa, Allah ya yalwata farin cikin ki fiye da yanda kika yalwata nawa, sannu
kinji Bazan ƙaraba Har saida Amincewar ki. yaƙarasa yana Haɗe goshinsu waje ɗaya
hawaye na silalomai.

Shuru tayi dan yafara bata tausayi jin yanda jikinshi yayi masifar zafi ga rawa da
yaketayi alamar sanyi yakeji.

Ki gafarceni dan Allah,karkisanya tsanata akan abinda yazomun tamkar saukar


Aradu,ni kaina bazance waye niba Oum nah , Dan Allah ki gafarci mijinki ki yafemun
Husnah tah bazan sake ba kinji.

Naji nayafema Yah shekh amma ka biyani Abuna daka yanke.

Ɗan murmushi yamata yana jan hancinta tare da dagamata girarsa daya ya jata
jikinshi,Da kafar shi ya dan jawo bedsheet din dake saman gadon ya Lullubesu dan ko
tashi bazai iyaba gabaki ɗaya bayan shi ciwo yakemai.

Shuru tayi sai ajiyar zuciya take saukewa lokaci daya kuma bacci yayi gaba da ita.

Shekh kau Ganin tayi bacci yasashi tashi yana cije lips dinsa ya ɗauki towel ya
fada toilet .

Akan sit ya zauna yayi shuru.

"Wai miye hakane kodai ya haukace ne,Wai zawara ce ko budurwa, To amma ɓarin da su
Abba sukace mai tayi fa,Taya wacce tayi ɓari kuma za'a sameta cikakkiya, kai ina
bai yardaba akwai sarkakiya a cikin wannan lamarin Tabbas shine mutum na farko da
yason ta,Kuma ya rabata da budurcin ta .

Ruwan zafi ya tarba cikin kwami,saida suka yi zafi sosai yasanya hannu shi kana ya
mike yashiga yana cije lips dan sunmai zafi amma kuma yason yanda bayan shi ke
neman ɓallewa dole ya bukacesu.

Tinda ya shiga ya lumshe ido yana cije lips har saida yaji sun huce kana ya fito .
Shower ya kunna ya saita ruwan ciki kana yayi wanka ya tsarkake jikin sa ya Haɗama
Husnah masu zafi kana ya fito ya mayar da kayan shi yayi kanta .
A'Hankali ya zame mayafin nata .

Wayar shi ya ɗauka tare da dukawa ya haska inda take.

Ido ya waro cikin tsoro ganin irin barnar da ya mata.

Wani irin tausayin tane ya ziyarceshi da sauri ya mike ya sunkuceta yayi toile da
ita.

Kadan ta bude ido kamin cikin gajiya da bacci tace mizakamun?

Habibty zan gasa jikin kine kinji sannu yace murya na rawa.

Ido ta lumshe lokaci daya kuma ta kwallah ihu jin kamar yasa ciwon ta cikin
gishiri.

Affuwan Affuwan Oum habib sannu kinji yaƙarasa cikin matsanancin tausayin ta .

Siririn kuka ta samai na tausayin kanta,Da irin azabar dayake ganamata tinda ta
shigo gidan sa shikuma irin nasa salon kenan .

Saida ya canzamata ruwa so ukku kana yace ta tsarkake jikinta .

To kafita tace tana bankamai harara.

A sanyaye ya mike ya fita yana jingina da kofar har sadda ya tabbatar ta ida kamin
yazo ya ɗakkota .

Kaya ya samata yana kallon inda ta zauna har ya ɓaci da jini.

Hankalin sa ya masifar tashi, Agogon wayar sa ya kallah yaga ukku na dare.

Yau ne ya samu kanshi da mugun jin takaici rashin ida zamansa cikakken likita da
duk wani abun da zai bukata na emergency kamar haka dole ya tanade shi,Da babu
wanda zaiji ko yagani game da sirrin su.

Husnah kau luu tayi ta kwanta dan bacci ke idon ta, wanda shikuma Shekh zabura ya
sakeyi dajin tsoro gani yake jininta zai ƙare, aguje yafita daga dakin yayi palon
kasa .

Wayar sa ya zaro cikin ɓarin jiki ya dannama Ummy kira.


Saida ya mata misscall goma kamin ta dauka cikin tashin Hankali tace HABIBIEEE
Lafiya cikin wannan tsohon daren?.

Kuka ya kwacemai yace" Ummy dan Allah, Ba dagangan ba UMMY,kizo ki kaita Asibiti
batajin dad'i Wallahi banson miyasa haka ba Tana bleeding.

Kamarya? ummy tace a rikice,itadai tason Husnah ba budurwa bace to mizaisa ace aje
Asibiti a daran farko.

Daddy ne ya kalleta yace lafiya.

Wayar ta mikamai tana tashi tashiga toilet.

Habib kau kuka yakara saki yace'' Ummy harfa jini ke zubowa inta zauna dan Allah
karta mutu banson makomar rayuwataba.

Kai Habib mikake faɗa, kana cikin hayyacinka kuwa ? Daddy yace jikin shi na rawa.
Eh Daddy ina cikin hayyacina Matata Daddy.

Ga Halima nan tafe yace yace yana tsinke waya.

Ummy na fitowa yace wai mikenan Hauwa, ba budurwa bace kadai ke tsintar kanta cikin
wannan yanayin ba, miyakai na kuma jini ana zaune kalau? Kodai baison Hanyar ba?.

Hararashi tayi tace" in dai zayyi irin halittarka Daddy ai ko Baban jinima an'gani,
gashinan rashin natsuwa yasa yayima yar mutane illah takarasa tana fita.

Dakin su Inna tayi ta taso Haj Halima da Inna, Anan take fadamasu matar Habib bata
Lfy.

Gabaki ɗaya mamaki ya bayyana ga fuskar su.

Daddy ne yafito cikin shigar jallabiya ya masu jagora suka fito.

Ta cikin lambun gidan suka shiga har part din Yah Sheikh, Anan suka kwankwasa ya
bude yama manta da shigar jikinsa Saboda rikicewa.

Kansu suka kawar sai Daddy ne ya rufe shi da masifa.

Ƙasa yayi da kanshi yayin da Inna tace Dan Allah kabi shi a sannu haba dami zaiji.

DR Halima ce tayi sama har ɗakin da take


Har zata shiga kuma ta tsaya ta kwalama Sheikh kira ,da sauri ya mike yabi bayanta.

Bayan yaje ta harare shi tace miyasa zakai sanadin raunata ta,Duk Abinda Hakuri
baiba rashin sa bazai sa aci amfanin komi ba , yanzu wa gari ya waya ?ka tona
Asirin kanka da kanka,itafa mace kamar lemo take,Bazakace duka zaka tura baki
ba,Dole kabi sala sala in'dai sl kake kaci cikin Aminci,Zamanin da sai Namiji ya
kwashe sati biyu yana nemama kansa hanya,Amma ku yanzu iyayen karfi sai kuce Rana
daya zaku fasa ku wuce miye haka?Anan dai ta mai nasiha dabyanda zai rike matar
shi,tace dashi kaga ni surukatane baidace na gantaba,Amma ina so kaje ka duba
in'kaga kaza da kaza kazo ka fadamun kaji.

Kai ya jinjina ya shiga ɗakin.

Juyo da ita yayi ya haskata ..

Ido kawai ya lumshe dan yana da Tabbacin ta samu kari kaɗan.

Fita yayi kanshi akasa.

Akwai rauni ko Dr Halima tace tana watsamai harara.

Kai kawai ya ɗagamata.

Kasa ta sakko ta fadama su Daddy akwai bukatar suje Asibiti.

Fita yayi ya ɗakko mota .

Sheikh kuma ya ɗakkota zai fito Inna Tace in ya sata mota ya koma ya canza kaya.

Sai A lokacin ya lura da shigarsa wani bala'in kunya yaji ganin har lokacin surar
sa tubarkallah kamar ba cikin halin tashin hankali yake ba.

Jallabiyar sa ya dakko ya fito suka shiga mota, daga Daddy sai shi sai Dr Halima.
Asibiti dake bayan layin su suka nufa .

Da gaggawa aka karbe su kasancewarta ta kudi .

Sai Asuba suka fito daga emergency aka tura Husnah ɗakin hutu tare da neman mijinta
.

Shekh ne yabi Bayan likitan rai ɓace tafaramai masifa da nunamai illar abinda
yamata Husnah.

Hannusa ya haɗe cikin sanyi yace Dan Allah kiyi hakuri wane hali matata take ciki .

Tausayi yabata sosai daganin shi kaga salihi kuma damuwa da nadama ta bayyana ga
fuskar shi, hakan ya sata sassautawa ta hau fadamai yanda ake tafiyar da mace a
shimfida , ƙasa kawai yayi da kanshi danshi baiga dacewar Abindama take fadamai ba,
duk da ma'aikaciyar jinyace amma wannan ba hurumin ta bane a addinance(INA RUWAN
USTAZ MIJIN AYSHA) .

Ganin taki shuru yasa a fusace yace "Dan Allah ya isa haba,Kifadamin wane hali take
ciki kinsani gaba kinamun fada Ɗanki ne ni,ko dan na kawo matana kinga sirrinta
shine zaki sani gaba kinamun magana banza banbaki hakuri ba, miye haka wai dan
Allah.

Sosai yabata tsoro hakan yasata jan baki ta tsuke tare dacewa" Zata dan kwana biyu
saboda dinkin da mukaimata ,Kana ka barta ta huta tsawon wata daya kamin a
karakaimata ziyara,kuma Adingabi san..

Mtsss yaja dogon tsaki tare da tashi ya fita .

Hararashi tayi tace mai siffar doki kawai fitinanne.

Bayan ya dawo wajen su Daddy yace zata kwana biyu kamin A sallame ta. yaƙarasa yana
cije lips tare da haɗe jikin shi waje daya.

Dr Halima ce ta Taɓa wuyan sa taji jikin zafi sosai , Nan ta samu wani Dr yamai
Allura tare da bashi maganita yasha suka fito kana tace Daddy Ya kira gidan su
Husnah ya fadamasu .

Yace Aa bari yanzu Asuba ake kira yanzu zantafi ai munhadu Masallaci da Babanta na
fadamai.

To tace tare da faɗin yaje da Shekh gida ya dan huta shima bayajin dadi ita zata
tsaya.

Dakyal suka samu ya bishi dan da yace bazaijeba.

Koda ya shiga gida sallah kawai Yayi akan abin sallah bacci yayi gaba dashi saboda
Allura da akai mai ta bacci ce.

Karfe Bakwai Su Abbah suka shigo Asibiti gabaki dayan su harda su Aysha dasu Ummy
da Daddy yakawo , Amal na rike da basket sai hawaye take na tasayin Husnah Daga
Aure sai jinya.

Sadda suka shiga ɗakin sun tausayamata sosai dan dare ɗaya amma ta tsule ta fita
hayyacinta dagani taji jiki idonta yayi kumburi sosai.

Abbah kau ido kawai ya lumshe Tare da fadin Alhamdulillah yah Allah,naji dadi
nagodema Yah rabbi daka fitarma zukata da dama kokonta zaman Husnah zawara wacce
tai zaman fasikanci akan rashin sani na tsawon shekara daya da watan ni.

Nagode Allah a yau duk wani shakku da zargi yafita daga zuciyata, Habib Allah yama
albarka ya baku zuria dayyiba ya fada afili fuskar shi cike da annuri marar
misultuwa.

4️⃣9️⃣5️⃣
&5️⃣
0️⃣0️⃣

Daddy mah cikin farin ciki ya amsa kana ya kama hannu Abbah suka fita dan komawa
gida sukabar su Ummy.

Umma ma kamar ta zuba ruwa kasa tasha su Aysha kam dama sun sani amma yanzu sun
sake tabbatarwa, Duk wanda kagani zuciyar shi fess kamar ba jinya suke ba.

Karfe goma Sheikh ya fara bude idon sa cikin natsuwa bakin sa Dauke da Addu'a.

*Alhamdulillahi lathi Ah'yana baa'da ma Amatana wa ilaihi nushur*.

A ɗan kiɗime ya mike tsaye idon sa akan agogo ganin 10 ta wuce.innalillahi yace
daya tino Husnah daya bari Asibiti gashi kwance,.

Da karfin shi da yakejin ya dawo jikin shi ya mike ya haura sama cikin
sassarfa,wanka yayi yana fitowa yayi tsaye gaban mirrow yana goge jikinshi.
Ido ya ɗan lumshe A'Hankali abubuwan da suka shiɗe suka fara dawomai kamar a
mafalki, Yalwataccen murmushi yaja kamin ya dan ja gemunsa kadan Yace" Ta
daban,Komi naki daban,Ga kyau ga daɗi Alhamdulillahi.

Shape shape ya shirya cikin wata farar shadda kal ya sanya komi farare ya feshe
jikinsa da turare.

Fitowa yayi yana wani taku dai-dai cike da izza da Allah yasa yazama halittarsa kai
kace Jinin sarauta ke Yawo A jijiyoyin jikin sa,kai tsaye gidan su ya shiga ta
lambun gidan sa,bai samu kowaba sai su Sameer sunata buga game .

Tsaki yayi ya kashe tv taryr da fadin bakuda aikin yine ko?.

Gabaki daya suka kalleshi suna gimtse dariyar su dan sunson miya faru,Gashi yafito
sai wani Bubbuɗawa yake bayan shima an kaishi ƙass dan sunji maganganun su Inna.

Sameer ne ya ɗaga hannu yace" Allah ya gafarta malam ayi hakuri ya jikin naka dana
iyali, Allah yabada lafiya,Muma Allah yakaimu lokacin da zamukai kasss ba akai
muba.

Wani kallo Shekh ya watsamai yana bankamai harara data sasu kwashewa da dariya.

Hannu ya mikama Sameer yace bani kuɗi da key din mota,nagama zama ana tukani kamar
wata mace.

Cikin mamaki yace shekara nawa da daina hawan motar taka bana tinanin ka iya yanzu,
Kudi kuma akwai A mota.

Murmushi kawai Sheikh yayi ya dauki key din motar ya juya ya fito.

Wata farar Mercedes ya hau yana gyara zaman rigarsa bakinsa dauke da addu'a.
Slowly yake tafiya,har yazo bakin get din kuma ya taka burki ganin motar Su Ahmed.

Glass ɗin ya sauke suka hada ido da Ahmed.


Wani kayataccen murmushi ya sakar mai tare da dagamai gira daya Alamar ya dai?.

Da sauri suka buɗe mota suka fito Ahmed yace" gaskiya Sheikh kota ina kayi,wallahi
bantaɓa ganin wanda yakaikaba kai ba ayisaba Arayuwa,duk abinda kayi kyau kake
haskawa kake,ga haske amarci.

Murmushi yayi ya bude motar ya fito nan suka gaisa kana yayi kasa dakai.

Umar yace wai waye ba lfy ne na kira Aysha tace suna Asibiti?.

Fuska ya ɗan kwabe yace" my Husnaty,Kurratu Ainin ɗita,zan wuce yanzu ya fada yana
komawa mota.

Da sauri Ahmed yace kai dakata wait karka barmu da nazari Umar shiga mota muje.

Baya Umar ya buɗe yashiga Ahmed ya buɗe gefen Shekh ya shiga.

Tadawa yayi suka ɗauki hanya Ahmad ya juyo ya fuskancesa yace "wai mikake
nufi,daran farko ka kar diyar mutane to wannan ina ga ace budurwace ai da kasheta
zakai kai Habib,Kaga illa tazuranci ko da Daɗewa ba ayi Aure ba ko.

Sheikh ya kallai yace Ahmed abinda duk zukatan mu ke has ashe game da Oum Habib ba
gaskiya bane,Saboda ni nason sirrin Abata,Allah ya tsaremun mutuncinta ya bama
budurcin matata kariya,Matata budurwace rass a ledarta na ɓareta,Ahmad banson wane
irin farin ciki nike cikiba,Harga Allah ina son Husnah so mai zafi kuwa,amma in na
tina irin zaman da tayi da wani zuciya na batamun dadi matsayina na ɗan Adam mai
cikar rauni,kai namiji ne kason *KISHIN NAMIJI*( MAI ZUWA IN SHA ALLAH) Amma a
yau,wallahi gabaki daya nawi ya sauka akaina inajin inama ina da halin mayar da ita
ciki na killace abata,ina son Husnah ina kaunarta, itadin ta dabance a cikin
mata,ita din Tsarinace,Banson da menene zan sakamataba Ahmed kyautar budurci fa ga
wacce kake tinanin zawara hmmm sherr saiga hawaye sunzubo mai Na farin ciki,Daran
jiya yana daya daga dararan da har abada bazan mantaba yace yana ɗauke kwallah da
Tissue.

Umar daya cika da tausayin sa yace al'amarin Allah kenan Sheikh,ai indai baka
lalata yar kowaba to hakika babu wanda zai lalata naka ya zauna lafiya,shiyasa duk
duniya babu abinda yafi rike kai da kamewa daga aikata zinace zinace da bata yaran
mutane Alkhairi,Allah na godema da muka samu mata masu tarbiyya ƴaƴan girma ,samun
kamar wannan family abune mai wahala,Yazama dole mu shirya tafiya Honeymoon muduka
baki daya dan samun fahimtar juna da kuma kara shakuwa In sha Allah.

Ahmed ya saki ihu yace ina sonka nawa,Sai kayi general in sha Allah, dama wallahi
ina so na fanshe kwanikkan da Meenah tamun wayo, kuma acen ne kawai zan samu
natsuwa.

Umar yace In sha Allah, kamin takardar dana tura ta fito ta fara aiki nan zamuje
muyi hutu mudawo.

Ahmed ya kalli Shekh yace wai ina zamu sai tafiya muke kallar mufa cikin gari.

Shekh yace "zanje na mata sayayya ne na abinda zataci.


Ahmad zai magana yaga sunyi parking *SAJUMA*
Nan Sheikh ya fita ya fara ɓarin kudi duk abinda yagani mai kyau da zayyi dadi
ɗauka yake, Bayan ya gama ya siyomata ice cream ya fito suka dan sai samosa da meet
pie da zasuci kana suka shiga suka ɗauki hanya sai fira suke cike da Aminci da juna
, Shekh kau farin ciki da zumudi kamar ya halbasu sama dan suyi sauri
yakeji,Burinshi kawai yagan shi kusa da ita.

Cikin lokaci suka isa Asibiti yayi parking suka fito.


Duk wani wanda ke wajen kallan zaratan sirikkan na Abba yake wayanda ke dauke da
shiga ta kamala da Mutuntaka .

Bayan sunje bakin kofar Sheikh yayi tsaye yana dan sunkuyar dakai tare da kallon
Ahmad ta kasan ido wanda shima baki ya saki yana kallon shi.

Umar ne ya saki dariya sosai tare da fadin" Ahmad bashshi ya fara zuwa ya dawo kila
kuma kunya yakeji.

Shekh yace dama mizakuyi wajen matana inba ganin kwaf ba .


Na tabbata su Umma na nan nikuma inajin kunya wallahi ban kyautama yarsu ba Yace
cikin damuwa.

Umar yace ba damuwa haba babu komi ,Wallahi umma bazata taba cewa komi ba saboda
mutuniyar kirkice , Na tabbata ko afuska bazakaga komi ba ,muje kaga.

Gabaki Ɗaya suka tura kofar reception din suka shiga, aiko nan suka haɗu dasu zuga
guda akan Cilver chair din nan zazzaune .

Wani iri Sheikh yaji kamar ya koma.

Kasa ya zame ya hau gaida su Umma ido rufe cike da kunya.

Amsamasa tayi cikin fara'a da mai sannu da zuwa.

Ummy ya kalla ta watsamai harara da sauri yayi kasa da kanshi.

Umma tace ka shiga tana ciki.

Ya jikin MY son Dr Halima tace.

Cikin kunya sosai yace "Alhamdulillah Ba ciwo".

Mikewa yayi hannu shi rike da ledojin ya tura dakin ya shiga.

Kwance ya sameta har lokacin bacci take fuskar ta ta sirace saidai wani uban fari
da tayi laɓɓanta sunyi pink yarr.

Ledojin ya adana inda aka tanada dan ajiyesu,matsawa yayi gabanta yana gyara zaman
Babba rigar sa kamin ya sumbaci goshinta yace" Allah ya miki albarka ya baki farin
ciki fiye da yanda kikaba Habib Dinki.

Ɗan motsi tayi tana yamutsa fuska da dan hade kafafuwanta tana sakin karamin ihu
"washh ƙafana ,bayana Yah Sheikh ka daina banaso Dan Allah kadaina ,akwai zafi zaka
kasheni fa nama mutu shikenan ka huta dama ba sona kake ba nima na daina sonka
Babuni babu kai Ahhhh ta saki ihun daya sanya SHEKH yayi wuff ya rungumeta jikin sa
yana tofamata Addu'a dan samun natsuwa..

Jijjigasa take tana fadin.


" ka barni.
shikuma kunnanta ya rike yana Addu'a saida yaji tayi likis kana ya sauke ajiyar
zuciya cike da tausayinta yace sannu Habibty,Kibude idonki dan Allah ,ki bude
idonki ko zuciya da gangar jiki sun samu sukuni,Kibude idonki tinkamun zuciyar
Habib ta gaza hakuri ta buga.oyajh buɗe buɗe matata kiganni tsaye gabank babu
abinda zan miki kinji,Am sorry bazan karaba,zankuma karbi duk hukuncin da zakimun
nason ban kyauta ba.

Idonta ta bude gabaki daya ta zubamai,lokaci ɗaya kuma ta fara hawaye tana juya kai
tinowa da abinda ya mata.

Aa karkimun haka dan Allah Habibty ki saurareni kimin uzuri nima banson miyasa na
kasa control din kaina ba akan ki.

Naji ka fita daga dakin nan tinda dama bukatar maje hajji sallah kuma burinka ya
cika sai kabarni.

Duk yanda Sheikh yayi da ita akan ta saurari uzurin sa kiyawa tayi sai korar sa
take.
sosai ya shiga damuwa Hakan ya sashi cewa Shikenan kamar yanda kikace nayi nisa
dake zanyi, watakil hakan shine cikon farin cikin ki kuma nidama mai son abinda
kikesone,amma dan alkah akfrma daya shine ki taimaka kici wani abu dan Allah,natafi
Asma'u ALLAH yabaki lfy ya fada yana tafiya A'Hankali hannusa goye a bayan sa har
ya kama kofa Husnah ta kirasa a hautsine .

Juyowa yayi ita kuma ta juya kai.

Dawowa wajenta yayi yace kina son wani abune.

Kuka ta fashe mai dashi tana jawoshi jikinya ta fara mai ƙaramin duka da fadin" Dan
nace katafi shine kuma zaka tafi, wato kasamu abinda kakeso har kabar lallashina
ko, to wallahi babu inda zaka saina warke kuma saina rama takarasa tana barkewa da
kuka.

Dariya sosai yakeyi dan ba karamin dariya tabashiba.

Gabaki daya ta saki halittu tana kallon sa dan wannna ne karo na biyu dataga yana
dariya,ashe haka dariya kemai masifar kyau,taji dadi da bai kasance mai yawan
dariya ba da tason duk matan duniya sai sunce suna sonsa,tino hakan yasata turomai
baki.

Kallon ta yayi yace bakyason rabuwa dani kenan,jiya kadai har kinfara kishin
abinki.
Sorry bazan sakeba kinji,Ai nima nasha wahala bake kadaiba,bakiga yanda na
dawoba,bakyacewa na rame?

Babu abinda kayi ,kuma ni fitsari nikeji.

Cikin zolaya yace to dami zakiyi fitsarin bayan kince na cire wajen?

Kai ta juya tana harara bango tare da cewa wallahi zanyisa anan.

Ido ya zaro tare da cewa Aa baro in rage kayana sai muje toilet ko? In sake gasaki.

Aa dan Allah banaso tace cikin damuwa.

Murmushi kawai yayi ya cire babba rigar sa ya shiga toilet , Nan yaga katuwar roba
da Hajja tazo da ita gefe kuma flaks ne dake shake da ruwan bagaruwa da magarya .

Tittilasu yayi ciki ya sake haɗamata da wasu na zafi sukayi yawa kana ya fita.

Bayan ya dakkota nan ma sunsha daga dan duk abinda zai mata sai tace ya rufe ido
karya kalleta.

Ahaka ya gasata ya mata wanka lafiyayye da Alwallah kana ya goge mata jiki ya
samata hijjob suka fito.

Akan gadon ya zauner da ita ya samu mai ya shafamata tare da ziramata wata doguwar
riga ta atamfa ya gyara zaman kallabin ya dauramata shi dass ga goshinta.

Gefe ya matsa tare da kallonta yace kinyi kyau sosai Yar gurguwar Amarya ta..

"Kaiko? tace tana jifansa da filo ya cabe yana dawowa kusa da ita ya hadamata tea
mai kauri sosai tasha kana ya fara budemata ledar dayazo da ita nan ta zabi abinda
takeso ya hau bata cike da lallashi.

Sosai taji daɗin irin abinda yakemata kuma ta kara tabbatar da cewa bayan iyayenta
duniya bata da wani masoyi bayan SHEKH, yanamata so na Allah bana sha'awa ba .
Saida ya tabbatar taci ta koshi tasha magani kamin ya gyara zamansa ya zuba mata
ido.

Kunya taji hakan yasata dauke ido tayi gefe dasu tana turo baki da fadin miyasa
kake kallona?

"Ido ya lumshe yace duk abinda Habib zaima Husnahhh ta cancanta ne,saboda kina da
wani matsayi a rayuwata da bazan iya misilta girmansa ba,Ke din ta dabance kullum
ina fadamiki tabbas ta dabance ke, Babu karya ko cika baki a kalamaina,Kamar yanda
taurari ke haske gami da kyalli a sararin samaniya,haka fuskan ki ke haske gami da
kyalli a cikin zuciyana,Ina sonki,ina sonki matata,Sanan ina kara godiya ga Allah
bisa ni'imar daya mun ta mallakamin ke ,ina kuma godiya gareki da kikaiman kyautar
abu mai mahaimmanci bayan zuciya ta fitar da ran samu,Tambayata gareki matata dan
Allah kifadamun gaskiya, Dan Allah ɗan cireni daga kokonto.

Ya akai najiki budurwa kuma bayan Har ɓarin ciki kikayi?.

Shuru tayi hawaye na zubota sai kuma ta fara bashi labari tiryan tiryan yanda tayi
zaman gidan sadam da kalubalen data tsallake.

Rungumeta yayi yana sanyamata Albarka da alkawari kala kala akan zaman su.

Sunata fira har tayi bacci shima ya dora kanshi akan gadon bacci yayi gaba dashi.

A reception din kuwa Tin bayan shigar Sheikh su Ahmed ma suka koma gefe suna fira
da matayen su.

Suna Ahaka sukaji ihun Husnah ,zabura Ummy tayi zata tashi umma ta rikota tace haba
mijintafa na ciki mizakiyi masu?

Cikin faɗa tace ke yaran yanzufa basu da hankali,Baya lura da halin da take
ciki,nifa karya cutarmun da y'ah.

Inna tace Habib bashi da wannan Mugunta,dan Allah kutashima kutafi gida nida kawata
munzauna ko Hajja.

Hajja tace sosai kuwa,Kuma gasu Aysha ma.

Tashi sukai su duka suka fito .

Ahmad ne ya biyosu ya dauki key din motar Sheikh ya mayar dasu.

Bayan sunje gida umma ta shiga kiching ta fara girki tanayi tana murmushi.

Ummy kau suna isa gida Deedee ta fito ita da Amal tace Ya mai jikin?

Ummy ta taɓe baki tace da sauki zamuce Didi .


Deedee tayi shiru saikuma tace dakin saki jikin ki Kulu,wannan ciwon ina da
tabbacin harda gudummuwar ki wajen haddasata.

Cikin mamaki suke kallonta.

Murmushi tayi tace ina jin sadda Halima ke baki MAKENTOSH akan kiba sirikar taki ke
kuma kikabata takai.

Wannan Turaran ki kiyayeshi Hauwa,Kubishi sannu ina sake fadamaku.

Shuru sukai sai yanzu suka gane kuskuran nasu ne.

Ummy ta kalli Dr Halima tace wallahi nima nasha wannan wahala fa nida ma nike
tsohuwa.

Dariya suka bushe da ita suna taɓawa.

*Assalamu Alaikum masoyan book din matar Aure na fili dana ɓoye ina godiya da fatan
Alkhairi Allah ya bar zumunci,wasu sunmin waya wasu message dan gaisheni da
jiki ,to Alhamdulillahi da sauki sosai Allah yabar tare Nagode sosai ya hakuri da
jina kwana biyu*

UMSAD MAKENTOSH

*Makentosh*
*Makentosh*
*Makentosh*

Ina macen da ta isa takejin takai Hajiyar gayu.

*HMMM DA SAURANKI HAJIYATA INDAI BAKYA AMFANI DA MAKENTOSH*

Matso kiji hajiyata

Kamar yanda kuka sani UMSAD INCENSE ta sake zomuki da wani sabo sahihi mai suna
MAKENTOSH

MAKENTOSH wani sirrine nasu na mutan Maiduguri,yana da masifar kyau yana hade mace
gam koda haihuwa goma tayi,ina uwargida ina amarya ina budurwa ina zawara duka dai
gudun'muwace daga mai kishinku har kullum UMSAD INCENSE.

Ina baku shawara da ku nemeta dan magance matsalolin da suke faruwa damu tsakaninmu
da mazajenmu dan gyara shinfiɗarmu kai tsaye.

Ni Ummy Aysha shiyasa na kasance shalele awajen mai gidana saboda gabaki ɗaya
sirrin gyaran jikina yana Tattare da gudun muwar UMSAD INCENSE shiyasa koda yaushe
muke cikin walwala da farin ciki da mai gidana🥰.

Dan neman farin ciki akoda yaushe tsakanin ki da mijinki ki tuntuɓeta a wannan
layin

Sayen nagari maida kudi

UMSAD INCENSE 080 288 27241


5️⃣1️⃣5️⃣
&5️⃣
2️⃣2️⃣

""Kwana biyu Husnah tayi Asibiti aka bata sallama,A Gefe ɗaya kuma wata zazzafar
soyayya Yah Sheikh ke nunamata, Gabaki ɗaya jinyarta shine yayi koda yaushe suna
tare baya barin kowa ya mata wani abu .
Bayan sun kammala parking din motar su kofar gidan su Husnah.

Daddy ya kalle shi yace "Habib ka barta ta koma gida In taji sauki saita dawo.

Ido ya zaro lokaci ɗaya kuma ya kwabe fuska kamar zayyi kuka.

Abba ya kalleshi yace .


"kamata kuje gida Allah yabada lafiya, zamuyi magana dakai kawai.

Kai ya jinjina yana godiya kana ya ya kama hannuta suka tafi gidan su tana tamai
shagwaba da faɗin sai ya mayar da ita gidan Ummy.

Ganin tana turjemai yasashi sungumatta baki ɗaya yayi sama da ita, Bai zameta ko
inba sai kan gado,.

Ihu ta kwallah tana fadin "mizakasakemu?

"Sunna zan raya" yace kai tsaye.

Hannu ta dora aka zata fashe da kuka ya Zaro ido yana haɗe hannayensa tare da
faɗin.
Wasa nike miki,Zanbaki hutu sosai,banaso kina kallona gabanki na faduwa,A hakama
in jiki kusa dani kawai ya gamsar dani, Dan haka kwantar da hankalinki ni Habib
nayi Alkawari Bazan sake maki abinda bakyasoba saida amincewar ki kinji? .

Ajiyar zuciya taja tana ɗagamai gira tare da faɗin Kayi Alkawari?.

Hannusa ya mikamata yace nayi.


Ruwan zafi ya haɗamata ya taimaka tayi wanka bayan ta fito yabata magani ya kwantar
da ita dakyal tabari ya shafamata magin da kullum sai sunsha fama ake shafasa.

A'Hankali sassanyar shakuwa mai cike da so da kauna ke ratsa dukkansu, Husnah kau
ta gane batada masoyin gaskiya daya wuce Sheikh,hakan yasa ta saki jiki tana bashi
kulawa kamar yanda yake bata,Bata da haufi dashi dan tinda yayi Alƙawari bai taba
gigin saɓamataba dai dai da rana daya,Wannan ma ya taka rawar ganin sosai a kara
sakin jikin da tayi dashi .

Satin ta biyu ta warke sumul.


Da yamma suna zaune ta tada kai da cinyarsa wayar Sheikh ta shiga Ring

Bayan ya ɗauka da sallama Daddy yace yana son ganin sa bayan mangariba yazo da
Husnah .

Amsawa yayi cikin ladabi kamin ya ajiye wayar ya lika fuskarsa ga tata yace" Oum
nah Daddy na son ganin mu anjima kishirya kinji.

Cikin shagwaba tace nidai bazan iyaba sai dai in kai xaka goyani ka kaini na
Shirya.

Yace "Abu mai sauki dama ina so in'jini cikin wannan jikin naki mai ni'imar da
sanyi! I love you so much Husnaty.

Mee toom my Sheikh.


Fuska ya bata yace.
" Gaskiya nidai adaina cemun Sheikh, a canzamun suna.

Na mayar dakai HABIBIEEE.

Baki ya tabe yace nooo na girmi wannan yanzu yarona mai zuwa zansama HABIBIEEE,sai
dai ki kirani Hubby,nacemiki,Habibty,Baby mu kuma ya koma Habibee.

Dariya sosai yabata tana shafa cikinta cikin murna tace" nima yanzu haihuwa zanyi
in samu Baby,Kai har ka ganshi ma ko?.

Ido ya lumshe cikin tsananin bukata yace "Sosai kuwa,in sha Allah nayi ajiya a
wannan cikin naki,in kuma har banba,zanyi koda nan da shekara goma ne in
kinyarjemin ƙara kasancewa dake.

Sosai yabata tausayi hakan yasata shafa kwantacciyar sumarsa tace.


" Ina sonka Hubby, Ina kaunarka,kai din mai sanyine, samun kamarka akwai wahala a
wannan duniyar, Allah yabani ikon biyayya ga Umarnin ka,Ka yafeni mijina nason ina
tauyeka ga hakkin da Allah ya wajabtama amma wallahii ina jin tsoro ina tsoron irin
na rannan.

Murmushi yayi ya jawota jikin shi cikin danne tashi bujatar yace "karki wani damu
Baby kinji,zancigaba da hakuri har zuwa ranar da zaki amincemun in Da rabo,In kuma
Babu Allah ya zaɓamun Abinda yafi Alkhairi.

Wani dum dum taji maganr tasa mikenan? Ko AURE yake shirin yi?wani kallo ta
watsamai dayasa shi sakar mata murmushi. Dan kawar da zancen nasu yasashi mikewa ya
gyara hannun rigarsa yace "Hau Babu muje in kaiki daki kiyi Alwallah zanje
masallaci.

Da sauri ta mike ta ɗale bayan shi yacigaba da tafiya da ita cikin natsuwa har
dakinta yamata sallama ya fita.

Bayan sungama sallah ta shirya ya kama hannunta suka fito suka kulle ko ina tare da
tattaki har gidan Daddy,bayan sunje sungaisa Daddy ya samasu Albarka .

Husnah ta tashi dan shiga wajen Ummy.

Bayan ta wuce Daddy ya kalle shi yace "Habib kagama hutun Amarci yanzu dai, kuma
ka kara girma, dan haka zan damka dukiyar mu gareka saboda kula da naka iyalin
dakuma mu iyayen ka a matsayinka na Babba a gidan nan.

Wasu takaddu ya dakko ya damkamasa yace gashinan akwai campanin mu na tabarma yana
nan cikin garin katsina dana robobi,Gasunan dai duk ka duba,sai kaga wane reshe ya
kamata ka dauka dan kulawa dashi,mundaifi samun naƙasu gana robobin inda zaka ɗauki
nan da sai nace naji daɗi,Nan dai yamai duk bayanin daya dace .

Shekh ya fahimta sosai ya kuma gane da Alkhairi kawo gyara da taimakon wayan da
suka dace a Dauka masu kwazo.

Daddy yace. inaso kuma ku zabi kasa ɗaya da zakuje kuhuta kudawo kuduka saboda
naji Umar na magana kar nawwie yamasa yawa,in son samune kuje saudiyya kuyi umara
sai kuwuce Dubai kusamu wata ɗaya ko sati biyu.

Cikin fara'a sosai Shekh ya hau yimasa godiya da fatan tsawon rai mai Albarka.

Amsawa yayi kana ya zaro wata sarka mai shegen kyau ta gold dakekiya yace.
" gashi sai kabama Husnah daga ni Babanta Allah ya karamaku zaman lafiya,Ya kuma
baku zuria dayyiba.

Rungumeshi Sheikh yayi sosai ya hau zubamai godiya har tausayi yaba Daddy.

Bayan yashiga ciki ya iskesu sunbaje sunata fira itada Inna da ummy da Amal, Dan su
Dr Halima da Deedee tini sunyi gida.

Bayan ya shigo ya zauna kusa da Inna.

Fuska ta ɗauke Alamar tayi fushi, Hakan ya sashi komawa inda take ta sake juyowa.

Ƙasa ya zube yana mai tankwashe kafarsa tare da buga tagumi yace.
" Mi Habibullahi yayima Kakarsa mafi soyuwa a tare dashi?

Inna ta juyo tace.


" HABIBIEEE aini k
Munɓata gabaki daya ,,yanzu baka kulawa dani babu ruwanka dani sai inyi kwana biyu
bansaka ido ba.

Kai shekh ya murza yana kallon Husnah data zubamasu ido cikin burgewa.

Kai ya jinjinamata yana lumshe ido alamar kece sanadi.

Ido ta waro tana kadamai kai da juya ido.

Ummy kau ganin yanda suketa musayar kalamai ta ido yasata fara latsa wayarta
zuciyarta cike da farin ciki.

Hannu Inna ya rike yace kiyi hakuri Inna bazan sake ba kinji,yanzuma nazo namiki
Albishir Daddy ya biyamuna umara nida Habibty dasu Umar da matayen su,.

Ido Ummy ta zaro tace a yaushe? aiko muma muna zuwa nan ta tashi tayi part din
Daddy suka bita da Dariya.

Inna kau guɗa ta saki tana shima Daddy Albarka.

Fira suka shigayi har karfe tara zuwa lokacin Husnah tayi bacci akan kafadar Inna.

Inna tace Habib ko zaka barta takwana anan.

Raurau yayi da ido yace" bazan iya bacci ba kiyi hakuri yakarasa yanayin kasa da
idon sa.

Haɓa ta rike tare da mikewa tace.


nima nayi nan saida safe.

Kai kawai ya jinjinamata yana amsawa akan laɓɓansa da Allah ya kaimu.gyarama Husnah
kwanciya yayi kana ya sungumeta kamar Baby ya fara tafiya da ita ..

Dud da akwai tafiya amma bai sauketaba baikuma tadataba har suka isa gidan su ya
buɗe Kofa suka shiga har katafaran gadonta ya sauke ta yana mamakin nawin bacci
irin na Husnah.

Kayanta ya cire mata cikin natsuwa tare da samata sleeping dress ya gyaramata
kwanciya tare da lullubeta ya mata Addu'a ya nufi dakin sa.

Kan'gado ya zauna yana dafe kanshi dan wani masifaffan ciwo mararsa kemasa shikadai
yason yanda yakeji amma bayason karya alkawarin dayama Husnah,bazai kuma taba
karyaba,sai dai zayyi iya kokarin sa wajen danne buƙatar sa ta yanda bazata taba
ganewa ba.

Wanka yayi da kyal da ruwan ɗumi dan samun saukin sha'awar dake a zalzalar sa,Bayan
ya fito ya zura jallabiya ko mai bai shafaba ya shiga kiching yayi tsaye, Babu
abinda ya iya ko gas bai iya kunnawaba daya dafa ko ruwan lipton da lemon tsami ne
yasha ko ya samu sukuni.

Tsayuwarsa yasha yagaji ya koma dakin shi ya ɗakko lemo biyu ya tsiyaya zuma ya
matsa ciki ya dinga lasa har ya shanye.

Kwanciyar shi ya gyara tare da Addu'a ya kwanta ya fara nazari.


In dai yanason ya zauna lafiya dole ya ɗanyi Nisa da Husnah dan bazai iya jurewa
ba,baitaba raba masu makwanci ba amma dole yau yafara sboda yana da tabbacin bazai
iya control din kansaba tinda shi ba dutsi bane.
Yasha fama kamin Allah ya taimakesa bacci ya Ɗauke shi marar daɗi, dan'ma ya
kankame pilo ya ɗan rage, yariga ya saba da kwanciya da ita tsawon sati biyu da
suka kasance tare shiyasa yakejinsa wani iri kamar yayi rashin wani sashe na
jikinsa yanaji dai bai cika complete ba yanda ya kamata .

Husnah kau cikin dare ta falka dan shiga Toilet, gefen dayake kwaaciya ta laluba
tana fadin.
" Habiby ka kunnamin fitila zanshiga Toilet.
Wayam taji hakan yasa a zabure ta mike,da lalube ta kunna fitila taga dakin wayam
baya nan.

Toilet din ta farashiga tayi fitsari ta fito cikin mamakin ganin bayanan to ina
yaje?.

Tinaninta ne yabata Kila sallah yake dakin shi, hakan yasata komawa tayi
kwanciyarta wani baccin yayi gaba da ita.

Asuba fari tafarajin wani sassanya kamshi da danshi ruwa, cikin low voice dinsa
yake fadin "Tashi! *TAMMAL WAƘAT ILAL SALLAH HABIBTY KINJI*.

A'Hankali take buɗe ido har ta saukesu kanshi .


Cikin lallashi yace'' tashi kinji,tashi kiyi sallah sai kikoma ki kwanta.

Tashi tayi ganin haka yasa shi fita yayi masallaci.

Baishigo gidan ba sai bakwai na safe rana ta fito,yana shigowa yayi part dinsa ya
sake kwanciya yana lumshe ido.

Husnah ce ta turo kofar ta shigo.


Da sauri ya ɗaga kai yana kallonta cikin mamaki dan wannan ne karon ta na biyu
data tako dakin shi ,kullum shine ke zuwa nata.

"Ina kwana tace cikin sanyi tana mikamasa hannu suyi musabaha kamar yanda ya
sabamata.

Hannu ya mikamata yace. kintashi lfy.

Alhamdulillahi tace tana fadin shine jiya ka tashi ka barni ko.

Murmushi yayi ya shafa gefen fuskarta batare da yace komi ba.

Katashi muje mu kwanta tace tana zubamai shanyayyun idanuwanta da suke cike da
baccin data masu sabo na safe.
Cikin yalwataccen murmushin sa ya gilgilazamata kai tare da fadin "A'a kike ki
kwanta abinki zan kwanta a nan kinji.

Wani iri taji har cikin ranta bataji daɗin maganar saba, hakan yasa ta mike ta fita
shima ya gyata kwanciyar sa yana lumshe ido.

Husnah kau tana fadawa dakinta ta kwanta tana fashewa da kuka tare da furta
minaimasa da zaimun wannan abun,duka daga auran namu har ya fara raba makwanci
dani, bayan ya sabamun,har korata kake inje shikenan kayi da Yah wallahi ta karasa
cikin kuka dan ya mugun ɓatamata rai rana tsaka zai mata halin maza bayan sunyini
Lfy.

Yah shekh kau sosai yaji rashin daɗin tafiyar da tayi yayi tinanin zata tsaya
tambayarsa miye dalilin shi na raba masu makwanci , Amma batama damuba shine kadai
ke kidansa ke rawar sa.Yah Allah ya furta a fili yana rike marar sa data kartamai.

Bayyi wani baccin kirkiba ya tashi yayi wanka ya fita ko breakfast baiba,Gidan su
ya shiga duk sunyi mamakin ganin sa. ummy tace "Habib lafiya, ina Husnah, kamarma
bakai bacci ba ko bakajin daɗi..

Murmushi yayi yace tana lfy ummy Lfy klau mikikagani,kawai na zakune nazo zamu
fita da Daddy ne yau zan fara ganin yanda suke tafiyar da kasuwancin su da mundawo
komi zai dawo hannuna to da abin na kwana ya karasa yana istigfari ta karya da yayi
dan kare mutuncin iyalin sa.

Murmushi Daddy yayi yace" shikenan tashi mutafi in kuma zaka sake shan wani abu
gashinan.

Kai ya hilgiza yace na koshi zansha yoghurt kawai ya buda fridge ya dauki Hollandia
guda daya suka fita.

Gidan Abba suka shiga suka gaisa kana suka tafi su duka harda su Sameer da saleem
Autan su Husnah.

Sun daɗe suna zagayen masana'antar Daddy in da kuma aka fara nunama Sheikh
abubuwa cikin lokaci ya fahimta ya gane kana suka ɗakko hanya gabaki daya
hankalinsa naga Husnah.

Wasa wasa haka SHEIKH ya fara hora Husnah da tayi mugun sabo dashi da mata wasan
ɓuya,zaizo ya gaisheta amma daga mangariba zuwa isha bazata sake sashi idoba in ya
fita baya shigowa sai yakai 11 kuma yana cikin gidan yana part din su Sameer,kiri
kiri tajefashi fira da baitaba tinanin zayyiba dan dai kawai ya kiyaye kusancinsu
dan cika alkawarin ta,Koda yana saurayi baya fira amma gashi da Auran sa yana fita
cikin kannan sa da sunan son sanin dubarun kasuwanci ke kawasa wurin su.

Husnah kau gabaki daya ta shiga rudani ta fita hayyacinta ta fara dogon nazarii
akan mitakemai dayakemata haka,miyasa ya tsiro da abinda bashi dashi.

( *Hmmm wlh mace na canza namijj,zamuyi magana akan irin wannan matsala asabon buk
dina mai zuwa*)

Saura kwana biyu tafiyar su su Aysha suka shigo gidan da yamma sai sallama suke
amma shuru hakan hasa suka shigo dan ganin Lfy su dai son Sheikh baya nan.

A Palo suka isketa zaune ta buga tagumi.

Aysha tace ke ya akai agidan Sheikh kike tagumi Husnah.

Husnha ta ɗago kai suka haɗa ido wani irin kuka ya kwacemata tace shima yagaji dani
ya fara wulakantani wallahii Aunty Aysha babu abinda naimasa, Ashe haka maza suke,
Habib ya cuceni duk irin alƙawarin da yamun,saida ya tusamun so da shakuwa dashi
kana zai gujeni,kodai Aure zayyi shiyasa yakemun haka dama rannan yakecemun zayyi
Addu'a Allah ya zabamasa Alkhairi.

Jikin Aysha har ɓari yake da abinda taji cikin daka tsawa tace" ki binciki abinda
kikaimasa dai kigani har rantsuwa zan iyayi akan koma mike faruwa laifin kine

Cikin kuka tace banmasa komiba wallahii, babu abinda naimasa kuma ki kirasa ki
tambayesa kiji in namiki karya.

Meenah dake da sanyi tace" Husnah Ruwa baya tsami banza,kidaiyi nazari, ya tsaftar
jikinki data gidan ki,ya kike kula da mijinki da kuma shimfidarsa, ina nufin in zai
kasance dake kina shiryama tarbarsa koko hauka kikemai ,kuma kina masa abinda
yakeso ko kin kasance mai gardama da umarnin sa?

Shuru tayi Aysha ta dakamata tsawa kamar ta mare ta tace bakyaji ne ?..

Cikin in ina tace.


Gaskiya Aunty nidai Abun ne banaso , Kuma yamun Alƙawari bazai karaba ,ni wallahi
bazan yardaba yaje ya kara jimin ciwo har na kara kwanciya Asibiti.

Wani wawan mari Aysha ta kawomata taji an janye Husnah da ƙarfi...

*Jama'a ya sanyi, wallahi ina shan wahala typing yanzu hannuna sanyi suke aita
hakuri dai munkusa gamawa ina muku fatan Alkhairi baki dayan ku*

UMSAD MAKENTOSH

*Makentosh*
*Makentosh*
*Makentosh*

Ina macen da ta isa takejin takai Hajiyar gayu.

*HMMM DA SAURANKI HAJIYATA INDAI BAKYA AMFANI DA MAKENTOSH*

Matso kiji hajiyata

Kamar yanda kuka sani UMSAD INCENSE ta sake zomuki da wani sabo sahihi mai suna
MAKENTOSH

MAKENTOSH wani sirrine nasu na mutan Maiduguri,yana da masifar kyau yana hade mace
gam koda haihuwa goma tayi,ina uwargida ina amarya ina budurwa ina zawara duka dai
gudun'muwace daga mai kishinku har kullum UMSAD INCENSE.

Ina baku shawara da ku nemeta dan magance matsalolin da suke faruwa damu tsakaninmu
da mazajenmu dan gyara shinfiɗarmu kai tsaye.

Ni Ummy Aysha shiyasa na kasance shalele awajen mai gidana saboda gabaki ɗaya
sirrin gyaran jikina yana Tattare da gudun muwar UMSAD INCENSE shiyasa koda yaushe
muke cikin walwala da farin ciki da mai gidana🥰.

Dan neman farin ciki akoda yaushe tsakanin ki da mijinki ki tuntuɓeta a wannan
layin
Sayen nagari maida kudi

UMSAD INCENSE 080 288 27241

5️⃣3️⃣5️⃣
&5️⃣
4️⃣4️⃣

A tsorace Husnah ta ɗago kai suka hada ido da Yah shekh .

Wani irin kallo sukema junan su na tsantsar kewa da bege,ga jikin shi ya mannata
yana sauke ajiyar zuciya.

Aysha kau tsaki ta tsaki tana hararasu taso ta saukema Husnah fushin ta dan ta
mugun ɓatamata rai.

Kamar an tsakuri Sheikh yayi saurin janyeta daga jikinshi tare da kallon Aysha
cikin sanyi yace'' Aunty mu mitayi zaki tabamun lafiyan ta?

Wani irin tausayi yaba Aysha gashi yayi rama hakan ya ƙara tunzuratabta kallesa
tace .
"Yah Sheikh ka barni da wannan marar mutuncin yarinya,anya kuwa Husna kina amfani
da iliminki,ya zama wajibi Abba yaji wannan iskancin da kika tsiro dashi,kirasa
wazakiwa butulci sai Habib, wanda ya taimakeki Alokacin da baki da kowa baki da
komi,sai yanzu shizakiwa haka,kwafa tayi tana lallatsa waya.

Kuka Husnah ta sake saki tana gamata da Allah akan karta fadawa Abbah.

Yah Sheikh ma wajen Aysha ya matsa yana hada hannayensa yace.


" Dan girman Allah,dan son da kikewa Allah da manzon sa ki sauke wayar nan.

Sauke wayar tayi tanajin kamar ta fashe da kuka ita wanima irin kunyar shi takeji.

Hannun Husnah ya kamo suka baje a kasa ya hau ba Aysha hakuri da fadin akwai
yarinta a tattare da Husnah dole a dingamata uzuri, kuma shi harga Allah baya fushi
da ita,kawai dai ya barta ne dan bashi da yanda zayyi.

Aysha ta gilgiza kai tace shikenan kaje kawai zamuyi magana.

To kimin Alkawari bazaki sake kuskuran kai hannu a fuskanta ba ? Cewar Sheikh..

Fuska ta tamke tace nayi.

Tashi yayi yana tafiya kadan kadan hannusa damke da cikinsa dan harya fita yaji
bazai iya zama ko inaba kwara ko mutuwa zayyi ya dawo dakinsa ya mutu yafiyemasa,
Bayan yashigone yaji abinda suke tattaunawa yatsaya jinsu har saida yaga zata
daketa ya isa da sassarfa ya kwace abarsa.

A palo kau yana wucewa Aysha ta bishi da ido tare da fara hawaye dan akwaita da
rauni, cikin mugun zafi tace Husnah wallahi kinyi asara kuma kin cuci kanki kana
kin cuci mijinki ,sai kuma Allah yamai sakayya, saboda koda ya yafemiki yana kwana
cikin kunci ke kuma kina cikin farin ciki dole Allah ya sakamasa akan cutarwa da
kikai masa.
Kin cuci so da yarda wallahi,kin zalunci bawan Allah, Amma dayake ke Tinkiyace ko
ajikin ki ,kwana da kwanaki a haukan kima gani kike halin maza zaimiki,Any way
munwuce wurin kana abinda kike takama kije ki jika kisha,nikuma Billahillazi na
baki nan da dawowar da zamuyi muddum baki gyara shimfidar mijinki ba wallahii azim
Abba zan sanarwa ,kuma ina fadamasa nason aure zaimasa wanda ko Daddy sa bazai isa
ya hanaba dan kinga ko yanzu shine waliyyinsa tinda shine yabiya sadakinsa banza
sakarai, Danason abinda zangani kenan wallahi tallahi da banshigoba ta tashi ta
fita tana sharce hawaye.

Husnah kau kuka take sosai da dana sanin abinda tayi.

Meenah ce da itama ranta ya ɓaci duk hakurinta amma saida tayima Husnah fada da
nunamata kuskuranta dan kawai ta samu mai sonta da kaunar abinda take bukata sai
taimasa butulci.

Itama mikewa tayi zata fita Husnah ta rike kafarta tace dan Allah kuyi hakuri ya
zanyi yanzu .

Amina ta zauna tace "yanzu dai farko ki tashi kije kiyi wanka ki canza wayan nan
kayan ki sanya turare ki zuba kayan da zasu jawo hankalinsa zuwa gareki,ki je har
dakinsa ki basa hakuri kuma kiyi duk yanda zakiyi kijawosa jikinki, kana kizama
jarumar mace mai sauke nawie mijinta aduk sadda ya bukaci hakan, in kinji kanki, in
kuma bakijiba kin daison halin Yah A'isha babu mai sauyata kuma maganarta tamkar
yankan wuka take a kunnan Abba, tana gama fadin hakan ta mike ta fita.

Husnah kau ta daɗe zaune gabaki daya jikinta rawa yake in ta tino wahalar da tasha
amma ya zatai, batason kishiya dole taje ta bashi hakuri.

Wanka ta fesa da turaruka masu kyau da kamshi ta fito tayi shiga cikin riga da
wando tayi parking din kanta tsakiya ta feshe ko ina da turare da kuma jona bouner
ta turare ko ina na jikinta da rikitattun turatukan UMSAD INCENSE kanan ta fito
tayi hanyar ɗakin shi .

Har taje bakin kofa kuma tayi tsaye tare da turo baki tana fadin "sai kace kwartuwa
ni zanma kaimasa kaina ince mine to..

Juyawa tayi kawai ta koma palo ta ziro hijjob kana ta tura dakin ta shiga.

Wayam taga palon sa bayanan hakan yasata nufar bedroom dinsa anan tagancshi kwance
ya lullube sai rawar sanyi yake .

Ido ta zaro tana yaye bargon nasa lokaci daya ya bude jajayen idanuwansa ya
zubamata yana kakalo murmushin karfin Hali.

A rikice Husnah tace miyasameka?

Cikin son kwantar mata da hankali yace "Babu komi kawai ina jin bacci .

Hannuta takai jikinshi wani zarr zafi sosai .


a razane ta kalle shi cikon rawa baki tace" zazzabi kuma? Yaushe .

Shuru yayi yana juyamata baya dan ganinta dajin Daddaɗan kamshin turaranta hautsina
tinanin sa yake.

Hijjob dinta ta cire ta wurga gefe tare da kwanciya bayan shi taja masu mayafi .

A tare suka sauke ajiye zuciya dan ba karya sunyi missing junan su.

Yah Sheikh kau ido kawai yake Rintsewa da karfi yana tasbihi da fatan samun
natsuwar da zai iya control din kansa.

Husnah kau sosai hucin da yake yake saukar mata da wata fitinanniyar kasala , Hakan
yasata kara mannewa bayan shi tana sanya hannuta ta sargafoshi ta dora hannuta bisa
cikin sa tana yawo dashi.
Wata sassanya mika ya saki tare da sauke numfashi yana matse kafarsa .

Kara matsawa jikinshi tayi sosai tana yawo da hannuta akan fuskar shi tana shafa
sajen sa, Cikin raɗa tace har yanzu fushi kake dani shiyasa ka juyamin baya? Ko
jikin ne?.

Kasa magana yayi sai kawai ya gilgizamata kai Alamar A'a.

Tashi tayi zaune ta yaye mayafin ta cillah ƙasa tana hayewa kanshi ta faramai
shagwaba da faɗin" yaja an kusa dukan ta.

Wani masifaffan rawa jikin shi ya ɗauka dakyal ya iya cewa "Husnah tashi ina zuwa.

Bata kawo komi a rai ba ta mike shima ya tashi da sauri ko kallonta baiba ya buɗe
ɗakin da sassarfa ya fita ta kofar kiching ya shiga part din Imran ya mayar ya
rufe tare da kifewa akan gado yayi luff yanajin kamar marar sa zata tsinke tsabar
bukata da yakeji.

Husnah kau ba karamin konamata rai abinda yamata yayiba taya zatazo wajen shi yana
wulakanta ta,wata zuciyar Tata ta bata shawarar kawai ta fita harkarsa danma yaga
ta nemesane.

Shikau Yah shekh dalilinsa na barinta yason ba akan tsarinta tazoba akan
turasasawar yan uwantane,Shikuma baya da ra'ayin kusantar ta muddum ba cikin jin
dadinta ba, shiyasa ya tashi ya barta tun kamin ta tinzura zuciyar shi yin abinda
bai shirya ba.
Gabaki ɗaya yinin ranar anan ya yishi ko sallah a ciki yake yinshi dan Imran baya
zama sashensa yana wajen sameer ko gidan su ummy.

Husnh kau ɓacin rai yasa bacci kwasheta ta daɗe kamin ta tashi ta shiga tayi wanka
ta fito ta zauna gaban mirro cikin lokaci kuma ta fara kuka Gabaki ɗaya yanzu zaman
gidan baya mata daɗi, in'ta tino yanda ya sabamata da jikinshi da wasannin shi sai
taji komi ya juyamata baya .

Shekh kau saida yaji yana neman mutuwa dakyal ya iya kiran wani
Dr na unguwar su dasuka baro ya mai kwatance yazo ya dubashi yabashi magani da
Mamakin yanda yana da Aure amma yake ciwon mara .

Anan yasha jinyar sa tsawon kwana biyu ,Babu abinda yakeci daga ruwa sai lemo dako
sanyi babu,Bai sake sanya Husnah ido ba itama haka har sai ranar da zasu tafi ya
shigo gidan tana zaune palo kusa da ita madarace ta sanya zuma ciki sai lasa take
tana sanye cikin Doguwar rigar Green da milk din Atamfa ba karamin kyau tayiba.

Sallama yayi Tare da zama cen nesa da ita yace" ina kwana Husnah.

Dam!!! gabanta ya faɗi wato koma sunan soyayya bayacemata kenan, hakan ya kara
fusata ta tamike ta isa gare shi da karfi ta fada jikinshi ta hau yimasa kuka da
kaimasa kananun duka..

Har cikin ranshi yakejin kukanta amma yazama dole ya nunamata shima mutum ne wanda
aka halicceshi da zuciya a kirjinsa..

Shuru yayi saida yaji ta tsagaita kana ya zaunar da ita gefen sa ya dan matsa ya
zubamata ido yana ganin yanda ta sake wani masifaffan kyau tayi fari sosai komi
nata ya canza .

Lumshe ido yayi tare da cewa bakyajin daɗi ne ?

Kainefa .tace tana kallon shi yayi fess dashi yasha gyaran fuska sajen nan nashi
yasha gyara yayi luf .

Gira ɗaya ya dagamata alamar yadai.

Cikin rauni tace.


"Minaimaka,miyasa bazakace kinmin kazaba nabaka hakuri,wallahi ina sonka ,ka
sabamun da rayuwa dakai, kasa bama gangar jiki da rabar ka, amma lokaci daya
zakabarni ka juyamun baya, kabar mu'amullah dani bakacin abincina baka kwana gida
daya dani akan mi,Niface Husnah ka,nice oum ka amanarka Habib dan Allah kayi hakuri
horon ya isa hakanan bazan jure ba,Ni macace akwao rauni a tattare dani kulawarka
kawai nikeso.

Sosai yaji ta bashi tausayi hakan ya sashi gyara zama yace .


"Husnah a zahirin gaskiya nason ban kyautamiki ba amma wannan shine kawai masalaha
a tsakanin mu,kana wallahi ina sonki har gobe babu abinda ya ragu daga son da
nikemiki hasalima karuwa yake kuma nima nason na hora kaina da rashin ganin ki,to
amma ke bakyaso na raɓu jikinki nikuma Allah Yayini da son kaɗaicewa dake ,saboda
son farin ciki ki na kauracewa ganinki saboda banason na saba alƙawarin ki,ina
fatan kuma muci gaba da zaman mu ahaka amma kisani gaskiya ba lallai bane ace kina
ganina kullum, zan dai dinga zuwa ina dubaki har zuwa ranar da kikaga ya dace
kibani dama shikenan sai muzama abu ɗaya,yanzu tashi mutafi gidan su Ummy anjima
jirginmu zai tashi.

Ba karamun kashemata gwiwa kalamansa sukaiba yana nufin haka zasuyi ta zama, kawai
dan ba a *Walwashewa* sai ya kauracema ta wannan wane irin tsarine?.

*NI UMMY AYSHA NACE Hmm zaki gane baki da tinani mai kan kwakwa*

Shekh kau yaga damuwa a fuskar ta ya kuma ga ta sakko yason jira take ya nemeta
abinda kuma bazaitabayiba kenan dan yanaso tagane shimai cika alkawarine mai kuma
daraja da kama kai akan duk abinda ya dauka ..

Hannuta ya kama suka shiga dakinta kasa komi tayi ta zauna akan gado shinema ya
hadamata abin bukata suka fito ya kamata suka nufi gidan Ummy, kowa na ta farin
ciki banda ita duk ta shiga damuwa Ummy kau duk bataji dadiba Saidai ta alakanta
hakan da tafiyar da zasuyi.

Basujimaba suka fito sukayi gidan Abba anan ma kamar cen ne da aka matsamata da
tambayar abinda ke damunta kuka tasama su dole suka kyaleta Aysha kau tsaki tayi
tana fadin zaki gane kuranki .

Sai bayan la'asar gabaki ɗaya aka fito musu rakiya dan banda su ummy za'a sai su
shekh sun dawo sai suma su tafi dan kar abar gidan ba kowa.

Su Sameer ne suka masu rakiya har kano inda suka tsaya har saida sukaga tashinsu
kamin su wuce gidan wani Abokin Daddy suka kwana washe gari suka dakko hanya.

Su Sheikh kau sun sauka Lfy zukatansu cike da farin cikin ganinsu garin
ma'aki ,gabaki dayansu masallaci suka tare sunata ibada da Addu'a,Babu wanda ya
yarda ya shagalta dan sun son ba wajen wasa sukazoba in kuma hutune in sunje Dubai
sun huta.

Su Husnah ma an dage tana ta addu'a Allah ya kara karkati da hankalin mijinta


gareta yasa ya saki jiki da ita su dawo kamar da,har Addu'a take Allah yasa ya
ƙara nemanta zata bashi mamaki( Hmm su Husnah manya).

Satin su biyu suka ɗauki hanyar Dubai,Masha Allah itace kalmar data fito daga bakin
Husnah,Garin ya mata masifar kyau ya kayatar da tinaninta,ya kuma dace da
masoya,gefen dasu Aysha take ta kallah Aysha na jikin Umar sai shagwaba take duk ta
rikitashi tana kuma tayar mai da tsohon tsumin sa daya lafa kwana biyu,su meenah ma
ta kallah yanda taketayi kamarma da gayya sai likema mazajen au suke, Shekh ta
kallah dakecen gefe yana zirama wayar sa sabon sim card da ya saya yana sanye cikin
wasu kananun kaya riga da wando shigar ta masifar masa kyau kamar wani saurayi dan
shekara Ashirin da biyar yayi fess dashi.

Ido ya dago suka hada ido ya sakarmata Murmushi tare da mikewa ya fara takowa inda
take,hannusa yasa ya kama nata kana suka tsaida texi ta saukesu wani katafaran
Hotol mai suna *RAHAB HOTEL* .

Umar ne ya kama masu Ɗaki ukku ko wanne da matar sa.

Aysha ce ta matso kusa da Husnah datayi kasa dakai fuska daure ta bude jikkarta ta
zaro wasu Yan abubuwa guda tara tamkar masara tare da dabino ajuwa ,Fuskarta babu
walwala tace karɓi wannan maganin na kambun bakane, Saboda garin nan akwai mutane
kala kala tsaf baki zai kamamu,ungo naki kisha ta mikamata guda tara da dabino
tara.

Kallon su Husnah tayi tana fadin Aunty wannan kamar Hajja ta taba bani shi.

Tace yess ta baki yanzuma ita tace kowa yasha saboda kambun baka.

Husnah ta bare Dabino daya tasanya maganin tsakiya taci ahaka har ta cinye tara
tana gamawa ta kora da ruwan zamzam ɗin dake jikkar ta.

Wani wawan kashe ido Aysha tayima meenah lokaci daya kuma suka saki shewa suna
taɓawa.

Umar ne yazo wajen su yace in kungama gulma muje da tsiya sai kun waremu.

Aysha tace "kai Honey bafa gulma mukeba.

Yace To to naji muje my Ayshyakama kafaɗarta Har dakunan da suka kama gasunan na
alfarma,wurarene masu kyau babu wani tarkace abinka ga turawa sun tsarashi irin
tsarin nan mai kyau daya dace ba wani hayaniya.

Kowanne dakin shi ya shiga da matar shi ya mayar ya rufe.

Suna shiga ciki SHEKH ya ajemasu kayan su tare da matsawa kusa da ita ya dago
habarta ya zubamata idon shi yana kallo cike da kewa.

Wani yarr yarr tafaraji ga tsigar jikinta sai tashi take.

Wani irin lumshe ido ido yake yana mata wani sihirtaccen kallo da baitaɓamata shiba
tinda suke.

Bata an'kareba taji sautin shi kamar daga sama yana fadin i miss you Oum Habib.

Ido ta waro cikin farin ciki tace da gaske.

Kai ya jinjinamata yana faɗin yeah.

Ido ta rufe alamar taji kunya.

Fuskar ta ya shafa yace kin sake kyau sosai.

Baki ta turo tace kafini kyau shiyasama kakemun abinda kakeyi.

Murmushi kawai yayi batare daya ce komiba .


Kayan jikin shi ya dan rage kana ya dauki sabon towel din dake wajen ya shiga
Toilet,wanka yayi tare da Alwallah.

Bayan ya fito yace ta shiga tayi.

Tana shiga Toilet Ta since kayanta.

Ido ta zaro ganin pant in ta yayi jagab.

Cikin mamaki da wannan sabon lamarin tayi wanka tayo alwallah tanajin yanda mararta
ke kullewa.

A daddafe dai sukai sallah suna gamawa ta haye gado tare da zubama Yah Sheikh ido
dake azkar.

Wani matsananciyar buƙatar jarumin mijin nata takeji tanayi,wanda tinda tayi
hankali bata taɓajin buƙata kamar na wannan lokacin ba.

Yah Allah tace tana kifewa tare da haɗe kafafuwanta waje ɗaya tanajin yanda
cinyoyinta ke gugar na juna tsabar ruwan jaraba dake sakkomata.

Cikin wani wahalallah Murya tace HABIBIEEE dan Allah zooooo.

*Hmmm maison wannan sirri ya tuntuɓeni kai tsaye wallahi babu karya babu algus*

07038423451

UMSAD MAKENTOSH

*Makentosh*
*Makentosh*
*Makentosh*

Ina macen da ta isa takejin takai Hajiyar gayu.

*HMMM DA SAURANKI HAJIYATA INDAI BAKYA AMFANI DA MAKENTOSH*

Matso kiji hajiyata

Kamar yanda kuka sani UMSAD INCENSE ta sake zomuki da wani sabo sahihi mai suna
MAKENTOSH

MAKENTOSH wani sirrine nasu na mutan Maiduguri,yana da masifar kyau yana hade mace
gam koda haihuwa goma tayi,ina uwargida ina amarya ina budurwa ina zawara duka dai
gudun'muwace daga mai kishinku har kullum UMSAD INCENSE.

Ina baku shawara da ku nemeta dan magance matsalolin da suke faruwa damu tsakaninmu
da mazajenmu dan gyara shinfiɗarmu kai tsaye.

Ni Ummy Aysha shiyasa na kasance shalele awajen mai gidana saboda gabaki ɗaya
sirrin gyaran jikina yana Tattare da gudun muwar UMSAD INCENSE shiyasa koda yaushe
muke cikin walwala da farin ciki da mai gidana🥰.

Dan neman farin ciki akoda yaushe tsakanin ki da mijinki ki tuntuɓeta a wannan
layin
Sayen nagari maida kudi

UMSAD INCENSE 080 288 27241

5️⃣5️⃣5️⃣
&5️⃣
6️⃣6️⃣

"" Cikin mamaki da lura da Sauyin yanayin ta da Muryan ta Sheikh ke kallonta.


Lokaci daya kuma ya shafa Addu'a ya mike ya isa gareta yana juyo da ita cikin kula
yace.
" minene Habibty, ko bakyajin daɗi ne?

Kai ta dagamai tanajin yanda jikinta ke Azalzalata da son kadaicewar su mussman


datake jiyo sassanya kamshi Burmi oud dinsa daya haɗe da sassanya kamshin ɗakin sai
ya taru ya sake rikita yanayin ta.
Hooo! ta cika baki da iska tana kamo kwalar jallabiyar jikin shi kamar ta fashe da
kuka.

Na kwanta kusa dake? Yace cikin damuwa dan dagani bata lfy.

Cikin sauri tace "eh Please akwai sanyi.


Yace ok bari nayi mana order abinci in zuwa.

Kuka ta samai tana faɗin "wato dan bakaibane ko,bakama tausayina, bakajin abinda
nikeji ko,wayyooo ta saki ihu tana fizgoshi da ƙarfi yafaɗa kanta.

Zuwa lokaci ta daina bashi mamaki sai tsoro dan ido rufe neman shi take dakai hannu
inda koda wasa bata taba yarda takaiba sai gashi yau da tata ta kawota.

Ajiyar zuciya ya saki da sauke numfashi yana wani lumshe ido cikin zuciyar shi ko
hamdala kawai yake da kara godema Allah daya karkato da hankalin ta akan shi amma
dai ya tsaya yaga iya gudun ruwan ta .

Husnah kau tin tanabi dashi sama sama har ta zabura ta fara kaimai hari bakin rai
bakin fama.

Sheikh kau yayi limis yana kwasar dadi sai kokarin control din kansa yake dan duk
karya bada kanshi yafiso ta nema da kanta kamar yanda yamata Alkawari.

Husnah kau tsawon awa daya tana sarrafashi amma ko hannu bai kai kantaba hakan
yasata silalewa kasa ta fashe da kuka.

Zaune ya tashi

5️⃣7️⃣5️⃣
&5️⃣
8️⃣8️⃣

""Zaune ya tashi yana dai daita natsuwar sa da zubamata jajayen idonsa daya canza
launi yace" minene Husnahhh? Mikikeso,Miya faru,kidaina jawoni jikin ki man kinga
bakyaso ko.

Cikin kuka sosai tace" Kai nikeso dan Allah Habib kayi hakuri komi ya wuce,
wallahi bazan sakeba ina so yanzu bazan sake musama ba na yarda yanzu na mallakama
kaina kayi duk abinda kake so.

"Cikin Happy yace Da gaske kina so? .


Kai ta dagamai tanajin yanda feeling dinta ke karuwa ga baki ɗaya mijinta take so .

Wani hamdala ya saki yana mikewa cikin jarumta ya jawota jikinshi,lokaci daya ya
hau hargitsa tinanin ta wanda hakan yasata kware baki ta hau ihu da neman ya kai ga
in da take so.

Saida yakaita karshe yaga tana neman Sume mai kamin ya fara Addu'a ziyar tarta"
*ALLAHUMMA JANNIB NA SHAIƊANA,WA JANNIBI SHAIƊANA MA RAZAQTANA.*(Addu'a kasancewa
da iyali bafa sai daran farko ba, anso ko wane lokaci kanayinta saboda korar
shaidan da kuma Fatan in'ganta rabon da zaku samu a wannan saduwa, fatan an gane
yawwa,karkiyi balagwadai kinajin daɗi ko kina ihu , karkije ki samu yaro mai
hayaniya bala'i dajawo maki magana😏)

Ɗuff Husnahhh ta dauke wuta yayin da tafarajin jarumin mijin nata,lokaci daya ta
dawo hayyacinta tafara kokarin tureshi amma ina Sheikh Yakai geji kabbara kawai
yake tare da azkhar ɗin yamma cikin halin kuka da rudewa gami da neman taimakon
Allah kar numfashin sa yabar jikin sa, Dan wani fitinan nan daɗi yakeji , Ga korama
tashi cunkus da ruwan ni'ima taban mamaki( wani aikin sai Masara )

Husnah kau abin ya girmi Tinanin ta tin tana sanya rai ga gamsuwar mijin nata har
dai tayi likis , Daga karshe dole ta fashemai da kuka,tana kaimai duka da fadin"Ya
barta..

Cak ! ya tsaya yana zubamata jajayen idanuwansa, kamin dakyal ya iya cewa.
" my Husnah kin gamsu?

Da sauri ta ɗagamai kai hakan yasa shi yin luff jikinta sai haɗa gumi suke.
Zuwa wani lokaci ya Murgina gefenta yana sauke numfashi tare da jawota jikin shi
ya hau samata Albarka.

Husnah kau cikin lokaci wani wahalallan bacci ya ɗauketa.

Yah shekh kau mikewa yayi ya shiga toilet ya tsarkake jikincshi yanjin shi wani
sawat, bazai taba manta wannan garin ba mai Ɗumbin tarihi a rayuwar saba,wani
matsayi da Babban gurbi Husnah ta sake samu a zuciyar shi,yanaji inama yamayar da
ita cikin sa,ba karamin farin ciki yasamu da gamsuwa da iyalin nasa ba .

Yana fitowa ya zura jallabiyar shi milk yayi zaune kana bedsit yana kallon
kyakywar fuskar Tata da duk tayi sayun hawaye.

A'Hankali yasa sassanya hannusa mai masifar taushi ya fara shafa fuskar nata yana
wani jujjuya yatsan sa a kunnan ta.

Lokaci daya ta fara bude idonta har ta suakesu fess akan shi na dan lokaci,da sauri
kuma ta mayar ta rufe tanajin wani fitinannan kunya duk abinda ta dingayi yana
dawomata a kwalwa.

Hancinta yaja yana fadin "Daina kunyar mijinki kinji,abin da kikaiman ya faranta
raina sosai,kuma hakan shine fatana,Allah yayima rayuwarki albarka data abinda zaki
Haifamun,tashi muje namiki wanka kizo kichi abinci nason cikin nan babu komi gashi
time din sallah yanata gabatowa.

Ƙin motsawa tayi hakan yasa shi faramata cakulkulo dole ta wartsake tana zillewa
tana masa dariya.
Shikau sama yayi da ita har Toilet ya gasa jikinta sosai kana ya fito yabarta
tayi wanka Tsarki ta fito tana sinne kai.
Da saurin sa ya tashi ya iso inda take ya kama hannuta ya zaunar akan gado tare da
ɗaukar mai mai kamshi ya hau murza fatar jikinta yana sakarmata kalamai masu dadi
da sanya natsuwa gami da faɗama ta halin farin cikin daya jefata.

Wannan rana Husnah taga tattali taga soyayya da babu algus a cikinta,Ashe duk
lokacin da mijinka ya kusan ceka kara samun gurbi kake a zuciyar shi tama kanta
wannan tanbayar.
Ya zama dole ta dage dan faranta ranshi.

Hakan ya sata kama hannunsa tace "kayi hakuri da duk abinda ya faru nayi tinanin
xanji kamar na wancen time ɗin ne kaji?.

Sassanyar murmushi ya saki yace" ki ɗauka ba ayi komiba ya wuce kuma ni ban
rikekiba,Gashi yau kin shayar dani madarar dana daɗe ina fatan sake samu A rayuwa,A
tarihin rayuwata Husnah banaji akwai kamar ki,komi naki mai kyau mai daɗi,sunan
ki,halittar ki,koramar ki,komi ya dace dake.
Kana da gaske bakiji na wancen karan ba to mikikaji yau ? Yakarasa yana kashe mata
ido ɗaya.

"Daɗiii" tace tana fadawa jikinshi ya rungumeta suka hau dariya yana kwaikwayonta
da fadin.
" *kai nikeso dan Allah Habib, kayi hakuri komi ya wuce wallahi bazan sakeba ina so
yanzu*..

Innalillahi ! kunya duniya rufe Husnah tayi hakan yasa takasa ɗagowa shikam dariya
yake cikin Happy.

Wayar shi ce ta hau Ring yana dubawa yaga Ahmad ne


Bayan ya ɗauka yace'' yane Yah Ahmad.

Shewa Ahmad ya saki yana faɗin yau harda ya'ya na samu , to ustaz a fito muje
sallah kaji.

Ok yace yana ajiye wayar ya sumbaci goshinta yace zan fita inyi sallah,bakyajin dai
yunwa har na dawo?

Kai ta ɗagamai yace ok bye.

Yana fita ta mike ta daka tsalle tare da rarumo wayarta ta fara neman Aunty Aysha.

Bayan ta ɗauka Husna ta saki ihu tace" Aunty munshiryaaa.

Dariya suka fashe dashi cikin raɗa Aysha tace" yana nan ko tare suka tafi Sallah?

Husnh tace eh bayanan .

Ok tace tare da faɗin buɗe kofa.

Da sauri Husnah ta kashe wayar ta zira rigarta sai murmushi take ta fita ta buɗe.

Gabaki ɗaya suka rungume juna Aysha tace" Ai maganin ki nayi,wato da ban baki
( Babban sirri) ba da yanzu yana nan a gantale kina jamai aji da makaranta boko.

Cikin mamaki Husnah tace wai kina nufin wannan yar abar mai kamar masara itace
tasani jin wannan masifa.

Gabali daya suka fashe da dariya,Meenah tace raina kama kaga gayya kenan .
Kai ta jinjina tace nagani kam.

Sallah sukayi Aysha ta fiddomusu cake da lemo suka sha suka hau fira har saida
Shekh ya shigo suka mike suka fita sai godiya yake masu.

Suna fita ya rungume abarsa tare da furta ina sonki.

Cikin fari da ido tace nima ina so ka.

Ahaka suka fara sabuwar rayuwa cike da farin ciki, Ɗan zaman da sukayi Husnah ta
zama yar hannu ta koyi darasi kala kala a wajen shehin malamin nata, taga soyayya
Ustazai mai sanyi da natsuwa,ya sabamata da komi nashi.
Gashi shekh bashi da fitina kana yana amfani da yanda ya fahimci yanayinta kan ya
dosheta da buƙatar sa.
Misali! in sun fita sun dan yawata in sundawo zai rungumeta suyi bacci kawai ba
ruwanshi da matsamata hakan kuma na mata dadi,In kau ya dafe ta sai Tayi dakyal
yake barin ta.

A haka suka kwashe wata daya gabaki dayan su sun sake kyau sunyi sharr abinsu masha
Allah Dubai ta karɓesu sana sun kafa babban tarihi a wannan kasa da bazai taɓa
goguwa ba.

Daran da zasu taho suka shiga kasuwa sukai sayayya taban mamaki, amma sayayyar da
Shekh keyi tafi basu mamaki dan kaya yake saye masu tsananin kyau da tsada na Baby.

Husnah kau kasa hakuri tayi tace'' Hubby waya haihu da kake sayen kaya?.

Gira daya ya dagamata tare da fadin kece zaki haihu man.

Ido ta zaro sai kuma tayi dariya tana rungumeshi tace "Allah yasa wallahi ina so
Baby nima amma shuru .

Murmushi kawai ya mata baice komi ba.

Bayan sun gama suka fito suka tsaya sukaci abinci suka koma gida duk agajiye suke .

Husnah kau sai turo baki take tana sake shishhigema Sheikh.

"Yadai Madam" yace cikin sanyi yana huramata iskan bakin shi da shafa gashin
goshin ta da yanemi hadewa da girar ta.

Cikin shagwaɓa tace kaine.

Ok ok yace da sauri tare da ɗaukar ta sukayi wanka bayan sun fito suka raya sunna
har mamakin jaraba datake da ita yanzu yake ,amma ba mamaki duba da karamin cikin
jikinta watakil shine ya samata hakan wanda ko ita batason da shiba,Dan duk sadda
zasu fita hutu suke amma yanzu bata son wannan ba.

Washe gari tinda Asuba sukayi Airport.

Suna zama a inda aka tanada dan zaman fasinjoji suka farajin wani fitinanna wari.

Gabaki ɗaya su kalle kalle suke dan wajen dama su ka ɗaine kowa ya koma baya
sosai,sai wani mutum da yayi kasa da kanshi yana sanye da face maks .

Iya Dauriya sunyi daga karshe dole Husnah ta mike ta fara kelaya amai tana kuka da
faɗin Hubby mubar nan wallahi mutuwa zanyi.
A rikice Sheikh ke shafa bayan ta da faɗin sannu sannu nima banson mine ke wannan
warin ba ya fada yana jujjuya kai tare da zubama wannan mutumin ido da har lokacin
bai ɗago kaiba.

Husnah ta fara kalle kalle cikin ihu tace.


" Ga wanda ke warin cen , Dan iskanci sai yamana kashi a wando ina dangin sa?

A zabure mutumin ya dago kai lokaci daya kuma ya zare maks ɗin fuskar sa ya fara
kokarin tashi bakin sa na rawa yake nunasu da yatsa yace.

" Husnah.

Wani irin kallo takemai irin na ina na sanka shekh kau kama jikin sa yayi ya ɗaure
fuska tamau yana rungumota jikin shi tare da fadin.
" malam ka tsaya a matsayinka banso ina jin sunan matata a kazamin bakin ka,waye
kai,A ina ka son mu..

Kuka sosai mutumin yasa yace Husnah kina nufin baki ganeni ba, Husnah sadam ne fa
Yaƴan ki ɗan uwanki<Tsohon mijin ki, kinga yanda rayuwa ta sauyani cikin yan
watanni kalilan ,kinga yanda duniya ta juyaman baya ko,Dan Allah ina neman alfarma
da yafiyarki akan zalinci da naimaki nason ban kyauta ba, Husnah bani da komi yanzu
haka Na samu naƙasu, Husnah kiji abinda ke fita daga jikina yakarasa yana fashewa
da mugun kuka.

Tsawa Ahmad ya dakamai yace to miye namu,ina ruwan mu,baka da kudi ko kana dasu
babu wanda ya shama kai,kaje Rayuwa ce ta isheka riga da wando,kuma dama karshen
alewa kasa.

Sadam ya share hawaye yace.


" Husnah daga ranar da Aka daura auran ki na rasa duk wani farin cikina .

Kwana biyu tsakani na siyar da gidana dan in kauracema ƙaidar da uban mijinki
yabani, in bar unguwar in koma wani wuri inda babu sanya ido, aka bani kudina cass
tare da notice na sati ɗaya.
Da Daddare ina kwance aka zo aka ɓalle gidan tare da kwashe kudin aka tafi dani
wani kungurmin daji akaita ganaman azaba daga baya na fahimci Zuma ce tasani wannan
bala'in.
Mutanan dake tsarona haka sukaita fasikanci dani na zalinci tare da wasu siddabaru
ina fidda masu manyan kudi.

Na dade wajen su kamin suka sakoni da saman dokar in nakara zuwa katsina sai sun
lahantani hakan yasa dole na ari waya nama Hajj cakwai magana ya turomun kudi na
yanki visa nazo nan wajen sa Dubai, anan ya hadani da turawa makiya Allah masu
samun kwaya wata daya kenan takashina ta lalace bana iya control in bahaya zaizomun
ne kara zube ina tafi ko zaune ko kwance,ga tsutsoci dake zuba hakan da suka gani
suka koroni da bani kudin jirgi in barmasu waje,ko Asibiti basujin zasu iya kaini
saboda yanzu bani da rana gare su,Husna naga ishara naga butulci ga wayanda na
yarda dasu ki yafemun..

Shekh yace yayi Habibty ta yafe maka Allah ya shiryaka in da rabo.

Ameen yace tare da fadin nama shiryu inba damuwa dan Allah kuzama Abokai nah.

Gabaki ɗaya suka gwalo ido suna masa kallon mahaukaci...


UMSAD MAKENTOSH

*Makentosh*
*Makentosh*
*Makentosh*

Ina macen da ta isa takejin takai Hajiyar gayu.

*HMMM DA SAURANKI HAJIYATA INDAI BAKYA AMFANI DA MAKENTOSH*

Matso kiji hajiyata

Kamar yanda kuka sani UMSAD INCENSE ta sake zomuki da wani sabo sahihi mai suna
MAKENTOSH

MAKENTOSH wani sirrine nasu na mutan Maiduguri,yana da masifar kyau yana hade mace
gam koda haihuwa goma tayi,ina uwargida ina amarya ina budurwa ina zawara duka dai
gudun'muwace daga mai kishinku har kullum UMSAD INCENSE.

Ina baku shawara da ku nemeta dan magance matsalolin da suke faruwa damu tsakaninmu
da mazajenmu dan gyara shinfiɗarmu kai tsaye.

Ni Ummy Aysha shiyasa na kasance shalele awajen mai gidana saboda gabaki ɗaya
sirrin gyaran jikina yana Tattare da gudun muwar UMSAD INCENSE shiyasa koda yaushe
muke cikin walwala da farin ciki da mai gidana🥰.

Dan neman farin ciki akoda yaushe tsakanin ki da mijinki ki tuntuɓeta a wannan
layin

Sayen nagari maida kudi

UMSAD INCENSE 080 288 27241

5️⃣9️⃣6️⃣
&6️⃣
0️⃣0️⃣

A zafafe Umar yace.


* Lallai ka samu taɓin hankali,da ƴaƴan sunnah kakeson haɗa Alaƙa,to bari kaji
wallahi billahi tafiyar nan dakai bazai yiyuba,saidai su son yanda zasuyi dakai ,
Amma babu gidan ubanda zamu iya zama dakai ahaka ka kumburamuna ciki.

Abinka ga Babba nan yayi ya shiga ya fita dole aka dakatar da tashin Sadam gudun
karya cutar da mutane , Wasu suka bashi sadaka dan ya fara zuwa Asibiti a ɗan
magance mishi wani abu kamin yatafi .

Korashi akai daga wajen yatafi yana kuka da dana sani Yau yaga sharrin ruɗun
duniya.

Sai lokacin Husnah ta sauke Ajiyar zuciya tana jin yanda zuciyarta ke ta tashi.

Ahaka suka hau jirgin tanata kwara amai Gabaki ɗaya ta galabaita,Haka suma gabaki
dayan su a rude suke ba kamar Yah Sheikh.

Suna dawowa kano suka sauka, basuyo Gidaba suka zarce Asibiti, Anan aka bata gado
tare da mata gwaje gwaje inda aka gano ciki dan sati bakwai a jikinta .
Gabaki ɗaya bakin cikin su ya koma farin ciki, SHEKH kau dama yana wannan hasashen,
gashi yanzu an ida tabbar mai har sujjada yayi dan nuna godiyar sa ga Allah.

Shata mota sukai sai gasu katsina gab da mangariba cikin ikon Allah, gabaki daya su
ummy sun rikice da ganin yaran nasu sai hidima ake masu ta ban mamaki.

Su Abbah kau fara'a tamkar mi mussamman dayaji ance Husnaty sa nada juna biyu.

A takaice dai wannan rana sunga gata .

Abbah yaba su Umar wani katon gida daya saya kusa dasu yace.
" gashi kuma yara nane na siyamaku wannan gidan ne dan banaso kuyi nisa dani ,
Umar, Ahmad, Saleem, gashinan halak malak na mallaka maku

Rungume Abbah sukai dan sunma rasa wane iirin murna zasuyi,samun siriki kamar Abba
a wannaj zamanin akwai wahala,Baya jira amai a matsayin sa na dattijo kawai yana
masu abinda ya dace kamar yanda zaiwa yaran sa.

A haka Rayuwar taita tafiya ,In da Shekh ya faɗa harkar kasuwanci gadan gadan kuma
Allah yasama abun Albarka,Dan sosai campany Daddy ya tashi aka fara samun Alkhairi
cikin wata kaɗan aka mayar da asara da akayi.
Ta ɓangaran Abbah ma sun haɗa wani kasuwancin shida Daddy Shima ba karamin riba
suke samuba dan danan dukiya ta sake zamar musu babu abinda suka nema suka
rasa,Babu wanda zaice ba jini daya sukeba duk inda zakaga Abba zakaga Daddy,Ga
taimako sadaka yi suke sosai,sun fidda duk jama'ar karshe wata sukanje Asibiti su
bada taimako sosai na marasa lfy manukata wayanda za'aima aiki basu da hali ko
magani duk sukan biya,Wannan ma ya kara masu girma da daraja ga idon bayin Allah.

Bayan wata bakwai.

Husnah ce na hango zaune da wani zabgegen ciki jikinta ta koma katuwar gaske gabaki
ɗaya ta kumbura.

Sheikh na zaune kasa hannunsa rike da towel yana tsomawa a ruwan zafi yana h
Gogemata kumburin da kafar tayi.

Cikin halin jin jiki tace..


Hubby anya ba mutuwa zanba, ina zan iya haife wannan cikin?Yamun kato Wlh takarasa
cikin kuka.

Cikin tausayinta yace'' in sha Allah Habibty zaki haihu lafiya kinji karki damu.

Kai ta jinjinamai tana cije lips dan tin asuba mararta ke mata wani fitinan nan
ciwo.

Ganin yanda taketayi yasashi cewa yakamata muje Asibiti Habibty.


Kai ta gilgizamai tace" A'a ba yanzuba sai next month zan haihu, ko munje babu
abinda zasuman .

Hajjah ce ta fito daga Ɗaki dan dole ta dawo gidan saboda haihuwar Husha.

Itace tace A'a Husnah ba awasa da lfy muje Allah ya rabaki da wayan nan yaran lfy.

Ido ta zaro tace yara kuma?

Hajja tace ke ina nufin yaron cikin ki.

Ajiyar zuciya ta sauke lokaci daya kuma ta zabura tana sakin salati da shako Wuyan
Yah Sheikh jikinta ya fara rawa Sosai.

Gabaki ɗaya suka rude cikin jarumta Sheikh ya sungumeta yayi waje da ita aguje yasa
mota Hajja ta biyosu da Hijjob dinta Hankali tashe.

Asibiti datake awo suka nufa bayan sunje aka dubata aka ga haihuwa ce amma
kwanciyar yaran ba daidai takeba akwai bukatar ya sanya hannu a mata aiki.

Cikin tashin hankali ya sanya hannusa cikin kankanan lokaci aka shiga da Husnah
Theater room.

Anyi aiki cikin nasara aka fiddo mata kyawawan yaranta huda biyu duka mata masu
tsananin kama da shekh kamarma har ta ɓaci .

Ana kawosu ko kallon su baiba ya fara tambayar lfyr matar sa.

Saida suka bashi waje ya shiga ya ganta kana ya samu natsuwa ya hau yimata Addu'a
cikin tausayi.

Yana kallon yanda ake dinke Fatar cikinta kamar kwarya, wani irin rauni da kuka ne
ya kufcemai,lokaci daya ya kara bata matsayi mai girma a cikin rayuwar shi,lallai
ba mai wulakanta mace sai wulakantacce,mata ba abar cima mutunci bane,mata abar
lallashine,irin wannan wahala da sukesha kadai abar a tausayamasu ce,yana Addu'a
Allah kar ya gwadamai ranar da zai wulakanta Husnah, dan tayi mai rana arayuwa,ta
sadaukar da rayuwarta akan farin cikin shi da nata, Yanzu nan zata iya rasa rantafa
wajen kawo yaran shi duniya, Yah Allah yace yana shafa fuskarta da tofamata Addu'a
har sadda aka gama aka kimtsa ta .
Da kanshi yake turo gadon datake kwance kamar gawa idon shi na fitar da kwallah.

Tinda ya zauna akan kujera kusa da ita bai sake motsiba sallah kawai ke tadashi
amma har lokacin baiga fuskar yaran ba dake hannu su Hajja, Dan kamarma fushi yake
da kowa ta matar sa kawai yake,Fatan shi yaga tashin ta cikin koshin lfy.

Hankalin shi bai dawo jikin shi ba saida yaga Husnah ta fara motsawa, tana fadin
Ruwa! Ruwa!! Hubby!..

Da sauri ya fita ya kira likitocin sukazo suka dubata ,ba wani matsala aka tadata
ya wanke mata baki ya bata tea tasha yamata sannu.

Murmushi tayi tace Hubby ina jaririn dana haifa?.Ina fatan dakai yake kama..

Sai lokacin ya saki murmushi yace.


" Sannu da ƙoƙari Baby yara biyu kika bamu.
Ido ta zaro tace dan Allah fa?.

Kai ya jinjinamata cikin tabbatar wa yana Mikewa ya fita yazo wajen su Hajja yana
faman Murmushi.

Gabaki ɗayan su suka ɗaure Fuska kamar hadi baki suma adole sunyi fushi tinda tin
ɗazu sukemai magana ya kyalesu.

Ummy ya kallah da taci kuka ta gode Allah, dan Ummy akwai tausayi,Tinda Aka cemata
Cs za'ama Husnah take kuka umma kau addu'a kawai tayi cikin Dauriya .

Hannusa ya hade yace Affuwan Ummy.

Inna tace Dan wulakanci munatama magana ka kyalemu sai yanzu to baza'abada yaran ba
.

Murmushi yayi yace sorry Albishir mai dadi Habibty ta tashi zaku iya shiga ku
ganta.

Gabaki daya kau suka mike kowa farin ciki ga fuskarshi sukayi ɗakin da Husnah
take.

Dakin suka fada suka hau yima Husnah sannu da jiki tana kallonsu da murmushi murya
kasa take amsawa.

Daganan ya kwashi yaran ya tsura masu ido yana kallo wata soyayyar Ɗa da mahaifi
yakeji yana shiga zuciyar shi,take ya masu Huɗuba ya raɗa masu suna ɗaya Husnah
daya kuma maryam wato sunan Inna Dana Husnah..

Nanfa aka cika da murna da fatan Allah ya rayasu.

Ameen yace yana gwadama Husnah yaran ta kawar da kai tanajin kunya.

Hakan yasa suka fita Inna tace dan Allah abasu Nono sunsha yunwa.

Kai ya dagamata ta fita tana rufe kofa ya dawo kusa da ita ya fiddo mamanta yana
masa Addu'a tare da kallonta ya kalli Baby's ɗin daya ajiye akan gado yace"
Habibty yanzu shikenan bazan kara sh....

Dariya yabata da kunya hakan yasa tace" kai ko.

Murmushi kawai yayi ya ɗauki daya cikin hikima ya shayar da ita har ta koma bacci
kamin dayar ma ya bata tasha ta koshi ya kwantar dasu tare da gyarama Husnah Daketa
cije baki rigarta,Dan azaba zafin da tasha sadda suna zuƙa.
Sannu yace yana gyara mata kwanciyar ta take Bacci yayi gaba da ita ya zauna ya
tusasu gaba yana kallo.

A haka yayi jinyar ta har ta kwana ukku aka sallamesu suka koma gida.

Ranar suna aka sha shagali na ban mamaki dan Ƙatan holl aka kama akaci aka
sha,Gabaki daya members din group na Matar Aure sunje kowa da Yar jikkar sa katuwa
suka cika jikka da Dajaja dan asamu na guzuri da kuma zazafe.

Haka dai Taron ya ƙayatar dan Husnah da Habib tamkar taurari ga gadon yaran su a
tsakiya su Aysha da Hafsah Aminiya kwarai da meenah manyan yayye sai kai kawo suke.

Bayan wata biyar.


Yan yaran Husnah ne na hango zaune cikin kekunan su na koyan zama, yaran masha
Allah masu tsananin kyau,gasu kubul kubul abinsu, Husnah kuma na kwance kan Habib
ta tayar da kanta yana dan murza kanta da Shafa kitson kanta dake tsananin
Burgeshi.

Habibty tashi kiji


Yace da ita yana kwaso wasu takardu ya damkamata.

Karba tayi cikin mamaki tace na miye?.

Yace wayan nan takardun da kike gani Gabaki ɗaya kaddarakine in baki mantaba kin
samu kyauta a ranar walimar mu to sune Daddy ya bani shawarar kama miki shago in
samiki kaya irin naku na mata wato lace Atamfa da sauransu, Allah yasama kasuwa
albarka yanzu kina da shaguna ukku saboda Allah ya hadaki da yara nagari na kwarai
sun tsayama abin Domin ALLAH.

Yanzu gashi Abubuwanki zasu dawo hannuki,in kina da bukatar kafa wani kasuwancin da
ribar ki Bissimillah bazan tauyeki ba.

Ringumeshi tayi sosai tana bashi wani zazzafan kiss tare da fadin banson da wane
baki zan godemaba mijina,da ace ana samun maza kamarka mara sa bakin ciki da hakika
baza'a taba samun matsala sakin aure ba,ina ma addua da kuma fatan Alkhairi akoda
yaushe Allah ya jibanci lamarinka yasanya ka gama da Duniya lfy , Allah yakaramana
zaman lfy da kwanciyar hankali,ina so muje in fadawa su Ummy da umma akwai kuma
buƙatar nima na taimaki mutane kamar yanda bansan da abinba aka taimakan dashi, ina
sonka mijina .

Rungumeta yayi sosai yace farin cikin ki shine nawa, in ban wadata iyalina ba wake
garan da zanmawa,ina zanji daɗi in na tauye hakkinki bayan na raboki da
iyayenki,ina sauke bukatata akanki baki hanani, sai nikuma na zalinceki na hanaki
sukuni,in naimaki haka banmiki adalciba.

Sosai ya burgeta hakan yasa ta fara murzashi tana neman susuta tinanin sa.

Dole suka kwashi yaran suka kai gidan ummy suka dawo suka faranta ran juna.

Watan su Mima shidda akayi bikin su Amal da su Sameer zokaga rawar da Husnah ta
taka dan Gabaki daya kayan kiching din Amal ita tayishi su sameer kau tabasu
gudummuwa mai tsoka, hakan kuma ya karamata farin jini sosai da girma a wannan
family.

Wajen bikin ma komi itace kan gaba har akai aka gama suna kuma zaune lfy da Matan
su Imran ɗin.

*Tammat bi hamdu lillah, anan na kawo karshen book din nan ina rokon Allah ya
gafartaman kuskuran da nayi ina kaunar ku masoyana,In akwai wanda na ɓatamawa yayi
hakuri kila ajizancine na ɗan adam,dan zanyi nisan zango,bansaniba zamu sake haduwa
koko Anan Rabuwar tamu take Allah A'a lamu , Ngd da mutuntawa fatan Alkhairi wa
kowa.

UMSAD MAKENTOSH

*Makentosh*
*Makentosh*
*Makentosh*

Ina macen da ta isa takejin takai Hajiyar gayu.

*HMMM DA SAURANKI HAJIYATA INDAI BAKYA AMFANI DA MAKENTOSH*

Matso kiji hajiyata

Kamar yanda kuka sani UMSAD INCENSE ta sake zomuki da wani sabo sahihi mai suna
MAKENTOSH

MAKENTOSH wani sirrine nasu na mutan Maiduguri,yana da masifar kyau yana hade mace
gam koda haihuwa goma tayi,ina uwargida ina amarya ina budurwa ina zawara duka dai
gudun'muwace daga mai kishinku har kullum UMSAD INCENSE.

Ina baku shawara da ku nemeta dan magance matsalolin da suke faruwa damu tsakaninmu
da mazajenmu dan gyara shinfiɗarmu kai tsaye.

Ni Ummy Aysha shiyasa na kasance shalele awajen mai gidana saboda gabaki ɗaya
sirrin gyaran jikina yana Tattare da gudun muwar UMSAD INCENSE shiyasa koda yaushe
muke cikin walwala da farin ciki da mai gidana🥰.

Dan neman farin ciki akoda yaushe tsakanin ki da mijinki ki tuntuɓeta a wannan
layin

Sayen nagari maida kudi

UMSAD INCENSE 080 288 27241

You might also like