SiyasaAfirkaEU: Matakan dakile kwararar bakin haure daga AfirkaTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaAfirkaKhadija Ahmad Rufa'i08/04/2026August 4, 2026Yadda Tarayyar Turai za ta tunkari matsalar shige da ficen bakin haure, ya kasance babban abin tattaunawa a taron ministocin harkokin cikin gida na kasashen kungiya ,bayan kwararar dubban bakin haure a Ceuta na Sifaniya.https://p.dw.com/p/5IH95Talla